Sashe 108
Da Ciwo A Zuciyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar , Rama batayi ba Sam Yar uwa
Sabulun wanka
Kalolin sabulun tsarki
Turaren tsugunno
Turaren al'ajab
Hatsabibin turare
Da sauransu 07034251528
Kalolin gumba
Gumbar Dabino
Gumbar gero
Gumbar madara
Gumbar matsi
Gumbar ukku bala'i
Gumbar tada zaune tsaye
Gumbar sabon budurci
Gumbar sa buzu kuwa
Gumbar aya da kwakwa
Gumbar ridi
Gumbar mazari
Sarauniyar gumba 3in1
Da sauran kalolin da bansamu fadi ba,
Kalolin gari
Garin mallaka
Garin hutar da malaminki
dakan jaraba
Dakan Amare
Dakan Ni'ima
Dakan kishiya in bakiyi bani waje
Garin sa buzu kuwa
Garin buje.sharkaf
Garin Dan la'asar
Yayan hadiya mai suna dan la'asar
Original Dan goshi
Original Dan goshi (sabon salo)
Original man damo
Original man ayu
Kitsen damo
Sirrin tafin kafa
Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata
Kwallin idonka idona
Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki
Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc
Kalolin tsumi
Tsumin mallaka
Tsumin jaraba
Tsumin madarar ni'ima
Tsumin tabaje
Tsumin Amare
Tsumin sabon budurci
Tsumin nono rakumi
Matan gaske
Ruwan jaraba,
Da sauran kalolin da ban fada ba
Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar
Matsin Dan mannau
Matsin mallaka
Dan la'asar
Sabon budurci
Mak'alemata
Mashahurin matsi
Ukku bala'i
Matsin uban budurwa
Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi
Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta,
Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake
*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,
KARKU manta da sunan maman zarah sokoto sayen nagari maida kudi gida
07034251528 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Sokoto sannan ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah
Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 07034251528
Maman zarah mabera SOKOTO
Mama ta ce" A'a HAJIA Bara na juya "
HAJIA ta kama hannunta ta saka mata ledar ta yi gaba tana fada da fadin" Aikin banza da na mutu na san da tuni an rabata da mijin tana abu kamar wata wace ta zauna gidan kanwarta , shirme da suka tada rigimar gida in ba dan nace zan dagawa uban kowa nono ba har ta wani ce a bar gidan ita ga wace bata son rigima, Ni ina so kuma du wanda ya dagawa magidanci hankali shi Bama dan balaja'u bane!"
Ita dai Mama sai ta ji kunya gaba daya ta hannata sukuni
Sunna shiga suka tarar da KHausar ta juye hantar nan a plate ta gyara zama saman cafet ta fara ci ta dago tana sakin murmushi da amsa sakamar HAJIA sai kuma ta ga harda mama dan haka sai ta mike gaba daya tana masu sannu ta dauko abinda take dora kaskon HAJIA saboda abin garwashin kar ya zuzube sannan ta je ta dibo masu ruwa ta kawo masu da jus ta zauna tana gaishe su
HAJIA ta mika hannu ta dauko plate din ta dauki daya ta dangwala yaji zata Kai baki TAUFEEK ya sauko daga sama , Allah ya taimake shi da jalabiya a jikinsa ya nufo falon yana jin HAJIA ta ce" Yanzu Khausara abinda zaki ci ki barni Kennan bayan kin ga ba jinnin kirki ne da Ni ba?"
KHausar ta janyo ledar tana fadin" HAJIA kin ga naki nan, biyu na raba dama na daure naki a leda, yinwa ce ta hannani zuwa na kai nace bari na ci sai na kai"
Plate din ya karbe yana sakar mata harara ya ce" An ki ba'a bakin, ke kam gaskiya ki daina zuwar min kina saka min mata a gaba kina hannata ci ta murmuje wannan ai harda daukan alhaki kamar da kudinki aka siyo?"
