← Book details Azal Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 98 OF 117

Sashe 98

Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

A rikice ta dago ta kalli Hajia tana kokarin tashi, sai ta ga Hajiar ta girgiza mata kai itama ta dan sasabto daga kan kujerar ta dukar da kanta a gabanta
Gaban RAUDA ya karra faduwa, da sauri ta taso ta zo gaban Hajiya ta duka kanta a kasa muryarta na rawa rawa ta ce" Hajia, dan Allah ku rufa min asiri ku dago kanki, Hajia"

Hajia ta dago tana murmushi ta kama hannunta a tausashe ta ce" baki san daraja ce Allah ya yi maki ba? a gabannan zaki ringa gannin manyan mutane na dukawa dan gaisar da ke, bale idan kin yi hali na gari, Allah ya baku zaman lafiya jikata, koma ki zauna dan daga yanzu har zuwa dare masu zuwa gaisar da ke ne zasu yi ta shigowa, dukkan wani abinda suka baki kawarki Bara'atu dake waje ita da Salima zasu amsa su adana har a zo daukan ki, a yau ba za'a yi maki kitso da kunshi ba sai kin yi sati Daya cir a gidanki, idan an kai ki zaki samu lokacin karantar rayuwar mijinki da taki kanki, ki kwontar da hankalinki, ko me kika ga ya shige maki duhu ki nemi mamanki ko ki zo wajena, Allah ya yi maki albarka AMEERAH...(SARAUNIYA)"

Kai ta sake sadawa cike da jin kunya da nauyin Hajiar da kuma matsanancin tsoro na abinda yake wakana a gabanta

mayar da ita suka yi mazaunin ta, aka kawo takardu biyar cif aka ajiye babar cikinsu ta ce" Wannan kyautar Barka da zuwa ne daga kakar MALEEK, takardun manyan filaye ne a anguwar gayu har su biyar , kowani fili ana iya yin ginnin tankamemen gida da masalaci da shagunna a jiki, Allah ya taimaki Ameerah RAUDA tabas kin fara da goshi"

Ita dai kanta a kasa har suka gama suka fice sannan ta ji Muryar su Atu sunna ihun da ya sa ta done kunnayenta ta kwonta ta rukunkume alkyabar da aka saka mata, suka ringa ja ama ta masu banza ta ki tashi, har sai da Mah ta shigo suka nutsu suka bata lafiya, Mah kuwa ta cenza shiga ta dau wanka ta sa aka kawo masu lafiyayen abinci sannan ta fice tana fadin" Ina zuwa, zamu zauna da iyayen Amnah ne dan an sanar masu yau zata tare , Please kar a yi wasa da Sallah da kuma abinci dan baki ne da Ni sosai, kuma ku kiyaye duk sakon da aka kawo kar ku hade waje daya kuma ku kula da masu baku sakon, saboda ta haka an shigi Ameerah da yawa da suka shude?"
Karshe dai a dole suka kyale RAUDA, saboda duk yadda suka so su zanta ta kiya, Atu kanta ta bata dama ta kyaleta da maganar sai sun yi fira, ta sakawa ranta zasu yi ne daga baya, abinda ya kwontar musu da hankali su Dukansu bata wani koke koke, ta sakawa ranta hakuri a yadda ta nuna masu su duka

Cikin sama da kasa da tarin hargitsi aka yi wunin nan, domin a wajen su Rauda kadai aka yi shi shiru shiru, wajen iyayen RAUDA sun nuna bacin ransu ainun na yiwa y'arsu kishiya tun bata tare ba, hakan ya sa Hajia ta nuna masu ta fi su duk wani abinda suke tunanin sunna takama da shi , karshe aka yi rabuwar ba dadi dan kuwa sun tafi ne ba tare da sun samu abinda suke so ba, dan Hajia bata yarda da maganar da ake fadi cewar mahaifin Amnah ya riga ya zama hotiho ba sai yau da ya zo da abokinsa suka yi maganar basu ji dadin yiwa Amnah kishiya ba, bayan tafiyarsu dariya Hajia ta yi ta gyada kanta ta sa aka leko mata wajen Amnah aka sanar mata Amnar na nan da kawayenta uku, hakan ya sa ta basar ta ci gaba da shagulgulanta har dare ya yi aka yi sallar isha'i aka gama

