Sashe 68
Da Ciwo A Zuciyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Rukaya, a sanina shekara uku cif na baki a duniya, idan kika kuskura kika ci gaba da kawo min zancen rainin nan tsaf zan fafala maki mari na bata ran du wani mai ji da ke, kin ga tashi ki tafi kawai!" Khausar ta fada tana jan hijabinta ta share hawayenta
A'isha ta saki murmushi tana sakin labulen dakin na khausar ta yi gaba abinta, ita kam bama zata tunkari yayar tasu yau ba, shagali kuwa tana zuwa gida alwallah zata daura ta hau darduma duma wanda baya son gannin lamarin to Allah ya saka katangar karfe da su, ita kuma yayarsu tana rigimar TAUFEEK? TAUFEEK fa? Zasu gani lokaci dai!
Da wannan du aka watse aka bar Khausar da Mama a gidan, Mama kuwa ta yi banza da ita dan ko abinci da aka bata ta ki ci kyaleta ta yi tace in dai yinwa ce zata fitar da ita da kanta!
Kusan karfe goma sha daya Maman ta daga labule fuska a hade ta ce " ki zo in ji babanku!"
Khausar ta sauke numfashi tana jin yadda kanta ke sarra mata, uwa uba yinwar dake kwakularta ga kuma tashin hankali
A haka ta fito ta karasa dakin mahaifinsu ta yi salama ta rakube tana jira a bata izinin shiga , a ranta ta gama sani cewar mahaifinta in dai ya ga yau abincima bata ci ba to fa zai tsinke wannan lamari mai kama da almara wai ita da auren Besty
Gyaran murya Aba ya yi yana cire asuwakin dake bakinsa a tausashe yannayin fuskarsa bayane da kyakyawar fara'ar da sam ta kasa barin fuskarsa ya bata damar shiga falon nasa
Abinka da mai saida turare, dakin na Aba yau kamar turaren ya bude ya bade dakin nasa da shi, kanshi ta ko'ina haka kuma a tsaftace tsaf tsaf kamar yadda Mama ta saba sam ba zaka shiga dakin nan ka same shi da dati ba
A kasa ta zauna nesa da su kadan tana jan hijabinta ta rufe fuskarta sosai da shi bayan ta ga shadar da abanta ya maka yau, watau dinki ne sabo aba ya cancara na wannan rana shada ce fara kal a jikinsa , sai kawai ta ji wani irin kuka ya kubce mata wanda ta kasa rikewa a gaban wanda ta saba yiwa shagwaba wato mahaifi
Aba ya kalli mama yana dan zarro ido, ita kuma ta sake shaka , ji take yi inama in ta tashi ta dane y'ar nan ta daka babu abinda za'a yi? Sai dai ta jima da Sannin waye mahaifin ƴaƴanta a kan yaransa, bale Khausar da ta zamto wace ya fi tausayi ya fi ji a zuciyarsa
Da yannayin nunin tashin hankali Aba ya ce" subahanallah, Khausar kuka kuma?"
Ai kam ba ta ji ya tanka ba? A hankali ta ja jiki tana mundulawa ta karasa daf da shi ta bude kumatun nan da suka haye dan ɗorawa kai fitina tana kallonsa ta ce" Aba ba dole na yi kuka ba, dole na yi kuka Abana, shikenan wai sai na ji wai an ce wai da TAUFEEK ne aka yi, yo Aba TAUFEEK fa , TAUFEEK fa Abana abokina ne, mu sha yawon mu mu sayi awara ne, Aba har zance nice nan mai raka TAUFEEK, kuma sai ace wai shine mijina?"
"To Khausar din Aba me ya fi amininka ya zama mijinka dadi a duniyar nan ta Allah?" Aban ya fada a tausashe yana fuskantarta sosai, Mama kuwa ta dantse lebe , ji take yi inama inama ya bata dama ta dan gagaurawa Khausar mari jama'a? Wannan rashin Sannin ciwon kai har ina?