HAJIA ta kalli Mama ta ce" Ai sai ki amso min ko? Kina kallo d'anki zai min rashin kunya shi algungumi!, Ke Hamadiya je daukon ta ledar , Allah ya taimakeni Khausara na kaunata duk wani wanda baya so sai ya rintse idonsa, yar nan du abinda ta kai bakanta sai ta kai min na kai, har tashina take tana cusan kaza a baki, da babu ita ai da na mutu yanzu, kina gannin tunda Magidanci ya aurota nake Kumari kumatuna sunna dawowa?"
Mama ta sakar masa harara ta ce" Kai, ajiye"
Murmushi ya yi ya karasa daf da HAJIA ya ajiye plate din HAJIA ta zazage sauran hantar ta zauna daf da KHausar suka saka KHausar din a tsakiya ta ce" Saka hannu mu ci, bismilanku ama kar a wuce bibiyu dan Allah, ke Hamadiya karbi nan saka a salatinki maza ki koma wajen uwar rikonki kar ta tsine maki saboda Ni"
Hamdiya ta mike jiki ba karfi ta amsa ta juya ta tafi tana share hawaye, dama ta yi nacin biyo HAJIA ne dan ta san idan har bata ganshi ba yau ta yiwu ita da shi sai a lahira in ana haduwa, Shikenan saboda ta sanarwa mama dan Allah sadakinta da akace za'a kawo gidan iyayenta kar a amsa ita ƴaƴansu take so shine ta yi mata dukan Kawo wuka sannan tace zata bar garin a satin nan, ya Allah ita ta san son shi sai ya kasheta
Mama ta rasa ta inda zata bilowa magamar, gashi abin ya tsaye mata a rai sosai ta kasa tashi ta tafi, tana zaune ne HAJIA na cin hantarta da ta kasa tana ta labari , Khausar din na rike da plate din
Ajiyar zuciya Maman ta sauke bayan ta dan yi wani tunani ta ce" KHausar, Ni da kika yi gwajin abinda ke saka ki juwar nan me aka gani?"
KHausar ta kalli Mama tana sauke numfashi ta ce" Ba'a ga komai ba Mama, hatta bugun zuciyata daidai ne"
HAJIA ta ce" Me kuwa za'a gani Allah na tuba , na fada maki a ringa kula da magauta bakya ji, in sha Allah sai na maidawa mai neman Khausara da balaki aniyarsa, da Dije ake zance!"
TAUFEEK ya karbe hantar da ta dauko cikin kason KHausar ya mayarwa KHausar din ya karbe plate din yana sakar mata harara ya ce" Mama, Ni abin nan zan aunata da kaina gobe in sha Allah, ina kyautata zaton bata wani je wajen docter ba dan ba son allura take yi ba"
Mama dake kauda kai ta ce" Ok, Allah ya nuna mana, ama ka yi mata harda pregnancy test "
Da sauri ya juyo daga barin HAJIA dake son karbe hantar ya zubawa Mama ido, itama KHausar sai ta samu kanta da zubama Mama ido jin abinda Maman ta ce, ita kuma Mama sai ta mike tana alamun tafiya zata yi
HAJIA ta mike ta karbi plate din tana fadin" Yau ga bakin ciki, sai na ci, ke minene shi prcy taste din?"
Mama ta yi turus , ta juyo ta zubawa HAJIA ido, gannin itama amsa take so sai ta dan sosa goshinta ta ce" Dama, Mamansu KHausar ce ta yi kirana dazu tace juwar nan ta KHausar a duba ta yiwu wata kama ce"
"Ki rantse da huwa rahamanu, Kina nufin Juwar da y'ar nan ke yi ko sati bata cika a gidan nan a matsayin matar MAGIDANCI juwar ciki ce? La'ila ha ilalahu Muhammadu rasululahi sallalahu alaihi Wasallam, wayo Ni Dije Allah na gode maka , ke ama tsaya yo wani irin ciki kuma? A irgena ai ta yi wata bakwai a gidan nan ga ciki shafe kamar nawa ? Ke dan mike dan mutun ai ya fi karfin kwonciya a mara ko? Dan mike in gani , kar dai yar nan irin matan nan ne da ciki ke shigewa nono da duwawu, tashi in gani sun karu ne ko mene? Yau na ga ikon Allah Ni Dije, yanzu ciki ne da ke?" HAJIA ke fada tana salalami, Mama ta yi saurin ficewa ya zamto sai TAUFEEK din da KHausar da HAJIA, sunna bin hajiar da kallo tamkar bakuwar halitta
TAUFEEK ya lumshe idannuwansa da kyar, a hankali ya ce" HAJIA barta dan Allah kar ki dagata da karfi mana kin ce a cinya in fa kika daki kan dan ko yar a cinyar nata?"
