Sashe 41
Da Ciwo A Zuciyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali ta ringa jin kamar wani abu mai kama da kwonciyar hankali da nutsuwa na game zuciyarta, har dan murmushi ya wanzu a saman fuskarta ta yi gagawar rufe fuskar cike da jin kunya
Hakan ya sa ya sakota a gaba da zolaya dan ya riga ya sani Khausar akoy kunya kamar me
Da wannan ta masa salama ta koma ciki, shi kuwa ya juya ya tafi daga gidan yana sake kallon gidan da gyada kai, shi da kansa ya san nan ana magana ne ta babansa ba wai yayansa bama a dukiyar, zai yi gagawar dauke matar nan ko dan ya ringa fada a cikin maza cewa ya yiwa ELHAJ TAUFEEK kwacen mace.....
Da Khausar ta koma bangaren Hajia ta tarda ita zaune saman kujera da waya a kange a kunnenta
Zama ta yi bayan ta cire hijabin na Hajiar a kasa daf da Kafar Hajiar ta dan kamo kafar tata ta shiga matsa mata a hankali a hankali
Jim kadan Hajia ta gama wayar ta dubeta da murmushi tana amsa gaisuwarta kafin ta ce" Kin zo bana nan, da na dawo kuma sai wancen yar tace kin yi bako, wanene ne ?"
Khausar ta sada kanta tana dan murmushi ta ce" Hajia, wanda yake zuwa wajena ne "
Hajia ta dan yi shiru tana kallonta, a hankali ta ce" A ina yake, menene sana'arsa? Saurayi ne ko magidanci?"
Khausar ta dan sauke numfashi a ranta ta ayana' To Fa Allah ya sa kar a koreni dan haushina'
A nutse ta sanarwa Hajia amsar Tambayoyinta
Hajia ta dan tabe baki tana fadin" Ni fa ban cika son namiji mai kai kawo ba kamar mace, to me yake jira da bai fito ba? In fa baya yi karma ya nemi bata maki lokaci a banza a wofi, gwara ya gusa wani ya shigo!"
Khausar dai kasa cewa komai ta yi, Hajia ta janye kafarta da kula ta ce" Tashi ki je bangaren iyayenki, in kin samu wani a falo ki gaishe shi ki haye sama wajen Mamanku tana kiranki"
Mikewa Khausar ta yi ta dauki hijabin ta saka sannan ta tafi
Da kallo Hajia ta rakata kafin ta dauke dubanta ta dan sake lumshe idannuwanta tana ci gaba da jan carbinta
Sai dai a kasam zuciyyarta wani abu ke damunta ainun dangane da matan yaron nata, akoy wasu furuci da ta tsinta a yau din da suka tsaye mata a kahon zuka, sun mata bake bake har sunna son hannata wani abin cikin walwala,
Ita dai yar hausa ce bata cika daukan magana a shantakai ba, magana kuwa irin ta gannin baya bata cika sonta ba, shi yasa ta shiga a hali na tunanin shin zafin kishi ke damun matar ko harda matsala wata daban?......
(Wannan kennan)
Khausar jiki ba laka ta karasa dakin Maman TAUFEEK , sakamakon irin amsa gaisuwarta da mutanen nan suka yi a lokacin da ta shigo da yar fara'arta
Ta samu Maman TAUFEEK din saman salaya ama kuma ba sallah take yi ba, tana dai jan carbi ne
Da fara'a sosai a saman fuskarta take amsa gaisuwarta sannnan ta mata nuni da wajen zama ta karasa adu'arta ta shafa ta juyo fuskarta a sake ainun ta ce" Khausar yaya bakunta ya fama da kakar taki?"
Khausar ta yi yar dariya ta ce" Alhamdulilah Mama"
Mama ta mike tana nufar wajen wrdrb dinta ta bude tana fitar da wasu manya manyan ledoji masu dauke da sunnan wani rantsatsan kampani da ake yayi a garin masu kawo lesuka da atampa da shada da kuma abayoyi ne su mayafai dai da sauransu
Ajiye su ta yi nan bakin gado d taimakon Khausar sannan ta shuga fitar da su da kula ta ce" Na cewa aminin naki gobe ba zaki je asibiti ba dan ina so mu fita, ya so ma ya kiya dai na fada masa ba fa zaki je ba ya sanar masu dan zamu je wajen mai dinki da kuma shagon Hajia FUSAM mai turaren wuta"
Maganar cewa ya sanar ba zata je ba ta so ta dan sakata a tunani, sai dai maganar sako sunnan FUSAM ya cire mata tunanin da dan mamaki tana bin rantsatsun atampopi da lesukan da Maman ke fitarwa da kallo ta ce" Lah Mama kin san Fusam kennan?"