Ana gama sallar isha'i Mah ta sake dinkewa da y'arta, tamkar wace za'a kai wata kasar ko wace za'a ba wani bakon ba wanda aka sani ba haka Mah ke karra yi mata nasiha da fada mata ko meye ta gayawa Allah kuma idan ta ga ba hali ta gaya mata kawai dan ba zata yarda a cuta mata ba, ita dai kukanta take sha, tamkar wannan auren ne aurenta na farko, tarin mutanen da suka zo rakiyar ta kuwa sai da ya tsorata, Hajia ce da kanta a gaba, aka yi mata rakiya har falo baba, daga nan Hajia ta kaita da kanta har part dinta ta zaunar da ita saman kujera sannan ta karra yin abubuwan tsarin da suka amso ta sake jaddada mata rikon azkar da Adu'o'in tsari a kowani motsinta sannan ta fice tana mamakin ba Amnah ba labarinta, ta tatara jama'arta suka tafi tana dokawa YUSUF kira dan ta shaida masa ya san da ya je ya duba kowace kuma ya zama tsayaye a gidansa kar a cutarwa RAUDAH, har fadi take yi yarinya bata cewa komai sai ido kar a je a zazageta ko a taba lafiyar jikinta dan ita ba yarda zata yi ba

shi dai bai ce komai ba dan a lokacin yana cikin buga basket ball ne har a Damagaran suka yi salama ya ci gaba da bugawar, ama hankalinsa a rabe, a dole ya yi masu salama , dama basu wuce su takwas a filin ba , ya su ya su ne ba ya mu ya mu a ciki gaskiya ......ya yi tafiyarsa

A nutse Taj ke tuka shi har suka karaso kofar baya, ya sauka bayan sun yi yar gajeriyar magana ya nufi kofar ya bude da ky din wajensa ya shiga ya rufe a nutse ya kama hanyar falo baba , jikinsa sanye da wandon da ya dara gwuiwa da kyar, rigar kuwa mai yankaken hannu ce, damatsunnan hannayensa da kwaurinsa duka kaf a waje sai motsi suke yi su kadai saboda cika da koshi, gashin kansa kuwa ya fito ya yi sidik a kan nasa

A hankali ya dakata jin Muryar AMNAH da karfi tana fadin" Magana nake yi maki y'ar matsiyata, Ai shine harda fitowa daga wancen akurkin da aka baki kika zauna min a baban falon gidana? ki sani kin sanyo kanki kurkukun ukuba dan sai kin gwamace kida da karatu, sai kin nemi a amshe ki kar na kashe ki, dan walahi da hannayena za.......................kukukukukukukuku wayo ALLAH kan uba, ke Ni kika innalilahi ke!"
Magangannunta suka ringa cenza salo kamar mai aljannu, karshema sai ya ringa jin karar abu kamar duka dai kamar kuma dai wani abin daban

da sauri ya karaso yana baza idannuwansa a falon

Ido ya zarro sakamon ganninta dodar a saman ruwan cikin y'ar mutane ta hade hannayenta tana yi mata tankadeta mareta da dayan hannun mai haɗe da naushi

ido ya sake zarrowa ya shigo da sauri ya duka ya cicibeta ya dagota da karfi ya......

Hello people, fatan kunna lafiya,shin kin karbi bonanzarki kuwa? a farashi mai sauki na saka aunty, TUNTUBENI a numbana kamar haka 93811618......ki amshi NOVELS DINA a kan 1k in sha Allah....thank you

57
Azl 58
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*

Bismillahi rahamanin rahim

Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE

💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻‍♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....

*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*

💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)

Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)

Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)

Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo

Ido ya sake zarrowa ya shigo da sauri ya duka ya cicibeta ha cirata da karfi ya dagota daga kan ruwan cikin y'ar mutane kuma matar mutane, sai dai bai sani ba ta riko rigar daf hakan ya sa ta janyo rigar Amnah kiiiiikikik ta yaga gaban sannan kafin ya idasa janyeta a jikin Amnar sai da ta sakar mata kafa

Sauketa ya yi yana kallonta da mamaki zai yi magana ta sake yin kukan kura ta karra yin kan Amnah, hakan ya sa ya furta" Lah......" Yana sake fido idannuwa

Ihu AMNAH ke yi wanda ita da kanta bata san har ina girman amon muryarta ke zuwa ba, ita dai ihun da take yi na duk wani wanda zai iya jinta ya ji ta ya rabata da mahaukaciyar nan ne tun kafin ta rabata da ranta

A haukace ta kama hannunsa da ya riketa taf yana kallonta ta saka bakinta ta dantsa masa cizo

Ido ya rintse dan har ga Allah cizon sai da ya ratsa shi sosai , kai jama'a kiris ya rage kato ya saki y'ar nan ya zunduma ihu, Allah dai ya sa ya kai dayan hannun ya talabi keyarta ya rike yana kallonta bayan ta janye bakinta tana kallonsa dan gannin ya ki sakinta
Chapter 98 · 0% Book details