Sashe 4
Da Ciwo A Zuciyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Rukaya ta yi dariya tana dungure kan Aisha ta ce" Ke haba dai wayar zata wani sayi mutun, ama fa Mama wayar nan ba karamin kudi ne da ita ba gaskiya, koda yake su a gidansu yar autarsuma mai shekara goma sha uku iphone ce a hannunta ranar da muka je din nan amsar books din aunty kamar na kifa kallonsu kawai nake yi, Mamansu wata yar gayu da ita bakinta turanci ya amshe hausar"
KAUSAR ta girgiza kai ta ce" Ku dai kula sani, Mama wayar yau kwananta biyu a wajena, ba kin ga irin fadan da na masa da wayar Aba kan karatu ba? To Mama za'a shiga aji na amshe wayar dan karma ya zauna yana dane dane, har an shiga aji kawai ya tashi ya tafi har yau dai da ban ganshi ba, gatanan wayar a hannunki idan ya ga dama ya zo ya amsa, ni ba ni ba shi ko a hanya ya ganni ba zan nuna na sanshi ba, tunda haka ya zabarwa kansa sai ya yi"
Ta gama fada da takaici ta mike ta tafi tana fadin ta tafi
Aisha a a sake tafa hannu tana rakata da ido kafin ta dawo dubanta kan mamansu ta ce" Iko sai Allah, ni wani lokacin sai su rikitani da tunani, wani lokacin kuma sai kawai in ga kawancen ne kawai, ama yanzun kamar wata budurwarsa????"
Rukaya ta ja numfashi ta ce" Ke da ke kadai ce sai a maki maganin haka, ama kuma idan har kika yi duba da yannayin abin nan bayan zumuncin babu komai, aunty fa babu wannan maganar tsakaninta da shi, shima haka, inaga fa shekara hudu ce kawai ya batama, kuma bayan wannan yarinyar da zai aura fa in fada maki komai a hannun Aunty yake, kawai haɗuwar jinni ce mai wuyar fasara, ni abinda ke bani dariya da Aunty idan suka yi fadansu ta ringa rantse rantsen ba ita ba shi, ita dole sai ta sa ya mayar da hankali kan karatun da ya je ko bai je ba takardunsa tuni a hannunsa, kuma ya yi ko bai yi ba sunnansa mai kudi, ama haka ta yi ta fushi shima ya biye mata"
Mamansu dai da ta kai wayar ta boye dan ita tsoroma wayar ke bata ta dawo tana fadin" kai maza ku tashi ku yi da jiki ku kama hanyar makaranta ba sai kun yi lati ba ku ce sai an baku na sahu!"
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 3️⃣
LITATAFAN MARUBUCIYAR
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Neman na kaina
Bani da zabi
Bak'a ce
Kutkale
Makauniya ce
Mage
Duk nisan jifa
Idan ka raina inda kake
Dutse
Alkalamin kadarata
Bani da zabi
Dakika Biyar
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
Haka suka mike kowace ta shirya suka fice makaranta, Aisha na ajin karshe a secondary domin ita akoy wasa da karatu, Rukaya kuwa tana karantar malamar makaranta
Kwonci tashi har suka gama jarabawa kwana bakwai cif suka shiga hutun sati daya , hakan ya sa hankalinta ta tarkato shi ta mayar hanyar islamiya sai yan shige da fice kasuwa lokaci zuwa lokaci na shorye shiryen auren y'ar makociyarsu da kusan komai ke hannun mahaifiyarsu domin akoy zumunci sosai sannan sun sani ne Mama akoy amana, in dai ka sakata a lamarinka da izinin Allah ba zaka ga ha'inci ba, ƴaƴanta yan mata suka zamto kawayen amarya , ama KAUSAR bata wani yawan shigewa cikinsu, domin haka kawai take jin kanta ba yadda take so a cikinsu ba, hankalinta baya taba kwonciya waje daya idan tana cikinsu, sai ta ga duniyarsu ba daya bane, hangensu ba daya ba, kai komaima sai ta ga ba daya bane da ita da su, hala suma irin lokaci zuwa lokaci da zaka ga sun hade da itan