Sashe 82
Da Ciwo A Zuciyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda asubahi ta mike ta yi sallarta sannan ta shiga dan kai kawonta tana ta duba tufafinta da tunanin abin sakawa dan zuwa wajen aiki
Karfe takwas saura ta gama shiryawa cikin shiga ta leshi da abaya mai shara shara ta dauki jaka yar madaidaiciya da takalmi mai hawa da abayar sannan ta fito ta rufe dakin nata ta dan dakata da tunanin ina zata ga Yumnah dan ta tambayeta jikinta? Domin a tunaninta idan har ta tafi ba tare da ta tambayeta jikinta ba, bata kyauta ba
Dakin nata ta nufa hankali kwonce ta kwonkwasa sannan ta dakata tana jira a bata damar shiga
A kalla ta kusa minti uku tana sake neman izini harda salama dan a tunaninta ko ba'a jita bane? Sai cen ta ji an bata damar shigowa ta hanyar fadin" Cm in!" Aka yi shiru
Dan jim ta yi sai kuma ta tura tana sake yin salama idannuwanta a kan Yumnar dake zaune fess da ita cikin rigar barcin dake dan bayyanar da wasu sassa na jikinta kamar cinyoyinta da hannayenta
Kanta ta kawar kadan tana nuna alamun zata juya ta ce" Barka da safia Yumnah, yaya saukin jikin? Dama wajen aiki zan je nace bari na ga jikinki"
Bata da niyar tsayawa bayan tambayar da ta yiwa Yumnah dan yannayinta bai dace ta tsaya din ba, tunda shiga ce da iya mijinta ya dace ya gani a nata tunanin, dan haka tana maganar ne tana kokarin juyawa ta ji Yumnah cikin muryarta tamkar ba zata fadi mai zafi ba ta yi murmushi ta ce" Bani da lafiya ne dama?"
Khausar ta dan dakata , a hankali ta juyo tana kallonta, sai kuma ta dauke dubanta ta ce" baki da lafiya mana, ba summa kika yi jiya da dare ba?"
"A'a, lafiyana kalau"
Yumnah ta fada tana sake sakin wani murmushi
Sai kuma ta sake kallon KHausar ta ce" Mamaki nake yi, amarya da zuwa aiki washe garin tarewarta? To wai budurcin ne ba'a kawo ba ko kuwa jarumina ne ba zai iya kallon guzuma ba?"
Sosai Khausar ta ji nauyin maganar nan, ko dan bata riga ta bi ta hanyar ba, ko kuwa har yanzu a wai take kallon abin? Maganar dai ta matukar bata kunya da mamaki daga bakin yarinya karama Kamar Yumnah
Shin wai me ta yiwa Yumnah ne?
A tunaninta koda wani zai kulaceta banda Yumnah, dan ta san wacece ita a taka rawar aurenta da TAUFEEK, ta kuma san da ace da wata alaƙa a tsakaninsu ba zata taba aikata haka ba
Kai ta girgiza ta kuma juyawa da nufin tafiyarta, a ranta tana yiwa kanta alkawarin wannan ne na karshe, ita ta kawo kanta , da bata zo ba, da bata ga haka ba
"Ji mana ai ban gama da ke ba aunty Hajia Khausar!" Yumna ta kuma katse mata hanzari
Juyowa ta yi ta sake zuba mata ido, dan kwarai tana so ta ga me kuma marar kunyar zata ce mata?
Yumnah ta dubeta ido cikin ido ta ce" Bari ki ji, shigowar ki gidana na nufin yankar tikitin bacin ranki da tashin hankalinki ne, dan a shirye nake tsaf na ja da du wani mai burin ja da Ni, zaki zauna in kin kasance nataciya mai burin son abin duniya, ama a gidan nan sai dai ki min sannu idan ina jinyar ciki in na haihu kuma ku wanken jinnin haihuwa, tsakaninki da wanda yake takamata sai gani sai hange, dama du matsiyaci ya iya kawo kansa inda zai sha wahala, zamu zuba ne, ke kin san kalmar so aka furta min, ke kuwa shishigi ne na keme da masifar son......................................................................
