Sashe 64
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ya jima a tsaye yana kallonta, kafin ya tabe baki ya yi ciki shima yana jin wani tukuki na kama masa rai, shirme kawai, karma ta yi maganar ma mana, y'ar cen gwarama a yi a mata auren nan ta tafi ko kowa ya huta, dan ta galabi kowa da kowa a gidan nan, sai rashin kunya da rashin girmama manya, aikin banza kunshin Bama wani kyau bane ya yi fa, kawai dai ya dan haska hannun ne, kuma sal ba'a yaba dan wani abin ba, shirme, dala shigowa ya yi ya ga Mah sannan ya wuce wajen wace tsohuwar su gama magana tace tana neman sa,
juyar da kai RAUDA ta yi ta wuce kamar ana korarta ta nufi falo baba tana sake turo baki da maganganu a ranta da jin haushi, ta kuma yi alkawarin ita da shi ido, tunda dai haka yake!
bai jima ba ya fito ya fice da jama'arsa suka nufi bangaren Hajia baba
sunna zuwa suka tsaya a waje ya shige dan baya shiga wajajen nan da su
yana shiga ya tarda Hajia na magana ranta bace tana fadin" Kin ga, ki tashi ki tafi ciki, ko ki koma bangaren ku, dan bana son fitina, bana son fitina, ki cire wannan tunanin a ranki, dan abu ne da ba zai yiwu ba, ba tsanarki na yi ba, ba kuma hamayanki nake zagi ba, ama ba zan taba yin haka ba, kin ga tuni an kawo min hotunan wa'inda zan zaba masa , na zai yiwu ki kawo min wannan maganar ba, tashi ki shige ciki nace!" Hajia ta fada a tsawace, hakan ya sa ta mike da sauri ta nufi cikin tana fashewa da matsanancin kuka da tarin bakin ciki hadi da alwashin da ta barwa ranta, dan bata tunanin za'a yi macen da zata zauna da YUSUF in dai tana raye!
murmushi ya yi ya karasa shigowa yana salama ciki ciki ya karasa ya zauna a ransa yana ayana' Hajia Nana, na fada maki sai na galabeki, ki jira Ni!'
harare hararen da yake ya sa Hajia sake tausasa muryarta ta ce" Dama ka ga hotunan da aka kawo, walahi in fada maka a nan ya'yan limami da manyan mutanen kirki ne, to ban zaba ba nace ka zaba da kanka ka ji dan arziki?"
harara ya sakar mata kafin ya dauke kansa ya ce" Kiran da kika min kennan?"
Hajia ta yi tsuru tana kallonsa
ya girgiza kai yace" Ke dai tunda iyayena ke jin maganar ki ai kin gama da Ni, kika saka tunda asubahi ya tisoni a gaba na zo dan wannan abin? ki zaba kawai ai kin gama magana, Ni tafiya zan yi inada ayyuka "
Hajia na murmushi ta ce" Allah ya huci zuciyarka, to shikenan ama dan Allah in baka so fada min mi kashe mu birne abinmu a nan ka ji? babu wanda ya isa yace ba haka ba!"
mikewa ya yi yana ciro wata takarda mai dauke da check na kudi ya ajiye sannan ya dubeta ya ce" Idan basu isa ba, ki kirayeni"
Daga nan ya wuce, Hajiar kuwa ta dauki kudin ta duba sannan ta yi murmushi tana furta" Ko y'ar Sarkin Saudiya ce ai sun isa a aurota, kudin nan sun isa MALIK"
Tun daga wannan lokacin aka shiga hada hada na shirye shiryen biki, bikin auren mutun biyu, MALIK da amaryarsa sai kuma RAUDA da ABDALLAH
ana saura sati guda a yi daurin aure aka shiga kaura sabon ginnin fadar
ginnin da gaba daya Nijar harda kewaye suka dauka, domin yan zuwa gannin sabuwar fadar Sarkin garin Tsaburim sun dauki vidio da hotunna na waje waje, Bama kamar balbalin sarki wanda du abinsu babu wanda ya samu shiga cikin falon bale har ya kai ga dakunan da saura wajajen bangaren, abinda dai ake cicirawa shine an ce faloma biyar ne, wasu su ce shida , abubuwa dai gasunnan ba'a cewa komai, domin ba'a karra rikita kan mutane ba sai da aka fitar da kayan tsohuwar fada aka ringa sadaka da su, kayayyaki masu kyau da tsari, kai MALIK ya sha adu'a daga bakin talakawa domin sosai aka taimaki mutane da ayyukan yi a sabon gidan Sarki
a cikin wannan tsakin, sam bai samu lokacin kansa ba, dan kuwa yana fada ne amma aikin da yake yi ba na wasa bane, dan sun bude manya manyan shagunan na furniture, su Taj na kai kawo a kan harkokin shi kuwa yana magana da mutanensa na waje , ga kuma kayan sabon gidan da ake zubawa dan kamar yadda aka yiwa kowa bangarensa sai da aka zubawa kowa abinda zai bukata na rayuwa domin ba'a far kaurowa ba sai da komai ya gama kamaluwa sannan aka kauro,ciki harda Nana domin har ita ya yi mata nata bangaren, dan ba zai taba so su yi nisa ba, ya fi so tana kusa da shi ta yadda zai idasa nufinsa a kanta!