HAJIA ta saki KHausar ta dan matsa daf da shi ta ce" Kuma fa hakane, to ama kai likita ita likita karatun jabo ne kuka karanta da zaka dirkawa yar mutane ciki ana ce min juwa take? Wannan ai wulakanci ne, Magidanci ka yiwa Allah ka tashi mu je a tabbatar min da cikin nan ko na iya rintsawa, wayo Allah mai alheri ashe ashe abin a kusa yake, kai ana iya shege kace na maka auren dole?"
A raunane ya sake duban HAJIA a fizge ya ce" Tashi ki je bangarenki kin ji kakata?"
HAJIA ta sakar masa harara ta dauke kai ta ce" Aikin birit in ji tusa ai ko tsohon mutun yau ba zai rabani da KHausara ba, kin ga cinye hantar kin ji? Baiwar Allah ashe yan kwadayin da na fara tsorata na ALKHAIRI ne?, In me ta sameni ina ci yar nan sai ta ci shi har na fara tsorata ashe ashe ashe asusun Magidanci ke habaka? Ka tashi mu je!" Ta idasa fada da dan karfi tana wartar kaskon wutar nan ta ce" Bari in kai raushin in zo, dauko mata sutura mu je!"
HAJIA na fita ya samu ya kamo hannayenta yana sake tsatsareta da ido
A hankali ya ce," Dan Allah fada min haka ne? Are you pregnant?, KHausar tunda muka zama abu daya da kwana uku kika fara juwar nan, tl me please Akoy babyna a nan?"
Sabulun wanka
Kalolin sabulun tsarki
Turaren tsugunno
Turaren al'ajab
Hatsabibin turare
Da sauransu 07034251528
Kalolin gumba
Gumbar Dabino
Gumbar gero
Gumbar madara
Gumbar matsi
Gumbar ukku bala'i
Gumbar tada zaune tsaye
Gumbar sabon budurci
Gumbar sa buzu kuwa
Gumbar aya da kwakwa
Gumbar ridi
Gumbar mazari
Sarauniyar gumba 3in1
Da sauran kalolin da bansamu fadi ba,
Kalolin gari
Garin mallaka
Garin hutar da malaminki
dakan jaraba
Dakan Amare
Dakan Ni'ima
Dakan kishiya in bakiyi bani waje
Garin sa buzu kuwa
Garin buje.sharkaf
Garin Dan la'asar
Yayan hadiya mai suna dan la'asar
Original Dan goshi
Original Dan goshi (sabon salo)
Original man damo
Original man ayu
Kitsen damo
Sirrin tafin kafa
Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata
Kwallin idonka idona
Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki
Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc
Kalolin tsumi
Tsumin mallaka
Tsumin jaraba
Tsumin madarar ni'ima
Tsumin tabaje
Tsumin Amare
Tsumin sabon budurci
Tsumin nono rakumi
Matan gaske
Ruwan jaraba,
Da sauran kalolin da ban fada ba
Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar
Matsin Dan mannau
Matsin mallaka
Dan la'asar
Sabon budurci
Mak'alemata
Mashahurin matsi
Ukku bala'i
Matsin uban budurwa
Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi
Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta,
Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake
*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,
KARKU manta da sunan maman zarah sokoto sayen nagari maida kudi gida
07034251528 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Sokoto sannan ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah
Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 07034251528
Maman zarah mabera SOKOTO
Mama ta ce" A'a HAJIA Bara na juya "
HAJIA ta kama hannunta ta saka mata ledar ta yi gaba tana fada da fadin" Aikin banza da na mutu na san da tuni an rabata da mijin tana abu kamar wata wace ta zauna gidan kanwarta , shirme da suka tada rigimar gida in ba dan nace zan dagawa uban kowa nono ba har ta wani ce a bar gidan ita ga wace bata son rigima, Ni ina so kuma du wanda ya dagawa magidanci hankali shi Bama dan balaja'u bane!"