Khausar ta ja hanci ta ce" Ina , Aba ba dadi ko daya, ba dadi, to Aba an raina junna ai, TAUFEEK ya jima da rainani nima haka, auren nan kuwa ai sai baba da yaro ko?, Ana so namijin ya zama baba macen kuwa yarinya ba wai Ni da TAUFEEK ba Abana, Aba to yaya zan yi a wajen aiki? Shine babanmu fa, kuma shi wai dayan mema na masa ya fasa aurena?"
Abanta ya sauke numfashi, cike da hikima ya ce" Ni kam yar gidan aba wani lokacin sai in ga kamar Khausar dina bata fi shekara biyar ba, tsakani da Allah mutumen da a tsaye ya fi ki tsayi , a shekaru ya baki na kirki ne kike yiwa wannan zaurancen? Kuma kike cewa aiki wani aikin kuma ke da aka daura maki aure? "
A zabure Khausar ta dubi Abanta, bakinta har yana rawa ta ce" Abana aikin? Abana aikin da ya zamto burina kuma cikon farin cikinmu baki daya? Abana dan girman Allah kar a taba lamarin aikina domin Ni aikina ina yinsa ne ba dan badangarci ba, da farko na zabi fanin lafiya ne dan na taimaki bayin Allan, sai kuma ina fa bukatar aiki dan na tallafawa iyayena, Abana banda aikina banda aikina"
"To wai Khausar kafin ki fara aikin Bama ci ne ko Bama sha ne ko Bama daura sutura ne?, Ki fa kiyayeni da abu kamar wace bata godewa Allah ba, yaya zakina abu kamar na jahila? Auren ai ya fi aikin daraja in kuma mijin ya ki ba zaki yi ba, ke baki ga farin cikin fuskar mahaifinki na raguwa ba ? Dan kin sani sarai komai kankantar shirmenki daga masa hankali yake, inama ya bani dama in nuna maki yadda ake godewa Ubangiji? Shashancin banza malan, ke yau mu kam ranar farin ciki ce a wajen mu in bata maki ba je ki rufe dakin ki dora daga inda kika tsaya, ana wani taroki dubeki kina jibgewa dan kin ga abanki ko? Shi TAUFEEK din bai ce baya yi ba sai ke ? Ki c............"
Aba da ya zubawa bakin Mama ido yana kifta idon yana kallonta ya yi kyaftun da ya sakata dubansa a wayance haka kuma ta ja bakinta ta yi shiru ta mike tana tatara abinda batama san me zata yi da su ba ta yi waje, sosai take sama dalilin Khausar idan har ta samu dama kuma tasss zata mamaketa walahi!
Aba ya jinjina kai bayan ya ga ficewar Maman, sai kuma ya saki murmushi gannin Khausar ta yi tsamo tsamo ta sake rakubewa kusa da shi , watau farar kura ga tsoro ga ban tsoro ko? Shine aka raina ake yiwa daru
A tausashensa ya ce"
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 4️⃣2️⃣
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa
10: Idan ka raina inda kake
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
A tausashensa ya fuskanci Khausar, a nutse ya ce" Kin ga, yar gidan Abanta, yarinyana mai albarka, yar arziki gajera yayar A'isha share hawayen mu yi magana kin ji? Share hawayenki mu yi magana"
Khausar ta ringa sauke ajiyar zuciya tana kallon mahaifinta, a hankali ta ringa share hawayenta har ta share tasss tana kallonsa tana kuma sauraronsa
Aba ya ce" A sanina Khausar dina tana da ilimin addini daidai gwargwado ko?"
Khausar ta gyada kai tana kallon mahaifinta
Aba ya ce" To menene abin rikicewar nan har haka?, Menene Khausar? Fada min menene na tashin hankalin har haka?"
Ido kawai Khausar ke tsurawa waje guda, a cikin zuciyarta tarin amsoshin tambayar Aba, sai dai karfin da sukai mata a harshenta ba zata taba iya kwatantawa Aba haka din shine dalilinta,
A sanyaye ta sada kanta ta ce" Abana, gani na yi tsakaninmu bamu taba magana makamanciyar haka ba, kuma fa Abana TAUFEEK ne fa, shi dinma Hajia tace bai san da zancen aure ba na dole aka masa, kuma Aba me duniya zata kalleni? Dama a anguwa ana min wannan zaton ana zagina da haka, kuma ban san shi ne na masa ya fasa aurena ba sai kawai ace da TAUFEEK?"