ana kaurowa shiga shiri mai sunna shiri, domin ana saura kwana uku daurin aure da bikin sarautar tuni abubuwa sun kankama ba'a kama hannun yaro
a irin wannan lokacin na farin ciki zukata da yawa na cikin tashin hankali da rauni na firgicin abinda suke dannewa, tun daga kan MALIK, MAH, BAH, SALIMA, RAUDA, NANA, da y'ar NANA, sai daidaikun masu boyayar manufarsu kowa na nasa sharafin har zuwa yau da aka wayi gari y'ar gidan Nana na zubar da kumfa ta bakinta sanadiyar abinda ya yiwa zuciyarta yawa a sashen yayanta wanda ya maidata wajensa tun lokacin da aka kauro nan ya kauro bisa umarnin MALIK domin a tsakaninsu akoy kyakywar alaka ta zumunci da girmama junna, dan ko shi MALIK ya yarda da kaunar da RISLAN ke yi masa, yannayi ne ya zo da hargitsin da ba zasu mori zumuncin yadda suke so ba, gashi a yanzu gannin MALIK ya yi mugun wahala, dan tsarin Sarautar wannan bawa na tare da mugun karfin gaske ta yadda idan a da ganninsa na arha a yanzu ya zama baban aiki ko ga ma'aikatan bangarensa bale na waje, shi yasa yake samunsa a masalaci su zanta , daga nan kuma sai wata sallar dan baya rasa sallar jam'i a baban masallacin cikin fadar wanda yake iya zuwa a cikin yan sakwani dan ba nisa sosai da shashinsa
hankali tashe ya nemi layin Nana ya sanar mata, sannan ya shiga neman agajin duk wanda ke iya taimaka masa, ciki harda HAJIA BABA;
washhh yan yatsuna😂😂😂😂
Azl 36
*KADA A YI BA KU, BONANZA TA NOVELS DINA A KAN FARASHI MAI SAUKI, WATO 1K SU 22 CIF IN SHA ALLAH.....KU GARWAYO DAN SAMUN NAKU A BISA FARASHI MAI RAHUSA .....KU TUNTUBI NUMBARNA 93811618*
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*
Bismillahi rahamanin rahim
Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
A lokacin da sako ya iso wajen Hajia kwarai hankalinta ya tashi, a lokacin ne kuma tana tare da Bah, wanda nasa hankalin ya fi na Hajiar tashi, domin a fitowarsa sun ci gaba da mu'amala ta yan uwantaka tsakaninsa da y'ar uwarsa sai dai ba irin na da ba, ya so kwarai ya san ba'asi ama harta Hajia sai ta nuna masa ba wani abu, shi dai abinda ya sani daya ne tsakaninta da yaronsa ya nuna mata babu wata mummunar magana kuma, dan shi ba yaro bane ba kuma munafiki bane da zai tsaya wani kwane kwane, abinda aka yi a da har shima aka dora shi sama ya yi yanzu ya gane ya daina, yana so a mutunta masa yaronsa ko a zuba masa ido, ta yiwu shi yasa zumuncin nasu ba irin na da bane, ama duda haka sunna gaisawa sosai
ya rigayi Hajia karasawa bangaren na RISLAN, tuni likita ta karaso domin Hajia ta bada umarnin komai tsanani kar a fita da ita a haka a kawo likitar cikin gida ta sirri, domin a baban bangaren da suka baro aka yi tsarin madaidaiciyar asibiti aka zuba kayan bukata da kwararrun likitoci wace ke anfanin da ciki da na waje
Tunda ya shigo ya zauna daf da Nana yake bata baki, domin fuskarta har ta haye , idannuwanta sun kumbure sundume kana ganninta ka san hankalinta ba a jikinta yake ba, takan kalli dakin da suke ciki sai ta ja numfashi da ajiyar zuciya, domin DAYANA itace y'arta daya kwalin kwal mace, kuma tana son abarta sosai shi yasa duk abinda zata yi take hakuri ta rungumi abarta, sai gashi DAYANA zata kashe kanta saboda namiji?
