Sashe 57
Da Ciwo A Zuciyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali idannuwansu suka shige cikin na junna, Yumnah dake kwonce saman doguwar kujera idannuwanta lumshe tana aukin tunanin abinda ya tsaye mata a zuciya ta rasa mai bata amsa tun zuwansu asibitin nan da mijinta da irin gaisuwar da ake masa ana sir sir, da office din nan da suka shigo, yana shirye shiryen duba lafiyarta wanda hakan ya matukar bata mamaki duba da ai bai gama karatunsa ba, sai baban mamakin ya risketa wani likita ya shigo da wani file suka duba tare cikin dan gaggawa TAUFEEK nata ya shige cikin dakin cen, jim kadan sai gashi ya fito cikin shiga irin ta likita, likitanma baban Likita a gaban rigar da siririn rubutu an rubuta DOCTER TAUFEEK, wanda hakan ya kusan sumar da ita, har ya tabbatar mata yana zuwa zai je tiyatar gaggawa ya dawo ne, yanzu abin ya same shi, ya fice kusan awa biyu da rabi kennan tana kwoncen nan zuciyyarta ta gama cicira mata lisafi sai yi take ta rasa me zata fahimta dan abin nan ya zo mata a ba zata, tarin tambayoyin dake kwakwaluwarta kuwa tamkar zasu fasa mata kai ne, sai ta matar da ta jima bata gani ba , wato mayar mijinta ta shigo da shigar itama irin na likitocin, harma shigarta ta so tsoratata domin sket da riga ne na atampa masu ruwan blu a ciki sai riga fara dake saman su sai dan karamin mayafi sosai da ta dan yane kanta da shi , hannunta daya da agogo dayan ba komai , wuyanta da abin awo irin na likitoci, kaffafuwanta sanye da takalmi plate mai masifar kyau dan ya dauki yan kaffafuwanta da basu da girma, idannuwanta da kwali radau lebenta kuwa da dan jan baki madaidaici uwa uba kanshin da ta shigo da shi kanshi ne mai sanyi du irin kanshin da office din ke yi kuwa ana jin nata kanshi ne mai sanyin gaske da kuma nacin waje, sai kawai Yumnah ta zama mutun mutumi ta zubawa Khausar din ido ta kasa amsa koda gaisuwarta dan sai ta fara tsoron ko ba a duniyar mutane take ba yau? Domin wannan da take gani mace ce mai cikakken classs da kanshi bayan wace ta sani tamkar guzumar mace idan tana tafe take?
Bakinta ta dan dantse a hankali cike da takaicin sabon rashin mutuncin nan na Yumnah, tana kallonta ta yi salama ai ko salamar ce ta amsa ama sai ta wani kafeta da duba irin na rainin nan ba zata yi mata magana ba?
Cire kanta ta yi daga kanta ita dinma, dan kuwa ba zata yarda karamar yarinya ta nemi raina mata wayo ba, a tunaninta rukayama ta girmi Yumnah bale A'isha har a gangaro kanta, idanma wani abu na mata hayaki a kai ta nemi sa'anta ta yi da shi ba wai ita KHausar ba
Gannin kamar baya office din ta juyo a Nutsenta zata bar office din, nan Yumnah ta zubawa bayanta ido, domin ƙarara rigar likitocin ta dage saboda uban Bombon din dake bayanta wanda ya yi wani irin yanayi na heart ya yi dasss a jikinta yake kuma juyawa dan radin kansa ba tare da an saka son juyashi a rai ba , domin da aka so juya shi dan neman fitina da lalle an barawa mata abin duba na gani na fada a idannuwansu!
Handle din ta kama ta bude dan tafiyarta, a hankali idannuwanta suka sauka a saman fafadan kirjinsa wanda ke cikin riga mai dogon hannu baka sidik mai botura a gabanta hannun rigar daya a tatare har cen saman dantsensa hakan ya bayanar da girman hannun da yannayin karfi ya nuna kansa da irin jijiyoyin nan na kakarfan maza sai byro dake cikin hannun , dayan hannun kuwa rike da wani file ga dukkan alamu magana yake yi ta katse a lokacin da suka yi ido hudu da Khausar din
A hankali ya dauke dubansa daga saman fuskarta, itama a hankali ta ja baya ta basu hanya suka shigo domin bayanshi akoy docter biyu, dayar na rike da rigarsa ne , dayan kuwa baya rike da komai sunna ta zantawa ta yiwu kan aikin da suka gama yanzun ne
Kanta sade da girmamawa ta gaishe su a jimlace a matsayinsu na iyayen gidanta sannan ta juya a hankali da nufin barin office din , dan ta ga aiki ne suke yi gashima ya nuna kamar bai wani santa ba????