Mama ta yi murmushi ta ce" na san Fusam Daughter ai wajenta nake siyan turarukana, yaya kika ga lesukan nan sun birgeki kuwa?"
Nan fa ta ringa shafawa tana fadin cewa babu na yarwa baki daya sun tafi da ita tun daga yannayinsu da color dinsu a kalla sun kai goma ko fi dan ba irgawa ta yi ba ama kuma sun rikitata
Itama Maman ta ji dadin haka, dan haka ta umarceta kan ta je da su bangaren Hajiar gobe sai su kai dinki in sha Allah, harda dorawa da fadin a ciki abinda bai mata ba sai a cenzo mata dan a online ne ne ta yi siyayar
Mamaki, tsoro, rasa abin cewa ya saka Khausar sake tambayar Mama wai tana nufin nata ne?
Mama ta gyada kai tana mayar da su ciki harda mayafan yan yololuwai da su domin shara shara ne ama rantsatsu irin na yan gayun nan yan mata
Gaba daya sai Khausar ta rasa abun cewa, ta rasa me zata ce, ta rasa ta inda zata yiwa Mama godiya, ta gaza zaune ta gaza tsaye har sai da Maman ta nuna mata bafa ta son haka ta yi addu'a kawai ta yi shiru ita yarta ce dan ta mata alkhairi ba wani abu bane
Da zumudin wannan ta koma bangaren Hajia, nan fa Hajia ta saku daga yannayin da take ta ringa shiwa Mama albarka kamar irin an yiwa bakuwarta alkhairin nan, sosai ta ringa sakawa Mama albarka bama da ta ji cewa zasu je wajen dinki da sauransu a goben, da wannan farin cikin suka kwonta barci
Washe gari kusan karfe tara na safe tana tsakar gida ta dora tukunya saman murhu tana tukawa Hajia tuwo na masara da tace tana sha'awa ta ajiye karamar kujera ta yi zama irin na tuka tuwon domin ko hijab bata da shi , haka kuma ta nanade zanin jikinta ya dan yi sama kadan ta yi zaman nan na gantsarewa kadan tana dirkar tukin tuwon mai aikin Hajia na gefe tana mamakin Khausar din domin bata san cewa ta iya tuka tuwo haka ba
Salamar Hajiar wace ta fita tun da sasafe ita da Magidanci ne ya saka Khausar dan dagowa tana amsawa hadi da fadin" Hajia har kun dawo?......"
Sai kuma ta yi shiru sanadiyar gannin TAUFEEK ya shigo da waya a kunnensa shi sarkin amsa waya sai ky a hannunsa yana dan yiwa hajia Alamun ta tsaya dan juyawa zai yi kasuwa
Ido hudun da suka yi da ita da shi ya saka shi binta da kallo sakamakon hayakin da yake ganni na tashi a gabanta, nan idannuwansa suka yi arba da irin zaman da yarinyar nan ta yi rabi da rabin cinyoyinta du sun sauka daga marainiyar kujerar nan ta nade hannun riga ta wani yada zama kamar an mata gorin haka tana tuka tuwon da bai san wa ya sakata aikinsa ba
Cire kansa ya yi ya maida kan Hajia zai yi magana, sai ya ga Hajia tana wani rinrintse ido tana wani tabo baki tamkar ba daga wajen rasuwa ta fito yanzun ba tana rus kuka har ana bata hakuri kamar jikanta ne ya rasu wato shi
Ido ya kifta a sanyaye yana kallon yannayin Hajiar, dan a gaskiya in dai Hajia wani abin ta saka a ranta yau zai fito mata a mutun ya mata nasiha
Kasa kasa hajiar ta matso har tana dan dage ta ce"
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 2️⃣4️⃣
LITATAFAN MARUBUCIYAR
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Neman na kaina
Bani da zabi
Bak'a ce
Kutkale
Makauniya ce
Mage
Duk nisan jifa
Idan ka raina inda kake
Dutse
Alkalamin kadarata
Bani da zabi
Dakika Biyar
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
Kasa kasa Hajiar ta matso har tana dan dage ta ce" Ka ga mata, wannan sunne mata, irin matan da na so ace ka wanko ka kawo min, wa'inda na san du gajiyar da ka kwaso to fa kana da wajen saukewa, magidanci irin matan nan ina iya rantse maka idan suka rike namiji an gama, ama sai ka je ka dauko mace gatacen sai shegen shafa pankeke, yo in yar nan ta yarda ta koyi shafa pankeke ai an kade, ina mana bakin cikin rasata Allah ma kuwa!"