basu da wata sakewar a zo a gani, idanma tana wajen du wani abu na yan mata basa sakata, dan tun daga yannayin jikinta har kafarta bai nuna tana da muradin hakan ba, sai ana gobe daurin auren nema ta yi kunshi a gida, shima Mama ce ta kunsa mata kunshi na hausa hannayenta da kaffaguwanta ta kwana da shi, ya zamto tunda ta tashi sallar asubah ta wanke ta daura alwallah ta shige dakinsu, yau ita daya ne domin kannenta sunna gidan su amaryar cen suka kwana , hakan ya sa da jiki tana gama sallar ta saka doguwar riga kawai ta saka hula ta fito ta shiga aiki ka'in da na'in dan tsaftace gidan domin nan amaryar zata wuni da kawayenta
Tana tsakiya da wanke balbalin gidan suka yi salama suka shigo da amaryar da babarsu yayar mahaifinta sai kannenta aka rako amaryar, hakan ya sa ta dakata tana gaishe su da murmushi shinfide a saman fuskarta ta masu jagora har dakinsu inda ta shinfida katifar mamansu ta shinfida zannin gado sabo mai kyau dakin sai kanshin turaren haki yake haka kuma kasan an shinfida tabarma biyu an malale ko'ina, tsaftsaf dai ba dati
Tunda ta dage labulen babarsu amaryar ta kama baki tana kare mata kallo, har ta gama ta janyo hijabinta zumbulele ta maka tana sake gaishe su da fada masu su shige ta ci gaba da aikinta har matar ta gama ta fito ta tafi gidan bikin zuciyarta fal mamaki ne ke neman kasheta
Lalle Allah ke halita, lalle ta yi mamakin wannan sankacecen sanwon dake bayan Kausar mai sunna duwawu
Ashe yarinyar nan hijabin da take sakawa abinda take boyewa a karkashin sa kennan? A kulun sai a rinha cewa KAUSAR balaluwa mai hijab, Kausar bata son kwaliya, bata son meye meye ta ki kama jiki ina zata samu mijin aure wannan zamani na yanzu da mazan suka zamto kyale kyalim shine abinda suke so, gashi Allah ya yankota mai baban jiki sai nuku nuku da hijab kamar zai makata da kasa, ashe ashe rufin asiri ne saka hijab din nan? To da ace Kausar bata lulube jikinta lalle da an ga kudan zumu a tare da ita, domin mazan fa zasu zo ne ko ana ha maza ha mata, tabas da dubu sun mayar da ita doki koda kuwa bata so, kai ita a yau sai ta ga gaskiya gwara da yarinyar ke rufewar, sai dai rufewar ba damuwa bane, damuwar KAUSAR bata damu da gyaran ba, ba wai wari take yi ko wani abin ba, ama a shekarunta bai dace ace tana fita haka ba kwata kwata, yan mashinshinan nan ko na anguwa sun gagara?
Da kyar ta kade tunanin a ranta ta shiga harkokin kaye kaye na shagalin biki
A ranar an wuni shagulgulan biki, domin anguwarsu anguwa ce ta talakawa ama fa akoy kara, dan ina ana sabga zaka ga kwansu da kwarkwatarsu an hadu ana ta murnar abin, ba wai zaka raba su da tsegumce tsegumcen anguwa ba, ama kuma hakan bai fi karfin zumuncinsu ba, dan kuwa koda irin hakan ya faru akoy Hajia datijuwa wace ta kasance mai tsawatarwa yaren matan , kuma sunna jin maganarta sosai da sosai
Kowace budurwa ta sha kwaliyarta ana shan hotuna ama KAUSAR tana fama da rabe raben abinci da sauransu, harta Ankonta bata wani saka ba tana ta kai kawo ne bata zauna ba har yama ta yi aka raka amarya gidansu dan shiryata kafin dare a yi mata rakiya
Bayan sallar magariba Mamansu ta shigo tana dan sauri ta shige ciki tana kiran sunnan Kausar
Fitowa ta yi tana amsawa hijab dinta a hannunta domin bata jima da gama sallah ba zaune dai take tana karatu
Mamansu ta miko mata jakarta ta ce" Ke ba zaki je rakiyar amaryar bane?"