Ido rufe Khausar ta matsewa Yumnah magana ta hanyar dauke gefen fuskarta da mari
Wani irin ihu ta saki wanda ya saka TAUFEEK da ya fito daga wajen Khausar din ya ga a rufe karasowa da sauri ya tura dakin dake dan bude ya shigo yana kallon ikon Allah
Khausar da har idannuwanta ke neman rufewa ta nunata da yatsa ta ce" Ki kula, harshe mugun nama ne a jikin dan adam, kar tunanin shirmenki ya saka ki kuma zagina koda da wasa ne, dan ban iya zagin iyaye ba sai dai jikinki ya gaya maki!"
"KHAUSAR?" Ya furta a nutse yana kallonta
Yumnah kuwa wannan dama ita ta fi komai dadada mata, a rikice ta ririke ciki da kai tana ihun cikinta, kanta
Khausar ta yi galala tana binsu da kallo domin kansa ta yi ta aniya neman kaiwa kasa
Cike da yarda cewar dukan nata ta yi ya tareta ya dauketa ya nufi bakin bed da ita ya kwontar da ita sannan ya mike yana sake bin Khausar din da kallon da ya sakata rasa mene fasararsa ya ce" Kina sane cewar she's prgnt mene laifin da ta maki har zai kai duka?"
Wani irin abu na ba zata ne ya zo ya soki zuciyar Khausar wanda tashi daya tana iya kiransa cewa bata so ba TAUFEEK din ya sake goyon bayan Yumnah a karro na biyu , wanda bata taba jin hakan ba, har ta kasa furta masa kalmar A kawai take binsa da kallo
A hankali ya sake duban Yumnah dake nade kaffafuwanta tana nishin wahala tamkar wace zata yi bari cikin azabar nan ya sake maido dubansa kan Khausar dake tsaye tana kallonsa da kallon da bai taba ganni a tare da ita ba, domin sun kasance ne idan ya hayayako takan hayayakowa fiye da shi su zuba masifarsu su kuma shirya a tsakaninsu, sai yau ya ga kallonsa kawai take yi
Bai yi kasa da gwuiwa ba ya ce" A matsayinki na likita kin san ko wani abu ya hadaki da ita akoy hormone na ciki ko?, Why zaki daketa? Idan wani abu ya samu cikinta fa? , Ya rab me kuke son fara min ne daga hadaku a innuwa daya"
"TAUFEEK ya isa dan Allah!" Khausar ta fada tana sakin jakar hannunta kirjinta ba'a dokawa dan gaba daya sai ta ga ya goyi da bayan matarsa ne zai mata wulakanci , bayan a rikici sun yi sama da wannanma bai mata ciwon wannan ba
Rai bace ta ce" Bani da hankali ne zan daki cikinta? A kan me zan daki cikinta? An gaya maka ban san abinda nake yi bane?"
"Ki rage sautin amon muryarki a kan tawa!" Ya fada a kausashe yana tunkarota
Khausar ta rintse ido hawaye ya bale mata tana kallonsa ta ce" Ba zan rage ba, tunda Ni bani da gata sai a wulakantani ko? Ba zan rage ba TAUFEEK, ITANE matar so ko? A kan me zaka hau fada baka bi abinda ya faru ba? Ni sa'arta ce ko tana tunanin haukan da take yi yana gabana ne.........
Bata karasa maganar ba ya damki hannunta ya juya da nufin janta, sai kawai ta tubure ta yi kasa da nufin zaunawa a kasa dan babu inda zata bi shi sai dai a yi masifar a nan
Ikon Allah ya zubawa ido, bata taɓa tsamatar cewa wai TAUFEEK zai iya jijigarta ya warceta kamar ya warci dan karamin abu a hannunsa sai da ya juyo ya cicibeta ya dagata daga kasa ya juya da Itan ya tura dakinsa ya shiga da ita ya tura da ƙafarsa ta dama sannan ya saukota ya koma wajen kofar ya dana ky ya kuma juyowa kan Khausar wace ke zarro ido tana kallon abin al'ajabi TAUFEEK ne ya daukota kamar ya dauki karamin abu, sai gani ta yi ya nufota gadan gadan
Da sauri ta ringa ja baya, dan tsoron da ya shigo cikin kwakwaluwarta yana zuwa zai dauketa da mari ne, dan ba yau ba in dai sunna rikici sai ta yi nesa take masa ihu, a gabansa takan fadi abinda ta ga dama ne ama a sanyaye dan kar yace ta masa ihu
A rikice ta rintse ido jin ta hadu da kofar bayi,
Da sauri ta bude idannuwanta tana kallon yadda kirjinsa ke bugawa lokacin da ya ce" Na ce ki daina min ihu !"