Hakan ya sa ya sakota a gaba da zolaya dan ya riga ya sani Khausar akoy kunya kamar me
Da wannan ta masa salama ta koma ciki, shi kuwa ya juya ya tafi daga gidan yana sake kallon gidan da gyada kai, shi da kansa ya san nan ana magana ne ta babansa ba wai yayansa bama a dukiyar, zai yi gagawar dauke matar nan ko dan ya ringa fada a cikin maza cewa ya yiwa ELHAJ TAUFEEK kwacen mace.....
Da Khausar ta koma bangaren Hajia ta tarda ita zaune saman kujera da waya a kange a kunnenta
Zama ta yi bayan ta cire hijabin na Hajiar a kasa daf da Kafar Hajiar ta dan kamo kafar tata ta shiga matsa mata a hankali a hankali
Jim kadan Hajia ta gama wayar ta dubeta da murmushi tana amsa gaisuwarta kafin ta ce" Kin zo bana nan, da na dawo kuma sai wancen yar tace kin yi bako, wanene ne ?"
Khausar ta sada kanta tana dan murmushi ta ce" Hajia, wanda yake zuwa wajena ne "
Hajia ta dan yi shiru tana kallonta, a hankali ta ce" A ina yake, menene sana'arsa? Saurayi ne ko magidanci?"
Khausar ta dan sauke numfashi a ranta ta ayana' To Fa Allah ya sa kar a koreni dan haushina'
A nutse ta sanarwa Hajia amsar Tambayoyinta
Hajia ta dan tabe baki tana fadin" Ni fa ban cika son namiji mai kai kawo ba kamar mace, to me yake jira da bai fito ba? In fa baya yi karma ya nemi bata maki lokaci a banza a wofi, gwara ya gusa wani ya shigo!"
Khausar dai kasa cewa komai ta yi, Hajia ta janye kafarta da kula ta ce" Tashi ki je bangaren iyayenki, in kin samu wani a falo ki gaishe shi ki haye sama wajen Mamanku tana kiranki"
Mikewa Khausar ta yi ta dauki hijabin ta saka sannan ta tafi
Da kallo Hajia ta rakata kafin ta dauke dubanta ta dan sake lumshe idannuwanta tana ci gaba da jan carbinta
Sai dai a kasam zuciyyarta wani abu ke damunta ainun dangane da matan yaron nata, akoy wasu furuci da ta tsinta a yau din da suka tsaye mata a kahon zuka, sun mata bake bake har sunna son hannata wani abin cikin walwala,
Ita dai yar hausa ce bata cika daukan magana a shantakai ba, magana kuwa irin ta gannin baya bata cika sonta ba, shi yasa ta shiga a hali na tunanin shin zafin kishi ke damun matar ko harda matsala wata daban?......
(Wannan kennan)
Khausar jiki ba laka ta karasa dakin Maman TAUFEEK , sakamakon irin amsa gaisuwarta da mutanen nan suka yi a lokacin da ta shigo da yar fara'arta
Ta samu Maman TAUFEEK din saman salaya ama kuma ba sallah take yi ba, tana dai jan carbi ne
Da fara'a sosai a saman fuskarta take amsa gaisuwarta sannnan ta mata nuni da wajen zama ta karasa adu'arta ta shafa ta juyo fuskarta a sake ainun ta ce" Khausar yaya bakunta ya fama da kakar taki?"
Khausar ta yi yar dariya ta ce" Alhamdulilah Mama"
Mama ta mike tana nufar wajen wrdrb dinta ta bude tana fitar da wasu manya manyan ledoji masu dauke da sunnan wani rantsatsan kampani da ake yayi a garin masu kawo lesuka da atampa da shada da kuma abayoyi ne su mayafai dai da sauransu
Ajiye su ta yi nan bakin gado d taimakon Khausar sannan ta shuga fitar da su da kula ta ce" Na cewa aminin naki gobe ba zaki je asibiti ba dan ina so mu fita, ya so ma ya kiya dai na fada masa ba fa zaki je ba ya sanar masu dan zamu je wajen mai dinki da kuma shagon Hajia FUSAM mai turaren wuta"
Maganar cewa ya sanar ba zata je ba ta so ta dan sakata a tunani, sai dai maganar sako sunnan FUSAM ya cire mata tunanin da dan mamaki tana bin rantsatsun atampopi da lesukan da Maman ke fitarwa da kallo ta ce" Lah Mama kin san Fusam kennan?"