KAUSAR ta girgiza kanta tana murmushi ta ce" Mama to wa zai tsare gidan? Yau auta kansa ba dama ba'a ko ganninsa yana cen wajen su Kabir"
Mamansu ta yi murmushin itama ta cenza hijab dinta ta fesa dan turare ta ce" Ai kam, to bara na je kin ga sai mun kaita dakinta, ga wayar nan ta wajen Taufik fa kar na fita na barta haka a daki duniya ta rikice ni kuwa su Aisha sun tsoratar da ni da tsadar wayar"
Wayar ta dalawa harara tana jin wani takaici nasa ya taso mata ta amsa ta kai ta ajiye dakinsu tana tsaye har mamanta ta tafi sannan ta koma ta ci gaba da karatunta hankali kwonce
KAUSAR ta girgiza kai ta ce" Ku dai kula sani, Mama wayar yau kwananta biyu a wajena, ba kin ga irin fadan da na masa da wayar Aba kan karatu ba? To Mama za'a shiga aji na amshe wayar dan karma ya zauna yana dane dane, har an shiga aji kawai ya tashi ya tafi har yau dai da ban ganshi ba, gatanan wayar a hannunki idan ya ga dama ya zo ya amsa, ni ba ni ba shi ko a hanya ya ganni ba zan nuna na sanshi ba, tunda haka ya zabarwa kansa sai ya yi"
Ta gama fada da takaici ta mike ta tafi tana fadin ta tafi
Aisha a a sake tafa hannu tana rakata da ido kafin ta dawo dubanta kan mamansu ta ce" Iko sai Allah, ni wani lokacin sai su rikitani da tunani, wani lokacin kuma sai kawai in ga kawancen ne kawai, ama yanzun kamar wata budurwarsa????"
Rukaya ta ja numfashi ta ce" Ke da ke kadai ce sai a maki maganin haka, ama kuma idan har kika yi duba da yannayin abin nan bayan zumuncin babu komai, aunty fa babu wannan maganar tsakaninta da shi, shima haka, inaga fa shekara hudu ce kawai ya batama, kuma bayan wannan yarinyar da zai aura fa in fada maki komai a hannun Aunty yake, kawai haɗuwar jinni ce mai wuyar fasara, ni abinda ke bani dariya da Aunty idan suka yi fadansu ta ringa rantse rantsen ba ita ba shi, ita dole sai ta sa ya mayar da hankali kan karatun da ya je ko bai je ba takardunsa tuni a hannunsa, kuma ya yi ko bai yi ba sunnansa mai kudi, ama haka ta yi ta fushi shima ya biye mata"
Mamansu dai da ta kai wayar ta boye dan ita tsoroma wayar ke bata ta dawo tana fadin" kai maza ku tashi ku yi da jiki ku kama hanyar makaranta ba sai kun yi lati ba ku ce sai an baku na sahu!"
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 3️⃣
LITATAFAN MARUBUCIYAR
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Neman na kaina
Bani da zabi
Bak'a ce
Kutkale
Makauniya ce
Mage
Duk nisan jifa
Idan ka raina inda kake
Dutse
Alkalamin kadarata
Bani da zabi
Dakika Biyar
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
Haka suka mike kowace ta shirya suka fice makaranta, Aisha na ajin karshe a secondary domin ita akoy wasa da karatu, Rukaya kuwa tana karantar malamar makaranta
Kwonci tashi har suka gama jarabawa kwana bakwai cif suka shiga hutun sati daya , hakan ya sa hankalinta ta tarkato shi ta mayar hanyar islamiya sai yan shige da fice kasuwa lokaci zuwa lokaci na shorye shiryen auren y'ar makociyarsu da kusan komai ke hannun mahaifiyarsu domin akoy zumunci sosai sannan sun sani ne Mama akoy amana, in dai ka sakata a lamarinka da izinin Allah ba zaka ga ha'inci ba, ƴaƴanta yan mata suka zamto kawayen amarya , ama KAUSAR bata wani yawan shigewa cikinsu, domin haka kawai take jin kanta ba yadda take so a cikinsu ba, hankalinta baya taba kwonciya waje daya idan tana cikinsu, sai ta ga duniyarsu ba daya bane, hangensu ba daya ba, kai komaima sai ta ga ba daya bane da ita da su, hala suma irin lokaci zuwa lokaci da zaka ga sun hade da itan basu da wata sakewar a zo a gani, idanma tana wajen du wani abu na yan mata basa sakata, dan tun daga yannayin jikinta har kafarta bai nuna tana da muradin hakan ba, sai ana gobe daurin auren nema ta yi kunshi a gida, shima Mama ce ta kunsa mata kunshi na hausa hannayenta da kaffaguwanta ta kwana da shi, ya zamto tunda ta tashi sallar asubah ta wanke ta daura alwallah ta shige dakinsu, yau ita daya ne domin kannenta sunna gidan su amaryar cen suka kwana , hakan ya sa da jiki tana gama sallar ta saka doguwar riga kawai ta saka hula ta fito ta shiga aiki ka'in da na'in dan tsaftace gidan domin nan amaryar zata wuni da kawayenta