Ita dai Mama sai ta ji kunya gaba daya ta hannata sukuni
Sunna shiga suka tarar da KHausar ta juye hantar nan a plate ta gyara zama saman cafet ta fara ci ta dago tana sakin murmushi da amsa sakamar HAJIA sai kuma ta ga harda mama dan haka sai ta mike gaba daya tana masu sannu ta dauko abinda take dora kaskon HAJIA saboda abin garwashin kar ya zuzube sannan ta je ta dibo masu ruwa ta kawo masu da jus ta zauna tana gaishe su
HAJIA ta mika hannu ta dauko plate din ta dauki daya ta dangwala yaji zata Kai baki TAUFEEK ya sauko daga sama , Allah ya taimake shi da jalabiya a jikinsa ya nufo falon yana jin HAJIA ta ce" Yanzu Khausara abinda zaki ci ki barni Kennan bayan kin ga ba jinnin kirki ne da Ni ba?"
KHausar ta janyo ledar tana fadin" HAJIA kin ga naki nan, biyu na raba dama na daure naki a leda, yinwa ce ta hannani zuwa na kai nace bari na ci sai na kai"
Plate din ya karbe yana sakar mata harara ya ce" An ki ba'a bakin, ke kam gaskiya ki daina zuwar min kina saka min mata a gaba kina hannata ci ta murmuje wannan ai harda daukan alhaki kamar da kudinki aka siyo?"
HAJIA ta kalli Mama ta ce" Ai sai ki amso min ko? Kina kallo d'anki zai min rashin kunya shi algungumi!, Ke Hamadiya je daukon ta ledar , Allah ya taimakeni Khausara na kaunata duk wani wanda baya so sai ya rintse idonsa, yar nan du abinda ta kai bakanta sai ta kai min na kai, har tashina take tana cusan kaza a baki, da babu ita ai da na mutu yanzu, kina gannin tunda Magidanci ya aurota nake Kumari kumatuna sunna dawowa?"
Mama ta sakar masa harara ta ce" Kai, ajiye"
Murmushi ya yi ya karasa daf da HAJIA ya ajiye plate din HAJIA ta zazage sauran hantar ta zauna daf da KHausar suka saka KHausar din a tsakiya ta ce" Saka hannu mu ci, bismilanku ama kar a wuce bibiyu dan Allah, ke Hamadiya karbi nan saka a salatinki maza ki koma wajen uwar rikonki kar ta tsine maki saboda Ni"
Hamdiya ta mike jiki ba karfi ta amsa ta juya ta tafi tana share hawaye, dama ta yi nacin biyo HAJIA ne dan ta san idan har bata ganshi ba yau ta yiwu ita da shi sai a lahira in ana haduwa, Shikenan saboda ta sanarwa mama dan Allah sadakinta da akace za'a kawo gidan iyayenta kar a amsa ita ƴaƴansu take so shine ta yi mata dukan Kawo wuka sannan tace zata bar garin a satin nan, ya Allah ita ta san son shi sai ya kasheta
Mama ta rasa ta inda zata bilowa magamar, gashi abin ya tsaye mata a rai sosai ta kasa tashi ta tafi, tana zaune ne HAJIA na cin hantarta da ta kasa tana ta labari , Khausar din na rike da plate din
Ajiyar zuciya Maman ta sauke bayan ta dan yi wani tunani ta ce" KHausar, Ni da kika yi gwajin abinda ke saka ki juwar nan me aka gani?"
KHausar ta kalli Mama tana sauke numfashi ta ce" Ba'a ga komai ba Mama, hatta bugun zuciyata daidai ne"
HAJIA ta ce" Me kuwa za'a gani Allah na tuba , na fada maki a ringa kula da magauta bakya ji, in sha Allah sai na maidawa mai neman Khausara da balaki aniyarsa, da Dije ake zance!"