"Taufe......................
TAUFEEK bai bata damar karasa kiran sunnansa ba ya janye hannayenta da take karewa tsakaninsu kamar wani kwarto zai tabata ba mijinta ba, a birkice ya janyota gaba daya jikinsa ba wata wata ya hade bakinsa da nata lokaci daya ya damko harshenta dake masa rashin kunyar a hankali ya rike a cikin bakinsa sai kuma ya lumshe idannuwansa hucin numfashinta na shiga hancinsa a hankali ya sake riƙe harshen sai kumaa cikin dabara ya hade da lebenta a sanyaye ainun ya shiga tsotsa ba tare da ya so aikata hakan a yanzu yanzu ba
Mutuwa ce? Ko summa ne? Khausar dai bata duniyar mutane sai ta zazafan abin dake sukan ilahirin jikinta lokaci daya ya bude jajayan idannuwansa ya saka dubansa cikin nata wanda ya sa a rikice ta maida nata duban ta rufe kirjinta na dokawa ama bai bari ba dan fitinaniyar rashin kunya sai da ya gaji dan kansa sannan ya talabata da hannu daya ya sakata a kijinsa ya rungumeta sosai a hankali yana sauke ajiyar zuciya kamar yau ya taba taba leben mace a duniya, muryarsa a shake ainun hancinsa a daidai kitson kanta ya ce" Khausar Please, kar ki rikitani na haike maki bayan ke din yarinya ce....., Khausar plz ki barni na kai wajen da nake son kaiwa idan na yarda cewa eh lalle yanzu *KINA SO NA* , ba hasashe ba......, I beg U kar ki saka na maki gagawa bayan sosai na koyi hakuri a kanki a rayuwata......"
Ya Salam........😌🙈🫣kashe TAUFEEK haka kake?
Jama'a ya yi sara da mutun sama domin Yumnah itace wace ke makale a kofar dakin tun fitowarsa da Khausar cike da farin cikin son jiyo kukan Khausar din, dan ta sani a kan cikinsa babu abinda ba zai aikata ba😒😏😏😏😏
Cmmnt kari in sha Allah ☹️
[7/22, 5:11 AM] +234 806 670 8178: 💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 5️⃣1️⃣
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa
Karfe takwas saura ta gama shiryawa cikin shiga ta leshi da abaya mai shara shara ta dauki jaka yar madaidaiciya da takalmi mai hawa da abayar sannan ta fito ta rufe dakin nata ta dan dakata da tunanin ina zata ga Yumnah dan ta tambayeta jikinta? Domin a tunaninta idan har ta tafi ba tare da ta tambayeta jikinta ba, bata kyauta ba
Dakin nata ta nufa hankali kwonce ta kwonkwasa sannan ta dakata tana jira a bata damar shiga
A kalla ta kusa minti uku tana sake neman izini harda salama dan a tunaninta ko ba'a jita bane? Sai cen ta ji an bata damar shigowa ta hanyar fadin" Cm in!" Aka yi shiru
Dan jim ta yi sai kuma ta tura tana sake yin salama idannuwanta a kan Yumnar dake zaune fess da ita cikin rigar barcin dake dan bayyanar da wasu sassa na jikinta kamar cinyoyinta da hannayenta
Kanta ta kawar kadan tana nuna alamun zata juya ta ce" Barka da safia Yumnah, yaya saukin jikin? Dama wajen aiki zan je nace bari na ga jikinki"
Bata da niyar tsayawa bayan tambayar da ta yiwa Yumnah dan yannayinta bai dace ta tsaya din ba, tunda shiga ce da iya mijinta ya dace ya gani a nata tunanin, dan haka tana maganar ne tana kokarin juyawa ta ji Yumnah cikin muryarta tamkar ba zata fadi mai zafi ba ta yi murmushi ta ce" Bani da lafiya ne dama?"
Khausar ta dan dakata , a hankali ta juyo tana kallonta, sai kuma ta dauke dubanta ta ce" baki da lafiya mana, ba summa kika yi jiya da dare ba?"
"A'a, lafiyana kalau"
Yumnah ta fada tana sake sakin wani murmushi
Sai kuma ta sake kallon KHausar ta ce" Mamaki nake yi, amarya da zuwa aiki washe garin tarewarta? To wai budurcin ne ba'a kawo ba ko kuwa jarumina ne ba zai iya kallon guzuma ba?"