Tana tsakiya da wanke balbalin gidan suka yi salama suka shigo da amaryar da babarsu yayar mahaifinta sai kannenta aka rako amaryar, hakan ya sa ta dakata tana gaishe su da murmushi shinfide a saman fuskarta ta masu jagora har dakinsu inda ta shinfida katifar mamansu ta shinfida zannin gado sabo mai kyau dakin sai kanshin turaren haki yake haka kuma kasan an shinfida tabarma biyu an malale ko'ina, tsaftsaf dai ba dati
Tunda ta dage labulen babarsu amaryar ta kama baki tana kare mata kallo, har ta gama ta janyo hijabinta zumbulele ta maka tana sake gaishe su da fada masu su shige ta ci gaba da aikinta har matar ta gama ta fito ta tafi gidan bikin zuciyarta fal mamaki ne ke neman kasheta
Lalle Allah ke halita, lalle ta yi mamakin wannan sankacecen sanwon dake bayan Kausar mai sunna duwawu
Ashe yarinyar nan hijabin da take sakawa abinda take boyewa a karkashin sa kennan? A kulun sai a rinha cewa KAUSAR balaluwa mai hijab, Kausar bata son kwaliya, bata son meye meye ta ki kama jiki ina zata samu mijin aure wannan zamani na yanzu da mazan suka zamto kyale kyalim shine abinda suke so, gashi Allah ya yankota mai baban jiki sai nuku nuku da hijab kamar zai makata da kasa, ashe ashe rufin asiri ne saka hijab din nan? To da ace Kausar bata lulube jikinta lalle da an ga kudan zumu a tare da ita, domin mazan fa zasu zo ne ko ana ha maza ha mata, tabas da dubu sun mayar da ita doki koda kuwa bata so, kai ita a yau sai ta ga gaskiya gwara da yarinyar ke rufewar, sai dai rufewar ba damuwa bane, damuwar KAUSAR bata damu da gyaran ba, ba wai wari take yi ko wani abin ba, ama a shekarunta bai dace ace tana fita haka ba kwata kwata, yan mashinshinan nan ko na anguwa sun gagara?
Da kyar ta kade tunanin a ranta ta shiga harkokin kaye kaye na shagalin biki
A ranar an wuni shagulgulan biki, domin anguwarsu anguwa ce ta talakawa ama fa akoy kara, dan ina ana sabga zaka ga kwansu da kwarkwatarsu an hadu ana ta murnar abin, ba wai zaka raba su da tsegumce tsegumcen anguwa ba, ama kuma hakan bai fi karfin zumuncinsu ba, dan kuwa koda irin hakan ya faru akoy Hajia datijuwa wace ta kasance mai tsawatarwa yaren matan , kuma sunna jin maganarta sosai da sosai
Kowace budurwa ta sha kwaliyarta ana shan hotuna ama KAUSAR tana fama da rabe raben abinci da sauransu, harta Ankonta bata wani saka ba tana ta kai kawo ne bata zauna ba har yama ta yi aka raka amarya gidansu dan shiryata kafin dare a yi mata rakiya
Bayan sallar magariba Mamansu ta shigo tana dan sauri ta shige ciki tana kiran sunnan Kausar
Fitowa ta yi tana amsawa hijab dinta a hannunta domin bata jima da gama sallah ba zaune dai take tana karatu
Mamansu ta miko mata jakarta ta ce" Ke ba zaki je rakiyar amaryar bane?"
KAUSAR ta girgiza kanta tana murmushi ta ce" Mama to wa zai tsare gidan? Yau auta kansa ba dama ba'a ko ganninsa yana cen wajen su Kabir"
Mamansu ta yi murmushin itama ta cenza hijab dinta ta fesa dan turare ta ce" Ai kam, to bara na je kin ga sai mun kaita dakinta, ga wayar nan ta wajen Taufik fa kar na fita na barta haka a daki duniya ta rikice ni kuwa su Aisha sun tsoratar da ni da tsadar wayar"
Wayar ta dalawa harara tana jin wani takaici nasa ya taso mata ta amsa ta kai ta ajiye dakinsu tana tsaye har mamanta ta tafi sannan ta koma ta ci gaba da karatunta hankali kwonce