A'isha ta saki murmushi tana sakin labulen dakin na khausar ta yi gaba abinta, ita kam bama zata tunkari yayar tasu yau ba, shagali kuwa tana zuwa gida alwallah zata daura ta hau darduma duma wanda baya son gannin lamarin to Allah ya saka katangar karfe da su, ita kuma yayarsu tana rigimar TAUFEEK? TAUFEEK fa? Zasu gani lokaci dai!
Da wannan du aka watse aka bar Khausar da Mama a gidan, Mama kuwa ta yi banza da ita dan ko abinci da aka bata ta ki ci kyaleta ta yi tace in dai yinwa ce zata fitar da ita da kanta!
Kusan karfe goma sha daya Maman ta daga labule fuska a hade ta ce " ki zo in ji babanku!"
Khausar ta sauke numfashi tana jin yadda kanta ke sarra mata, uwa uba yinwar dake kwakularta ga kuma tashin hankali
A haka ta fito ta karasa dakin mahaifinsu ta yi salama ta rakube tana jira a bata izinin shiga , a ranta ta gama sani cewar mahaifinta in dai ya ga yau abincima bata ci ba to fa zai tsinke wannan lamari mai kama da almara wai ita da auren Besty
Gyaran murya Aba ya yi yana cire asuwakin dake bakinsa a tausashe yannayin fuskarsa bayane da kyakyawar fara'ar da sam ta kasa barin fuskarsa ya bata damar shiga falon nasa
Abinka da mai saida turare, dakin na Aba yau kamar turaren ya bude ya bade dakin nasa da shi, kanshi ta ko'ina haka kuma a tsaftace tsaf tsaf kamar yadda Mama ta saba sam ba zaka shiga dakin nan ka same shi da dati ba
A kasa ta zauna nesa da su kadan tana jan hijabinta ta rufe fuskarta sosai da shi bayan ta ga shadar da abanta ya maka yau, watau dinki ne sabo aba ya cancara na wannan rana shada ce fara kal a jikinsa , sai kawai ta ji wani irin kuka ya kubce mata wanda ta kasa rikewa a gaban wanda ta saba yiwa shagwaba wato mahaifi
Aba ya kalli mama yana dan zarro ido, ita kuma ta sake shaka , ji take yi inama in ta tashi ta dane y'ar nan ta daka babu abinda za'a yi? Sai dai ta jima da Sannin waye mahaifin ƴaƴanta a kan yaransa, bale Khausar da ta zamto wace ya fi tausayi ya fi ji a zuciyarsa
Da yannayin nunin tashin hankali Aba ya ce" subahanallah, Khausar kuka kuma?"
Ai kam ba ta ji ya tanka ba? A hankali ta ja jiki tana mundulawa ta karasa daf da shi ta bude kumatun nan da suka haye dan ɗorawa kai fitina tana kallonsa ta ce" Aba ba dole na yi kuka ba, dole na yi kuka Abana, shikenan wai sai na ji wai an ce wai da TAUFEEK ne aka yi, yo Aba TAUFEEK fa , TAUFEEK fa Abana abokina ne, mu sha yawon mu mu sayi awara ne, Aba har zance nice nan mai raka TAUFEEK, kuma sai ace wai shine mijina?"
"To Khausar din Aba me ya fi amininka ya zama mijinka dadi a duniyar nan ta Allah?" Aban ya fada a tausashe yana fuskantarta sosai, Mama kuwa ta dantse lebe , ji take yi inama inama ya bata dama ta dan gagaurawa Khausar mari jama'a? Wannan rashin Sannin ciwon kai har ina?
Khausar ta ja hanci ta ce" Ina , Aba ba dadi ko daya, ba dadi, to Aba an raina junna ai, TAUFEEK ya jima da rainani nima haka, auren nan kuwa ai sai baba da yaro ko?, Ana so namijin ya zama baba macen kuwa yarinya ba wai Ni da TAUFEEK ba Abana, Aba to yaya zan yi a wajen aiki? Shine babanmu fa, kuma shi wai dayan mema na masa ya fasa aurena?"