Sosai Khausar ta ji nauyin maganar nan, ko dan bata riga ta bi ta hanyar ba, ko kuwa har yanzu a wai take kallon abin? Maganar dai ta matukar bata kunya da mamaki daga bakin yarinya karama Kamar Yumnah
Shin wai me ta yiwa Yumnah ne?
A tunaninta koda wani zai kulaceta banda Yumnah, dan ta san wacece ita a taka rawar aurenta da TAUFEEK, ta kuma san da ace da wata alaƙa a tsakaninsu ba zata taba aikata haka ba
Kai ta girgiza ta kuma juyawa da nufin tafiyarta, a ranta tana yiwa kanta alkawarin wannan ne na karshe, ita ta kawo kanta , da bata zo ba, da bata ga haka ba
"Ji mana ai ban gama da ke ba aunty Hajia Khausar!" Yumna ta kuma katse mata hanzari
Juyowa ta yi ta sake zuba mata ido, dan kwarai tana so ta ga me kuma marar kunyar zata ce mata?
Yumnah ta dubeta ido cikin ido ta ce" Bari ki ji, shigowar ki gidana na nufin yankar tikitin bacin ranki da tashin hankalinki ne, dan a shirye nake tsaf na ja da du wani mai burin ja da Ni, zaki zauna in kin kasance nataciya mai burin son abin duniya, ama a gidan nan sai dai ki min sannu idan ina jinyar ciki in na haihu kuma ku wanken jinnin haihuwa, tsakaninki da wanda yake takamata sai gani sai hange, dama du matsiyaci ya iya kawo kansa inda zai sha wahala, zamu zuba ne, ke kin san kalmar so aka furta min, ke kuwa shishigi ne na keme da masifar son......................................................................
Ido rufe Khausar ta matsewa Yumnah magana ta hanyar dauke gefen fuskarta da mari
Wani irin ihu ta saki wanda ya saka TAUFEEK da ya fito daga wajen Khausar din ya ga a rufe karasowa da sauri ya tura dakin dake dan bude ya shigo yana kallon ikon Allah
Khausar da har idannuwanta ke neman rufewa ta nunata da yatsa ta ce" Ki kula, harshe mugun nama ne a jikin dan adam, kar tunanin shirmenki ya saka ki kuma zagina koda da wasa ne, dan ban iya zagin iyaye ba sai dai jikinki ya gaya maki!"
"KHAUSAR?" Ya furta a nutse yana kallonta
Yumnah kuwa wannan dama ita ta fi komai dadada mata, a rikice ta ririke ciki da kai tana ihun cikinta, kanta
Khausar ta yi galala tana binsu da kallo domin kansa ta yi ta aniya neman kaiwa kasa
Cike da yarda cewar dukan nata ta yi ya tareta ya dauketa ya nufi bakin bed da ita ya kwontar da ita sannan ya mike yana sake bin Khausar din da kallon da ya sakata rasa mene fasararsa ya ce" Kina sane cewar she's prgnt mene laifin da ta maki har zai kai duka?"
Wani irin abu na ba zata ne ya zo ya soki zuciyar Khausar wanda tashi daya tana iya kiransa cewa bata so ba TAUFEEK din ya sake goyon bayan Yumnah a karro na biyu , wanda bata taba jin hakan ba, har ta kasa furta masa kalmar A kawai take binsa da kallo
A hankali ya sake duban Yumnah dake nade kaffafuwanta tana nishin wahala tamkar wace zata yi bari cikin azabar nan ya sake maido dubansa kan Khausar dake tsaye tana kallonsa da kallon da bai taba ganni a tare da ita ba, domin sun kasance ne idan ya hayayako takan hayayakowa fiye da shi su zuba masifarsu su kuma shirya a tsakaninsu, sai yau ya ga kallonsa kawai take yi
Bai yi kasa da gwuiwa ba ya ce" A matsayinki na likita kin san ko wani abu ya hadaki da ita akoy hormone na ciki ko?, Why zaki daketa? Idan wani abu ya samu cikinta fa? , Ya rab me kuke son fara min ne daga hadaku a innuwa daya"
"TAUFEEK ya isa dan Allah!" Khausar ta fada tana sakin jakar hannunta kirjinta ba'a dokawa dan gaba daya sai ta ga ya goyi da bayan matarsa ne zai mata wulakanci , bayan a rikici sun yi sama da wannanma bai mata ciwon wannan ba
Rai bace ta ce" Bani da hankali ne zan daki cikinta? A kan me zan daki cikinta? An gaya maka ban san abinda nake yi bane?"
