Sashe 83
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kwarai ta san masu kwaliyar, sun iya kwaliya sosai domin yarinyar a wajen Hajia NAJEEBA ta koyi kwaliya ta bude saloon a nan garin, sai dai ta so ace HAJIA NAJEEBAR ce da kanta ta zo yi mata kwaliyar, dan ta nuna mata a yanzu fa ba maganar da ta taba fada mata wani lokacin da dan karamin abu ya hado su, ta ce a sanar mata ba zata iya taba fuskarta dan kwaliyewa ba, kuma tace a sanar mata eh lalle kwaliya sana'arta ce, ama fa bata cika yiwa wa'inda suka tsinci kudi daga sama kwaliya ba, dan basu iya barnar kudi ba, sunna zubawa sunna tuna sabulun da zasu saka su wanke hodar ne, wanda ke cikin hajar kuwa ya shafa hoda yanzu ya wanke baya ce masa komai, sosai maganar nan ta mata zafi dan a lokacin kawai cewa ne ta yi a ce mata ko nawa ne kudin kwaliyarta ta fada mata ama so take ta zo ta yi mata har Tsatsunburum , a lokacin batama auri SHAHEED ba take iya yin nan, ta so ace itace aka turo mata yau, dan ta maida mata magana walahi, sai dai ba laifi, zata sanarwa wannan dinma dan ta tabata sako zai je inda take so ya je!
Bayan ta zauna ta cire hular dake kanta mai dauke da katon ribom din da ta makalawa gashinta tana kallon mai kwaliyar da yaranta biyu masu kama mata aikinta dan ta zo da su ne saboda Salima tace harda gyaran kai zasu yiwa Gimbiyar , dan su gama mata da wuri,
cike da isa bayan ta wani watsar da su din nan ta ce"
Azl 47
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*
Bismillahi rahamanin rahim
Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
DA isa ta ce" Kina da abinda zaki saka min a kai ne? ko in sa a kawo? koda yake na so ace uwar gidanki ce ta zo dan ban sani ba ko ke kin iya abinda ta iya?"
Kallonta mai gyaran ta yi tana sake maimaita "UWAR gidana?"
Amnah ta dan dage kafadu ta ce" Eh NAJEEBA"
Ido ta dan zarro tana dubanta, sai kuma ta yi murmushi kawai bata ce mata komai ba, dan kuwa wannan amsar ba zata bata ba walahi, san ta sani NAJEEBA ba sa'ar yinta bace, , a ranta kawai ta ayana' Ikon Allah, dama haka kan Amnah din nan yake? to wai isar nan da take yi na menene? koda yake haka akace halinta, dama ance yan gidansu sun ce sun fi karfin saloon dina ko me?, sai dai ki yi hakuri Ni ba zuwa na yi ki bani sadaka ba, kuma a yadda na yi aiki karkashin Hajia karya ne dan zan maka aiki ka raina Ni, ta koya mana Sannin ciwon kanmu, Hajiarmu kuwa daidai take da ke ki yi haukanki ya kai kunnan ta!!'
A bayane mai saloon tace" Muna da atach natural, in kuwa basu miki ba sai a sa a kawo "
Amnah ta dan dubeta, gannin ta bata amsa kai tsayen nan, ama bata ce komai ba ta sa suka bude atach din nasu
kwarai manya ne masu kudi ne sosai, dan haka kawai sai ta zabi wata mai kama da gashinta sak, kuma mai tsayin gaske ce ta basu dama suka shiga kimtsata
A cen wajen Habu dan daudu kuwa yana zuwa wajen Nafeesa har gidansu ya shiga, a falonsu ya zauna suka fara zancen, gannin tana zazagayewa ya bata jaka na bin jaka har ashirin , kyautar da ta bata mamaki, dan da wahala ka ga ko jaka guda ce dan daudu ya cire ya baka, sai dai bata tsaya masa kwana kwana na, da banzarta ai zata sanar masa dukkan abinda yake son ji hankali kwonce ne
Dukkan wani bayani da yake son ji sai da ta sanar masa, bata sani ba recoding dinta yake yi daya bayan daya, tun daga kan accident din iyayen RAUDA, rikon da uncle dinta ke yi mata da matarsa, sanadiyar komawarta hannun Mah, da aurenta da Balarabe da mutuwar auren ta karashe maganar tana fadin" Kamar yadda ka sani ko ka ji ana fadinta a gari hakane, mutun ce mai shegen son kudi , bata soyaya da kannanu, kai ko hulda bata yi da talaka ka yarda da ni, na yi mamaki ainun da na ji inda ta koma rayuwa, sai Ishak ke sanar min mahaifiyar sir ce ta dauketa sanadiyar accident din da suka yi shi da ita a adaidaita, duba ka ga Sa'a irin ta yarinyar nan fa? kuma lokaci guda ABDALLAH din nan ya aureta, kuma wata muguwar sa'ar mijin ya mutu ya bar mata komai? kai mu dai mu muka wahala ba soyayar ba ba neman kudin ba!"