juyar da kai RAUDA ta yi ta wuce kamar ana korarta ta nufi falo baba tana sake turo baki da maganganu a ranta da jin haushi, ta kuma yi alkawarin ita da shi ido, tunda dai haka yake!
bai jima ba ya fito ya fice da jama'arsa suka nufi bangaren Hajia baba
sunna zuwa suka tsaya a waje ya shige dan baya shiga wajajen nan da su
yana shiga ya tarda Hajia na magana ranta bace tana fadin" Kin ga, ki tashi ki tafi ciki, ko ki koma bangaren ku, dan bana son fitina, bana son fitina, ki cire wannan tunanin a ranki, dan abu ne da ba zai yiwu ba, ba tsanarki na yi ba, ba kuma hamayanki nake zagi ba, ama ba zan taba yin haka ba, kin ga tuni an kawo min hotunan wa'inda zan zaba masa , na zai yiwu ki kawo min wannan maganar ba, tashi ki shige ciki nace!" Hajia ta fada a tsawace, hakan ya sa ta mike da sauri ta nufi cikin tana fashewa da matsanancin kuka da tarin bakin ciki hadi da alwashin da ta barwa ranta, dan bata tunanin za'a yi macen da zata zauna da YUSUF in dai tana raye!
murmushi ya yi ya karasa shigowa yana salama ciki ciki ya karasa ya zauna a ransa yana ayana' Hajia Nana, na fada maki sai na galabeki, ki jira Ni!'
harare hararen da yake ya sa Hajia sake tausasa muryarta ta ce" Dama ka ga hotunan da aka kawo, walahi in fada maka a nan ya'yan limami da manyan mutanen kirki ne, to ban zaba ba nace ka zaba da kanka ka ji dan arziki?"
harara ya sakar mata kafin ya dauke kansa ya ce" Kiran da kika min kennan?"
Hajia ta yi tsuru tana kallonsa
ya girgiza kai yace" Ke dai tunda iyayena ke jin maganar ki ai kin gama da Ni, kika saka tunda asubahi ya tisoni a gaba na zo dan wannan abin? ki zaba kawai ai kin gama magana, Ni tafiya zan yi inada ayyuka "
Hajia na murmushi ta ce" Allah ya huci zuciyarka, to shikenan ama dan Allah in baka so fada min mi kashe mu birne abinmu a nan ka ji? babu wanda ya isa yace ba haka ba!"
mikewa ya yi yana ciro wata takarda mai dauke da check na kudi ya ajiye sannan ya dubeta ya ce" Idan basu isa ba, ki kirayeni"
Daga nan ya wuce, Hajiar kuwa ta dauki kudin ta duba sannan ta yi murmushi tana furta" Ko y'ar Sarkin Saudiya ce ai sun isa a aurota, kudin nan sun isa MALIK"
Tun daga wannan lokacin aka shiga hada hada na shirye shiryen biki, bikin auren mutun biyu, MALIK da amaryarsa sai kuma RAUDA da ABDALLAH
ana saura sati guda a yi daurin aure aka shiga kaura sabon ginnin fadar
ginnin da gaba daya Nijar harda kewaye suka dauka, domin yan zuwa gannin sabuwar fadar Sarkin garin Tsaburim sun dauki vidio da hotunna na waje waje, Bama kamar balbalin sarki wanda du abinsu babu wanda ya samu shiga cikin falon bale har ya kai ga dakunan da saura wajajen bangaren, abinda dai ake cicirawa shine an ce faloma biyar ne, wasu su ce shida , abubuwa dai gasunnan ba'a cewa komai, domin ba'a karra rikita kan mutane ba sai da aka fitar da kayan tsohuwar fada aka ringa sadaka da su, kayayyaki masu kyau da tsari, kai MALIK ya sha adu'a daga bakin talakawa domin sosai aka taimaki mutane da ayyukan yi a sabon gidan Sarki
a cikin wannan tsakin, sam bai samu lokacin kansa ba, dan kuwa yana fada ne amma aikin da yake yi ba na wasa bane, dan sun bude manya manyan shagunan na furniture, su Taj na kai kawo a kan harkokin shi kuwa yana magana da mutanensa na waje , ga kuma kayan sabon gidan da ake zubawa dan kamar yadda aka yiwa kowa bangarensa sai da aka zubawa kowa abinda zai bukata na rayuwa domin ba'a far kaurowa ba sai da komai ya gama kamaluwa sannan aka kauro,ciki harda Nana domin har ita ya yi mata nata bangaren, dan ba zai taba so su yi nisa ba, ya fi so tana kusa da shi ta yadda zai idasa nufinsa a kanta!