"Nurse...,......." Muryarsa ta katse mata hanzari, wata murya daban da wace ta sani, murya mai cike da isa da iza da kamala, murya mai cike da aji da hobasa
A hankali ta dakata, sannan ta juyo garesu, dan a wajen nan dai karamin kwarin idan tana da kwakwaluwa itace, dan haka ta dawo a Nutse ta dakata da ladabi ta ce" Yes Sir"
Bai bi ta kanta ba, saman kujerar nan ya karasa ya zauna yana dan wara hannayensa kadan , ya kai dubansa wajen doctor dake gaishe da Yumnah, ita kuwa ta wani gyara zama ta kile abinta tana amsawa cike da aji, dan zuwa yanzu tana daf da gane mijin nan nata fa kamar mataimakin oga ne a wajen nan ko yana kusa da mataimakin ogan
Sai da ya gama shan kanshinsa a jimlace ya miko mata katinsa, katin dake iya bata damar zuwa du inda take so a cikin asibitin kanta tsaye idan ta nuna , take kuma da hop din taba du abinda take so kanta tsaye, cike da basarwa ya ce" ki je cafetariat ki sama mana abinci"
Katin ta amsa, a hankali ta dan sake zuba masa ido, sai ta ga gaba daya duba ko na second daya TAUFEEK bai yi mata ba
A hankali ta juya jiki ba karfi zata tafi ta ji Muryar docter nan macen tana fadin" Sir sai na je na samo abincin mana, kawo katin , Nurse wacece sunnan ki?"
KHausar ta dakata ta juyo yanzunma jikin ba wani kwari ta ce" KHAUSAR "
Likitar ta karaso da nufin amsar katin, dan a ganninta wannan nurse din ta jiya jiyan nan bakuwa ina ita ina samun darajar zuwa aikensa uwa uba harda katinsa? Ina ba zai yiwu ba, sai dai bai bata damar hakan ba da wannan bakon yannayin nasa ya tare mata hanzari ya ce" A'a, ki barta ta je" ya ci gaba da duba takardunsu hankali kwonce ya yi watsi da su su dukansu! Watsi da su mana, daga maganar nan TAUFEEK bai sake cewa da su uffan ba har Khausar ta juya ta fice tamkar an zare mata laka
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 3️⃣4️⃣
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa
10: Idan ka raina inda kake
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
Tunda ta fita a hankali ya samu hannayensa da danna computer dake gabansa ta hasko masa step step na asibitin baki daya, a hankali ya danna wanda ya ji yana da bukatar ganni sannan ya dan zuba ido yana kallon, haka kuma kunnayensa na wajen abokanan aikinsa dake aiki karkashinsa sunna zantawa kan abinda ya shafi aikinsu
A hankali ya dauke dubansa gannin ta shiga cafetariat din ya kai dubansa wajen da Yumnah ke zaune
Irin kallon da take masa ya saka shi dan lumshe mata ido sannan ya mata alamar yaya?
Murmushi ta sakar masa tana dan dauke dubanta, domin a zaman nan hauda mata jinni ne yake yi yana sauke mata tamkar hawan cenjin Naira da sauka, aiken nan da ya yiwa Khausar cike da basarwa ya matukar birgeta, sai dai tunanin wani abin kuma ya girmami wannan a zuciyyarta
Mintunna ƙalilan Khausar ta dawo hannayanta dauke da baban basket
Docter ce ta amsa dan haka ta karasa gaban table dinsa ta mika masa katin cike da kokari da kwarin gwuiwar da ta ba kanta ta ce" Ga katin"
A hankali ya dauke dubansa a kanta, da ido ya mata alamun ta ajiye saman table din
Da kyar ta iya cije lebenta ta Hanna kanta wani motsin da zai falasata ta ajiye katin sannan ta juya da nufin tafiyarta
Bakinta ta dan dantse a hankali cike da takaicin sabon rashin mutuncin nan na Yumnah, tana kallonta ta yi salama ai ko salamar ce ta amsa ama sai ta wani kafeta da duba irin na rainin nan ba zata yi mata magana ba?
Cire kanta ta yi daga kanta ita dinma, dan kuwa ba zata yarda karamar yarinya ta nemi raina mata wayo ba, a tunaninta rukayama ta girmi Yumnah bale A'isha har a gangaro kanta, idanma wani abu na mata hayaki a kai ta nemi sa'anta ta yi da shi ba wai ita KHausar ba
Gannin kamar baya office din ta juyo a Nutsenta zata bar office din, nan Yumnah ta zubawa bayanta ido, domin ƙarara rigar likitocin ta dage saboda uban Bombon din dake bayanta wanda ya yi wani irin yanayi na heart ya yi dasss a jikinta yake kuma juyawa dan radin kansa ba tare da an saka son juyashi a rai ba , domin da aka so juya shi dan neman fitina da lalle an barawa mata abin duba na gani na fada a idannuwansu!