TAUFEEK ya karbe hantar da ta dauko cikin kason KHausar ya mayarwa KHausar din ya karbe plate din yana sakar mata harara ya ce" Mama, Ni abin nan zan aunata da kaina gobe in sha Allah, ina kyautata zaton bata wani je wajen docter ba dan ba son allura take yi ba"
Mama dake kauda kai ta ce" Ok, Allah ya nuna mana, ama ka yi mata harda pregnancy test "
Da sauri ya juyo daga barin HAJIA dake son karbe hantar ya zubawa Mama ido, itama KHausar sai ta samu kanta da zubama Mama ido jin abinda Maman ta ce, ita kuma Mama sai ta mike tana alamun tafiya zata yi
HAJIA ta mike ta karbi plate din tana fadin" Yau ga bakin ciki, sai na ci, ke minene shi prcy taste din?"
Mama ta yi turus , ta juyo ta zubawa HAJIA ido, gannin itama amsa take so sai ta dan sosa goshinta ta ce" Dama, Mamansu KHausar ce ta yi kirana dazu tace juwar nan ta KHausar a duba ta yiwu wata kama ce"
"Ki rantse da huwa rahamanu, Kina nufin Juwar da y'ar nan ke yi ko sati bata cika a gidan nan a matsayin matar MAGIDANCI juwar ciki ce? La'ila ha ilalahu Muhammadu rasululahi sallalahu alaihi Wasallam, wayo Ni Dije Allah na gode maka , ke ama tsaya yo wani irin ciki kuma? A irgena ai ta yi wata bakwai a gidan nan ga ciki shafe kamar nawa ? Ke dan mike dan mutun ai ya fi karfin kwonciya a mara ko? Dan mike in gani , kar dai yar nan irin matan nan ne da ciki ke shigewa nono da duwawu, tashi in gani sun karu ne ko mene? Yau na ga ikon Allah Ni Dije, yanzu ciki ne da ke?" HAJIA ke fada tana salalami, Mama ta yi saurin ficewa ya zamto sai TAUFEEK din da KHausar da HAJIA, sunna bin hajiar da kallo tamkar bakuwar halitta
TAUFEEK ya lumshe idannuwansa da kyar, a hankali ya ce" HAJIA barta dan Allah kar ki dagata da karfi mana kin ce a cinya in fa kika daki kan dan ko yar a cinyar nata?"
HAJIA ta saki KHausar ta dan matsa daf da shi ta ce" Kuma fa hakane, to ama kai likita ita likita karatun jabo ne kuka karanta da zaka dirkawa yar mutane ciki ana ce min juwa take? Wannan ai wulakanci ne, Magidanci ka yiwa Allah ka tashi mu je a tabbatar min da cikin nan ko na iya rintsawa, wayo Allah mai alheri ashe ashe abin a kusa yake, kai ana iya shege kace na maka auren dole?"
A raunane ya sake duban HAJIA a fizge ya ce" Tashi ki je bangarenki kin ji kakata?"
HAJIA ta sakar masa harara ta dauke kai ta ce" Aikin birit in ji tusa ai ko tsohon mutun yau ba zai rabani da KHausara ba, kin ga cinye hantar kin ji? Baiwar Allah ashe yan kwadayin da na fara tsorata na ALKHAIRI ne?, In me ta sameni ina ci yar nan sai ta ci shi har na fara tsorata ashe ashe ashe asusun Magidanci ke habaka? Ka tashi mu je!" Ta idasa fada da dan karfi tana wartar kaskon wutar nan ta ce" Bari in kai raushin in zo, dauko mata sutura mu je!"
HAJIA na fita ya samu ya kamo hannayenta yana sake tsatsareta da ido
A hankali ya ce," Dan Allah fada min haka ne? Are you pregnant?, KHausar tunda muka zama abu daya da kwana uku kika fara juwar nan, tl me please Akoy babyna a nan?"