Yana sakarwa Amnah labarin ya sake bararajewa bayan ya sauke data ya ringa jin sauran firarakin dake iya gyara shi, misali mu'amalarta da mutane da sauransu, yana ji a jikinsa shiga FADAR TSATSUNBURUM ta kama shi koda a matsayin dan aiki ne dan shima ya samu nasa rabon, kuma ya karra yarda akoy wani abin da ya hadata da Amnah, wanda yake son sani , kuma ya san AMNAH zata fada masa ne da kanta, zai dai je ya daki cikinta cikin hikima har ta zayane masa komai ba tare da ya sha wahala ba, 'Hum, ina tsoron wannan karron uwar dakina ta janyo abinda yake iya rinjayar hannayanta ko ya makata da kas, domin idan dai takamar ta kudi ce bana tunanin mai yinta da na wani da mai yinta da nasa su zo daya, dan kuwa malan bahaushe yace da namu gwonda nawa, ba za'a taba hada mai yi da na iyayenta da mai yi da nata ba gaskiya!' Shine abinda ya yi ta ayanawa a ransa
.....................................................
Abincin take zubawa a plate plate da miyar zabin da ta yi,
Har yanzu jikar girarta bata bushe ba, dan tana gama daidaita miyar ta shige dakinta ta yi wanka ta cenza tufafi zuwa sket da riga na atampa ta saka hijabi ta yi sallah sannan ta cire ta yafo mayafi dan madaidaici ta dawo falon dan idasa aikinta, domin tunda suka dawo Salima ta sanar mata Mah tace a karra yawan miya saboda bakin da zasu raka Amnah dakinta
A hankali take aikin , Salima kuwa na dauka tana kaiwa bakin dake cen karamin falo da kuma daki wajen yan kwaliya, wa'inda ke aikinsu ka'in da na'in
Tana gama zuzubawa ta juyo dan duba agogo saboda maganin Mah da kuma lipton dinta na dare da take sha, sai ta ga Mah din tsaye a kofar shigowa ta harde hannayenta tana kallonta
Murmushi ta kakaro tana dan buda idannuwanta ta ce" Lah, Mah tun yaushe kike tsaye a nan? ban fa ganki ba"
Mah ta idasa shigowa tana murmushi, a ƙalla ta kai minti biyar a tsaye a wajen nan, ama RAUDA bata san ta zo wajen ba, ta afka tunani ne ko aiki ne ya mata yawa?, dan haka da kula ta ce" Na jima a tsaye fa baby, ki je ki huta aiki yau ya maki yawa, je ki yi sallar isha'i ki huta kin ji?"
Murmushi ta yi ta karasa ta dauki abin dafa lipton din Mah, ta je ta bude wajen kayan shayin ta harhada dukkan abubuwan bukata, dan shayin ba wai Mah din kadai bace ke sha, harda MALEEK, tana juyowa Mah ta ce" Lah rage kayan nan, yau ki dafa iya nawa, shi da za'a mika masa matarsa yau ai zata dafa masa abinsa ya sha ko? ko aure zan masa in ci gaba da bashi tuwo?"