Handle din ta kama ta bude dan tafiyarta, a hankali idannuwanta suka sauka a saman fafadan kirjinsa wanda ke cikin riga mai dogon hannu baka sidik mai botura a gabanta hannun rigar daya a tatare har cen saman dantsensa hakan ya bayanar da girman hannun da yannayin karfi ya nuna kansa da irin jijiyoyin nan na kakarfan maza sai byro dake cikin hannun , dayan hannun kuwa rike da wani file ga dukkan alamu magana yake yi ta katse a lokacin da suka yi ido hudu da Khausar din
A hankali ya dauke dubansa daga saman fuskarta, itama a hankali ta ja baya ta basu hanya suka shigo domin bayanshi akoy docter biyu, dayar na rike da rigarsa ne , dayan kuwa baya rike da komai sunna ta zantawa ta yiwu kan aikin da suka gama yanzun ne
Kanta sade da girmamawa ta gaishe su a jimlace a matsayinsu na iyayen gidanta sannan ta juya a hankali da nufin barin office din , dan ta ga aiki ne suke yi gashima ya nuna kamar bai wani santa ba????
"Nurse...,......." Muryarsa ta katse mata hanzari, wata murya daban da wace ta sani, murya mai cike da isa da iza da kamala, murya mai cike da aji da hobasa
A hankali ta dakata, sannan ta juyo garesu, dan a wajen nan dai karamin kwarin idan tana da kwakwaluwa itace, dan haka ta dawo a Nutse ta dakata da ladabi ta ce" Yes Sir"
Bai bi ta kanta ba, saman kujerar nan ya karasa ya zauna yana dan wara hannayensa kadan , ya kai dubansa wajen doctor dake gaishe da Yumnah, ita kuwa ta wani gyara zama ta kile abinta tana amsawa cike da aji, dan zuwa yanzu tana daf da gane mijin nan nata fa kamar mataimakin oga ne a wajen nan ko yana kusa da mataimakin ogan
Sai da ya gama shan kanshinsa a jimlace ya miko mata katinsa, katin dake iya bata damar zuwa du inda take so a cikin asibitin kanta tsaye idan ta nuna , take kuma da hop din taba du abinda take so kanta tsaye, cike da basarwa ya ce" ki je cafetariat ki sama mana abinci"
Katin ta amsa, a hankali ta dan sake zuba masa ido, sai ta ga gaba daya duba ko na second daya TAUFEEK bai yi mata ba
A hankali ta juya jiki ba karfi zata tafi ta ji Muryar docter nan macen tana fadin" Sir sai na je na samo abincin mana, kawo katin , Nurse wacece sunnan ki?"
KHausar ta dakata ta juyo yanzunma jikin ba wani kwari ta ce" KHAUSAR "
Likitar ta karaso da nufin amsar katin, dan a ganninta wannan nurse din ta jiya jiyan nan bakuwa ina ita ina samun darajar zuwa aikensa uwa uba harda katinsa? Ina ba zai yiwu ba, sai dai bai bata damar hakan ba da wannan bakon yannayin nasa ya tare mata hanzari ya ce" A'a, ki barta ta je" ya ci gaba da duba takardunsu hankali kwonce ya yi watsi da su su dukansu! Watsi da su mana, daga maganar nan TAUFEEK bai sake cewa da su uffan ba har Khausar ta juya ta fice tamkar an zare mata laka
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
*DA CIWO A ZUCIYATA*
💔💔💔💔❤🩹❤🩹💔💔💔💔
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 3️⃣4️⃣
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa
10: Idan ka raina inda kake
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicé
Lait de nuit
Parfums désodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*Waɗannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai💃💃
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuɓi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata💃💃💃💃💃
Tunda ta fita a hankali ya samu hannayensa da danna computer dake gabansa ta hasko masa step step na asibitin baki daya, a hankali ya danna wanda ya ji yana da bukatar ganni sannan ya dan zuba ido yana kallon, haka kuma kunnayensa na wajen abokanan aikinsa dake aiki karkashinsa sunna zantawa kan abinda ya shafi aikinsu
A hankali ya dauke dubansa gannin ta shiga cafetariat din ya kai dubansa wajen da Yumnah ke zaune
Irin kallon da take masa ya saka shi dan lumshe mata ido sannan ya mata alamar yaya?
Murmushi ta sakar masa tana dan dauke dubanta, domin a zaman nan hauda mata jinni ne yake yi yana sauke mata tamkar hawan cenjin Naira da sauka, aiken nan da ya yiwa Khausar cike da basarwa ya matukar birgeta, sai dai tunanin wani abin kuma ya girmami wannan a zuciyyarta
Mintunna ƙalilan Khausar ta dawo hannayanta dauke da baban basket
Docter ce ta amsa dan haka ta karasa gaban table dinsa ta mika masa katin cike da kokari da kwarin gwuiwar da ta ba kanta ta ce" Ga katin"
A hankali ya dauke dubansa a kanta, da ido ya mata alamun ta ajiye saman table din
Da kyar ta iya cije lebenta ta Hanna kanta wani motsin da zai falasata ta ajiye katin sannan ta juya da nufin tafiyarta