Abanta ya sauke numfashi, cike da hikima ya ce" Ni kam yar gidan aba wani lokacin sai in ga kamar Khausar dina bata fi shekara biyar ba, tsakani da Allah mutumen da a tsaye ya fi ki tsayi , a shekaru ya baki na kirki ne kike yiwa wannan zaurancen? Kuma kike cewa aiki wani aikin kuma ke da aka daura maki aure? "
A zabure Khausar ta dubi Abanta, bakinta har yana rawa ta ce" Abana aikin? Abana aikin da ya zamto burina kuma cikon farin cikinmu baki daya? Abana dan girman Allah kar a taba lamarin aikina domin Ni aikina ina yinsa ne ba dan badangarci ba, da farko na zabi fanin lafiya ne dan na taimaki bayin Allan, sai kuma ina fa bukatar aiki dan na tallafawa iyayena, Abana banda aikina banda aikina"
"To wai Khausar kafin ki fara aikin Bama ci ne ko Bama sha ne ko Bama daura sutura ne?, Ki fa kiyayeni da abu kamar wace bata godewa Allah ba, yaya zakina abu kamar na jahila? Auren ai ya fi aikin daraja in kuma mijin ya ki ba zaki yi ba, ke baki ga farin cikin fuskar mahaifinki na raguwa ba ? Dan kin sani sarai komai kankantar shirmenki daga masa hankali yake, inama ya bani dama in nuna maki yadda ake godewa Ubangiji? Shashancin banza malan, ke yau mu kam ranar farin ciki ce a wajen mu in bata maki ba je ki rufe dakin ki dora daga inda kika tsaya, ana wani taroki dubeki kina jibgewa dan kin ga abanki ko? Shi TAUFEEK din bai ce baya yi ba sai ke ? Ki c............"
Aba da ya zubawa bakin Mama ido yana kifta idon yana kallonta ya yi kyaftun da ya sakata dubansa a wayance haka kuma ta ja bakinta ta yi shiru ta mike tana tatara abinda batama san me zata yi da su ba ta yi waje, sosai take sama dalilin Khausar idan har ta samu dama kuma tasss zata mamaketa walahi!
Aba ya jinjina kai bayan ya ga ficewar Maman, sai kuma ya saki murmushi gannin Khausar ta yi tsamo tsamo ta sake rakubewa kusa da shi , watau farar kura ga tsoro ga ban tsoro ko? Shine aka raina ake yiwa daru
A tausashensa ya ce"
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 4️⃣2️⃣
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa
10: Idan ka raina inda kake
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
A tausashensa ya fuskanci Khausar, a nutse ya ce" Kin ga, yar gidan Abanta, yarinyana mai albarka, yar arziki gajera yayar A'isha share hawayen mu yi magana kin ji? Share hawayenki mu yi magana"
Khausar ta ringa sauke ajiyar zuciya tana kallon mahaifinta, a hankali ta ringa share hawayenta har ta share tasss tana kallonsa tana kuma sauraronsa
Aba ya ce" A sanina Khausar dina tana da ilimin addini daidai gwargwado ko?"
Khausar ta gyada kai tana kallon mahaifinta
Aba ya ce" To menene abin rikicewar nan har haka?, Menene Khausar? Fada min menene na tashin hankalin har haka?"
Ido kawai Khausar ke tsurawa waje guda, a cikin zuciyarta tarin amsoshin tambayar Aba, sai dai karfin da sukai mata a harshenta ba zata taba iya kwatantawa Aba haka din shine dalilinta,
A sanyaye ta sada kanta ta ce" Abana, gani na yi tsakaninmu bamu taba magana makamanciyar haka ba, kuma fa Abana TAUFEEK ne fa, shi dinma Hajia tace bai san da zancen aure ba na dole aka masa, kuma Aba me duniya zata kalleni? Dama a anguwa ana min wannan zaton ana zagina da haka, kuma ban san shi ne na masa ya fasa aurena ba sai kawai ace da TAUFEEK?"