Mah ta karashe zancen tana sakin murmushi, RAUDA kuwa sai ta tsaya cak tana kallon Mah din har sai da Allah ya sa ta tuna tsayuwa ne ta yi sannan ta juya da sauri tana lumshe idannuwanta ta koma wajen abin shayin ta bude ta ringa rage kayan, inda Mah ta bita da kallo tana kausasa idannuwanta kafin ta girgiza kanta ta juya ta fice a ranta tana ayana' Lalle zaku san kun yi da mamanku, daga ke har shi mararsa wayo kawai!'
RAUDA kuwa kayan shayin ta rage ta koma wajen abin ruwan nan ta wanke su tas ta zuba ruwa ta dora sannan ta ja ta tsaya a hankali ta rungume hannunta a kirjinta, tana jin ranta na tafarfasa
Bayan ta zauna ta cire hular dake kanta mai dauke da katon ribom din da ta makalawa gashinta tana kallon mai kwaliyar da yaranta biyu masu kama mata aikinta dan ta zo da su ne saboda Salima tace harda gyaran kai zasu yiwa Gimbiyar , dan su gama mata da wuri,
cike da isa bayan ta wani watsar da su din nan ta ce"
Azl 47
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*
Bismillahi rahamanin rahim
Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
DA isa ta ce" Kina da abinda zaki saka min a kai ne? ko in sa a kawo? koda yake na so ace uwar gidanki ce ta zo dan ban sani ba ko ke kin iya abinda ta iya?"
Kallonta mai gyaran ta yi tana sake maimaita "UWAR gidana?"
Amnah ta dan dage kafadu ta ce" Eh NAJEEBA"
Ido ta dan zarro tana dubanta, sai kuma ta yi murmushi kawai bata ce mata komai ba, dan kuwa wannan amsar ba zata bata ba walahi, san ta sani NAJEEBA ba sa'ar yinta bace, , a ranta kawai ta ayana' Ikon Allah, dama haka kan Amnah din nan yake? to wai isar nan da take yi na menene? koda yake haka akace halinta, dama ance yan gidansu sun ce sun fi karfin saloon dina ko me?, sai dai ki yi hakuri Ni ba zuwa na yi ki bani sadaka ba, kuma a yadda na yi aiki karkashin Hajia karya ne dan zan maka aiki ka raina Ni, ta koya mana Sannin ciwon kanmu, Hajiarmu kuwa daidai take da ke ki yi haukanki ya kai kunnan ta!!'
A bayane mai saloon tace" Muna da atach natural, in kuwa basu miki ba sai a sa a kawo "
Amnah ta dan dubeta, gannin ta bata amsa kai tsayen nan, ama bata ce komai ba ta sa suka bude atach din nasu
kwarai manya ne masu kudi ne sosai, dan haka kawai sai ta zabi wata mai kama da gashinta sak, kuma mai tsayin gaske ce ta basu dama suka shiga kimtsata
A cen wajen Habu dan daudu kuwa yana zuwa wajen Nafeesa har gidansu ya shiga, a falonsu ya zauna suka fara zancen, gannin tana zazagayewa ya bata jaka na bin jaka har ashirin , kyautar da ta bata mamaki, dan da wahala ka ga ko jaka guda ce dan daudu ya cire ya baka, sai dai bata tsaya masa kwana kwana na, da banzarta ai zata sanar masa dukkan abinda yake son ji hankali kwonce ne
Dukkan wani bayani da yake son ji sai da ta sanar masa, bata sani ba recoding dinta yake yi daya bayan daya, tun daga kan accident din iyayen RAUDA, rikon da uncle dinta ke yi mata da matarsa, sanadiyar komawarta hannun Mah, da aurenta da Balarabe da mutuwar auren ta karashe maganar tana fadin" Kamar yadda ka sani ko ka ji ana fadinta a gari hakane, mutun ce mai shegen son kudi , bata soyaya da kannanu, kai ko hulda bata yi da talaka ka yarda da ni, na yi mamaki ainun da na ji inda ta koma rayuwa, sai Ishak ke sanar min mahaifiyar sir ce ta dauketa sanadiyar accident din da suka yi shi da ita a adaidaita, duba ka ga Sa'a irin ta yarinyar nan fa? kuma lokaci guda ABDALLAH din nan ya aureta, kuma wata muguwar sa'ar mijin ya mutu ya bar mata komai? kai mu dai mu muka wahala ba soyayar ba ba neman kudin ba!"