ana kaurowa shiga shiri mai sunna shiri, domin ana saura kwana uku daurin aure da bikin sarautar tuni abubuwa sun kankama ba'a kama hannun yaro
a irin wannan lokacin na farin ciki zukata da yawa na cikin tashin hankali da rauni na firgicin abinda suke dannewa, tun daga kan MALIK, MAH, BAH, SALIMA, RAUDA, NANA, da y'ar NANA, sai daidaikun masu boyayar manufarsu kowa na nasa sharafin har zuwa yau da aka wayi gari y'ar gidan Nana na zubar da kumfa ta bakinta sanadiyar abinda ya yiwa zuciyarta yawa a sashen yayanta wanda ya maidata wajensa tun lokacin da aka kauro nan ya kauro bisa umarnin MALIK domin a tsakaninsu akoy kyakywar alaka ta zumunci da girmama junna, dan ko shi MALIK ya yarda da kaunar da RISLAN ke yi masa, yannayi ne ya zo da hargitsin da ba zasu mori zumuncin yadda suke so ba, gashi a yanzu gannin MALIK ya yi mugun wahala, dan tsarin Sarautar wannan bawa na tare da mugun karfin gaske ta yadda idan a da ganninsa na arha a yanzu ya zama baban aiki ko ga ma'aikatan bangarensa bale na waje, shi yasa yake samunsa a masalaci su zanta , daga nan kuma sai wata sallar dan baya rasa sallar jam'i a baban masallacin cikin fadar wanda yake iya zuwa a cikin yan sakwani dan ba nisa sosai da shashinsa
hankali tashe ya nemi layin Nana ya sanar mata, sannan ya shiga neman agajin duk wanda ke iya taimaka masa, ciki harda HAJIA BABA;
washhh yan yatsuna😂😂😂😂
Azl 36
*KADA A YI BA KU, BONANZA TA NOVELS DINA A KAN FARASHI MAI SAUKI, WATO 1K SU 22 CIF IN SHA ALLAH.....KU GARWAYO DAN SAMUN NAKU A BISA FARASHI MAI RAHUSA .....KU TUNTUBI NUMBARNA 93811618*
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*
Bismillahi rahamanin rahim
Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
A lokacin da sako ya iso wajen Hajia kwarai hankalinta ya tashi, a lokacin ne kuma tana tare da Bah, wanda nasa hankalin ya fi na Hajiar tashi, domin a fitowarsa sun ci gaba da mu'amala ta yan uwantaka tsakaninsa da y'ar uwarsa sai dai ba irin na da ba, ya so kwarai ya san ba'asi ama harta Hajia sai ta nuna masa ba wani abu, shi dai abinda ya sani daya ne tsakaninta da yaronsa ya nuna mata babu wata mummunar magana kuma, dan shi ba yaro bane ba kuma munafiki bane da zai tsaya wani kwane kwane, abinda aka yi a da har shima aka dora shi sama ya yi yanzu ya gane ya daina, yana so a mutunta masa yaronsa ko a zuba masa ido, ta yiwu shi yasa zumuncin nasu ba irin na da bane, ama duda haka sunna gaisawa sosai
ya rigayi Hajia karasawa bangaren na RISLAN, tuni likita ta karaso domin Hajia ta bada umarnin komai tsanani kar a fita da ita a haka a kawo likitar cikin gida ta sirri, domin a baban bangaren da suka baro aka yi tsarin madaidaiciyar asibiti aka zuba kayan bukata da kwararrun likitoci wace ke anfanin da ciki da na waje
Tunda ya shigo ya zauna daf da Nana yake bata baki, domin fuskarta har ta haye , idannuwanta sun kumbure sundume kana ganninta ka san hankalinta ba a jikinta yake ba, takan kalli dakin da suke ciki sai ta ja numfashi da ajiyar zuciya, domin DAYANA itace y'arta daya kwalin kwal mace, kuma tana son abarta sosai shi yasa duk abinda zata yi take hakuri ta rungumi abarta, sai gashi DAYANA zata kashe kanta saboda namiji?