Mama ta yi murmushi ta ce" na san Fusam Daughter ai wajenta nake siyan turarukana, yaya kika ga lesukan nan sun birgeki kuwa?"
Nan fa ta ringa shafawa tana fadin cewa babu na yarwa baki daya sun tafi da ita tun daga yannayinsu da color dinsu a kalla sun kai goma ko fi dan ba irgawa ta yi ba ama kuma sun rikitata
Itama Maman ta ji dadin haka, dan haka ta umarceta kan ta je da su bangaren Hajiar gobe sai su kai dinki in sha Allah, harda dorawa da fadin a ciki abinda bai mata ba sai a cenzo mata dan a online ne ne ta yi siyayar
Mamaki, tsoro, rasa abin cewa ya saka Khausar sake tambayar Mama wai tana nufin nata ne?
Mama ta gyada kai tana mayar da su ciki harda mayafan yan yololuwai da su domin shara shara ne ama rantsatsu irin na yan gayun nan yan mata
Gaba daya sai Khausar ta rasa abun cewa, ta rasa me zata ce, ta rasa ta inda zata yiwa Mama godiya, ta gaza zaune ta gaza tsaye har sai da Maman ta nuna mata bafa ta son haka ta yi addu'a kawai ta yi shiru ita yarta ce dan ta mata alkhairi ba wani abu bane
Da zumudin wannan ta koma bangaren Hajia, nan fa Hajia ta saku daga yannayin da take ta ringa shiwa Mama albarka kamar irin an yiwa bakuwarta alkhairin nan, sosai ta ringa sakawa Mama albarka bama da ta ji cewa zasu je wajen dinki da sauransu a goben, da wannan farin cikin suka kwonta barci
Washe gari kusan karfe tara na safe tana tsakar gida ta dora tukunya saman murhu tana tukawa Hajia tuwo na masara da tace tana sha'awa ta ajiye karamar kujera ta yi zama irin na tuka tuwon domin ko hijab bata da shi , haka kuma ta nanade zanin jikinta ya dan yi sama kadan ta yi zaman nan na gantsarewa kadan tana dirkar tukin tuwon mai aikin Hajia na gefe tana mamakin Khausar din domin bata san cewa ta iya tuka tuwo haka ba
Salamar Hajiar wace ta fita tun da sasafe ita da Magidanci ne ya saka Khausar dan dagowa tana amsawa hadi da fadin" Hajia har kun dawo?......"
Sai kuma ta yi shiru sanadiyar gannin TAUFEEK ya shigo da waya a kunnensa shi sarkin amsa waya sai ky a hannunsa yana dan yiwa hajia Alamun ta tsaya dan juyawa zai yi kasuwa
Ido hudun da suka yi da ita da shi ya saka shi binta da kallo sakamakon hayakin da yake ganni na tashi a gabanta, nan idannuwansa suka yi arba da irin zaman da yarinyar nan ta yi rabi da rabin cinyoyinta du sun sauka daga marainiyar kujerar nan ta nade hannun riga ta wani yada zama kamar an mata gorin haka tana tuka tuwon da bai san wa ya sakata aikinsa ba
Cire kansa ya yi ya maida kan Hajia zai yi magana, sai ya ga Hajia tana wani rinrintse ido tana wani tabo baki tamkar ba daga wajen rasuwa ta fito yanzun ba tana rus kuka har ana bata hakuri kamar jikanta ne ya rasu wato shi
Ido ya kifta a sanyaye yana kallon yannayin Hajiar, dan a gaskiya in dai Hajia wani abin ta saka a ranta yau zai fito mata a mutun ya mata nasiha
Kasa kasa hajiar ta matso har tana dan dage ta ce"
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 2️⃣4️⃣
LITATAFAN MARUBUCIYAR
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Neman na kaina
Bani da zabi
Bak'a ce
Kutkale
Makauniya ce
Mage
Duk nisan jifa
Idan ka raina inda kake
Dutse
Alkalamin kadarata
Bani da zabi
Dakika Biyar
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
Kasa kasa Hajiar ta matso har tana dan dage ta ce" Ka ga mata, wannan sunne mata, irin matan da na so ace ka wanko ka kawo min, wa'inda na san du gajiyar da ka kwaso to fa kana da wajen saukewa, magidanci irin matan nan ina iya rantse maka idan suka rike namiji an gama, ama sai ka je ka dauko mace gatacen sai shegen shafa pankeke, yo in yar nan ta yarda ta koyi shafa pankeke ai an kade, ina mana bakin cikin rasata Allah ma kuwa!"