Yana sakarwa Amnah labarin ya sake bararajewa bayan ya sauke data ya ringa jin sauran firarakin dake iya gyara shi, misali mu'amalarta da mutane da sauransu, yana ji a jikinsa shiga FADAR TSATSUNBURUM ta kama shi koda a matsayin dan aiki ne dan shima ya samu nasa rabon, kuma ya karra yarda akoy wani abin da ya hadata da Amnah, wanda yake son sani , kuma ya san AMNAH zata fada masa ne da kanta, zai dai je ya daki cikinta cikin hikima har ta zayane masa komai ba tare da ya sha wahala ba, 'Hum, ina tsoron wannan karron uwar dakina ta janyo abinda yake iya rinjayar hannayanta ko ya makata da kas, domin idan dai takamar ta kudi ce bana tunanin mai yinta da na wani da mai yinta da nasa su zo daya, dan kuwa malan bahaushe yace da namu gwonda nawa, ba za'a taba hada mai yi da na iyayenta da mai yi da nata ba gaskiya!' Shine abinda ya yi ta ayanawa a ransa
.....................................................
Abincin take zubawa a plate plate da miyar zabin da ta yi,
Har yanzu jikar girarta bata bushe ba, dan tana gama daidaita miyar ta shige dakinta ta yi wanka ta cenza tufafi zuwa sket da riga na atampa ta saka hijabi ta yi sallah sannan ta cire ta yafo mayafi dan madaidaici ta dawo falon dan idasa aikinta, domin tunda suka dawo Salima ta sanar mata Mah tace a karra yawan miya saboda bakin da zasu raka Amnah dakinta
A hankali take aikin , Salima kuwa na dauka tana kaiwa bakin dake cen karamin falo da kuma daki wajen yan kwaliya, wa'inda ke aikinsu ka'in da na'in
Tana gama zuzubawa ta juyo dan duba agogo saboda maganin Mah da kuma lipton dinta na dare da take sha, sai ta ga Mah din tsaye a kofar shigowa ta harde hannayenta tana kallonta
Murmushi ta kakaro tana dan buda idannuwanta ta ce" Lah, Mah tun yaushe kike tsaye a nan? ban fa ganki ba"
Mah ta idasa shigowa tana murmushi, a ƙalla ta kai minti biyar a tsaye a wajen nan, ama RAUDA bata san ta zo wajen ba, ta afka tunani ne ko aiki ne ya mata yawa?, dan haka da kula ta ce" Na jima a tsaye fa baby, ki je ki huta aiki yau ya maki yawa, je ki yi sallar isha'i ki huta kin ji?"
Murmushi ta yi ta karasa ta dauki abin dafa lipton din Mah, ta je ta bude wajen kayan shayin ta harhada dukkan abubuwan bukata, dan shayin ba wai Mah din kadai bace ke sha, harda MALEEK, tana juyowa Mah ta ce" Lah rage kayan nan, yau ki dafa iya nawa, shi da za'a mika masa matarsa yau ai zata dafa masa abinsa ya sha ko? ko aure zan masa in ci gaba da bashi tuwo?"
Mah ta karashe zancen tana sakin murmushi, RAUDA kuwa sai ta tsaya cak tana kallon Mah din har sai da Allah ya sa ta tuna tsayuwa ne ta yi sannan ta juya da sauri tana lumshe idannuwanta ta koma wajen abin shayin ta bude ta ringa rage kayan, inda Mah ta bita da kallo tana kausasa idannuwanta kafin ta girgiza kanta ta juya ta fice a ranta tana ayana' Lalle zaku san kun yi da mamanku, daga ke har shi mararsa wayo kawai!'
RAUDA kuwa kayan shayin ta rage ta koma wajen abin ruwan nan ta wanke su tas ta zuba ruwa ta dora sannan ta ja ta tsaya a hankali ta rungume hannunta a kirjinta, tana jin ranta na tafarfasa