"Ki rage sautin amon muryarki a kan tawa!" Ya fada a kausashe yana tunkarota
Khausar ta rintse ido hawaye ya bale mata tana kallonsa ta ce" Ba zan rage ba, tunda Ni bani da gata sai a wulakantani ko? Ba zan rage ba TAUFEEK, ITANE matar so ko? A kan me zaka hau fada baka bi abinda ya faru ba? Ni sa'arta ce ko tana tunanin haukan da take yi yana gabana ne.........
Bata karasa maganar ba ya damki hannunta ya juya da nufin janta, sai kawai ta tubure ta yi kasa da nufin zaunawa a kasa dan babu inda zata bi shi sai dai a yi masifar a nan
Ikon Allah ya zubawa ido, bata taɓa tsamatar cewa wai TAUFEEK zai iya jijigarta ya warceta kamar ya warci dan karamin abu a hannunsa sai da ya juyo ya cicibeta ya dagata daga kasa ya juya da Itan ya tura dakinsa ya shiga da ita ya tura da ƙafarsa ta dama sannan ya saukota ya koma wajen kofar ya dana ky ya kuma juyowa kan Khausar wace ke zarro ido tana kallon abin al'ajabi TAUFEEK ne ya daukota kamar ya dauki karamin abu, sai gani ta yi ya nufota gadan gadan
Da sauri ta ringa ja baya, dan tsoron da ya shigo cikin kwakwaluwarta yana zuwa zai dauketa da mari ne, dan ba yau ba in dai sunna rikici sai ta yi nesa take masa ihu, a gabansa takan fadi abinda ta ga dama ne ama a sanyaye dan kar yace ta masa ihu
A rikice ta rintse ido jin ta hadu da kofar bayi,
Da sauri ta bude idannuwanta tana kallon yadda kirjinsa ke bugawa lokacin da ya ce" Na ce ki daina min ihu !"
"Taufe......................
TAUFEEK bai bata damar karasa kiran sunnansa ba ya janye hannayenta da take karewa tsakaninsu kamar wani kwarto zai tabata ba mijinta ba, a birkice ya janyota gaba daya jikinsa ba wata wata ya hade bakinsa da nata lokaci daya ya damko harshenta dake masa rashin kunyar a hankali ya rike a cikin bakinsa sai kuma ya lumshe idannuwansa hucin numfashinta na shiga hancinsa a hankali ya sake riƙe harshen sai kumaa cikin dabara ya hade da lebenta a sanyaye ainun ya shiga tsotsa ba tare da ya so aikata hakan a yanzu yanzu ba
Mutuwa ce? Ko summa ne? Khausar dai bata duniyar mutane sai ta zazafan abin dake sukan ilahirin jikinta lokaci daya ya bude jajayan idannuwansa ya saka dubansa cikin nata wanda ya sa a rikice ta maida nata duban ta rufe kirjinta na dokawa ama bai bari ba dan fitinaniyar rashin kunya sai da ya gaji dan kansa sannan ya talabata da hannu daya ya sakata a kijinsa ya rungumeta sosai a hankali yana sauke ajiyar zuciya kamar yau ya taba taba leben mace a duniya, muryarsa a shake ainun hancinsa a daidai kitson kanta ya ce" Khausar Please, kar ki rikitani na haike maki bayan ke din yarinya ce....., Khausar plz ki barni na kai wajen da nake son kaiwa idan na yarda cewa eh lalle yanzu *KINA SO NA* , ba hasashe ba......, I beg U kar ki saka na maki gagawa bayan sosai na koyi hakuri a kanki a rayuwata......"
Ya Salam........😌🙈🫣kashe TAUFEEK haka kake?
Jama'a ya yi sara da mutun sama domin Yumnah itace wace ke makale a kofar dakin tun fitowarsa da Khausar cike da farin cikin son jiyo kukan Khausar din, dan ta sani a kan cikinsa babu abinda ba zai aikata ba😒😏😏😏😏
Cmmnt kari in sha Allah ☹️
[7/22, 5:11 AM] +234 806 670 8178: 💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 5️⃣1️⃣
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa