Sashe 93
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Har ga Allah kukan kwakwa din gidan suka hannata jin an bude barin zaman direban har an zagayo inda take, sai da ta ji an kama damtsen hannunta an juyota, ta zabura tana ruko ido ta daga dubanta ta sauke a kan fuskar da ta sa gabanta yankewa ya yi matsanancin dokawa a firgice ta gaza wani motsi sai jinta ta yi wannan karron ma an zaunar da ita cikin motar nan sannan aka rufo ta gaza wani motsi sai hannunta da ta dan dago a firgice tana juyawa tana binsa da kallo har ya bude motar ya shiga ya rufo da karfin da ya saka cikinta murdawa zuuuuuu, ta rintse ido da karfi ta jimke hijab din na jikinta saboda irin yadda ya warci motar sannan ga shiga adu'a a cikin zuciyarta har ta bude ido ta ga inda ya nufa ya dauki babbar hanyar Tsatsunburum ne dan haka ta ringa daidaita hakinta har ta dan samu kwarin gwuiwa a hankali ta ringa kallon yannayinsa zuciyarta na dokawa da tarin tsoron yannayin, kasa kasa sosai ta furta" Yayanmu, lafiya dai ko?"
Idan har ya tankata to kuwa motar nan ta tankata, gaba daya sai tsoro ya sake lulube ta, ta yi tsuru tana murzar hannayenta kirjinta na dokawa, baban tashin hankalinta ko waya bata dauko ba bale ta sanarwa Mah inda take, ya Allah, kar dai wannan mutumen ya ilata ta? to wai mema ta masa ne fisabililahi? me ta yi masa ne?
A lokacin da suka karaso Tsatsunburum yama ta yi sosai, a haka ya tunkari hanyar fada, sai dai sunna daf da karasawa ta ga ya dauki wata hanyar, hakan ya sa ta sake tsorata tana ta kallonsa, sai ta ga an bude wani makeken get da yake da irin kwaliyar get din fadar
Idannuwanta tamkar zasu fado wajen kallon dogaran dake wajen da sojawa Bama polisai ba
Tana kallon nan suka karaso Cikin gidan, wanda ya nuna mata ginnin kamar na part dinsa, sai dai ai kamar ba cikin fadar ba
kasancewar duk sun dauki yannayin jiran ya fito dan su miko gaisuwarsu ya saka shi dakatawa ya dan sauke madubin motar kadan
Da sauri Taj ya karaso ya sauke ƙafarsa daya a kasa daya a duke hannunsa a jimke ya furta" Barka da warhaka ubangidana"
A cen ciki muryarsa ya furta" Su koma bakin aikin su"
Da sauri Taj ya mike ya koma wajen da suke ya sanar masu, sannan shima ya ja ya tsaya ya raba kaffafuwansa ya ba motar baya
Idannuwansa dake lumshe ya bude a hankali ya sauke a kanta, a lokacin ta gama marairaicewa ta matso kwallah mai zafi irin ta sa ya ji tausayin nan nata tana kallonsa a hankali ta sada kai ta ce" Yayanmu, dan Allah idan na maka wani laifin a rashin sani ka yafe min, walahi a sanina ba zan bata maka ba, ka yi hakuri ka maidani wajen Mah dina, in sha Allahu ba dai Ni na kuma bata maka ba ka ji?" ta karashe tana matsar kwalar harda dagowa dan ya gani
Jajayen idannuwansa a kanta tunda ta fara maganar har ta dakatar,
A hankali ya ce" Bani wayarki"
RAUDA ta dago da sauri, sai kuma ta sake maida kan kasa, kasa kasa ta ce" Tana gidan Atu walahi ma kuwa"
"ina da ina kika je?" Ya sake katseta, yana fitar da huci daga zuciyarsa
RAUDA ta dago ta zubawa fuskarsa ido, a hankali ta sake raunana idannuwanta ta yi raurau ta ce" Yayanmu"
"ki ce YUSUF din ki Please, yaushe kika fara boye sunnana?" Ya fada yana sake dauke kansa
A raunane ta dan duko kadan a cikin motar tana kallonsa ta ce" Na rantse da Allah na san ai kai yayanmu ne, kuma duk abina ai ba zan kama sunnanka ba, dan Allah ka yafewa abinda na maka a baya , idan na kuma ka batar da Ni gaba dayama kowa ya huta ka ji?"
Kai ya girgiza kawai ya bude motar ya fita
a rikice ta bi bayansa da kallo, da sauri ta bude ta fito ta karasa wajen Taj tana tattare hijab dinta tana waige waige dan samun wajen da kafarta ke iya bata dama,, ta ce" Taj, dan Allah ina ne nan? ko polise station ne? to me na yi da za'a rufe Ni, dan Allah ka je ka sanarwa Mah gani a hannunsa ka ji Taj?'
Kai Taj ya sake sadawa, dan shi ba bagwari bane , koda ubangidansa bai sanar masa ga abinda baya so a kalla ba ya gane tunda ya kori maza
ya kaucewa ganninta yana fadin" Ki bi shi, fada ce fa, kuma part dinsa ne na baya, idan kika shiga ta nan zaki je falonsa baba
Ya fada ne yana sake waje dan ya kula idan ba amsa ya bata ba walahi ba zata tafi ba
Tana jin hakan sai da ta sauke ajiyar zuciya ta tatare hijab din sosai kunnayenta na jiyo mata Muryar mai lasifika yana fadin a zazauna yanzu za'a daura aure, a zazauna yanzu za'a shaida daraja a kan mai daraja, kowa ya yi shiru a saurari bayani
sosai ta yi mamakin sabon salo, koda yake a aurensu an sanar a lasifika ama ba irin haka ba, kawai an sanar cewa an daura auren ne dan kowa ya ji, ama wannan ko auren waye oho
sosai ta ci damara da hijab din nan ta bi bayansa
Tunda ta tunkaro ta ringa jin Muryar mata, ana miko gaisuwa da girmamawa, sai kuma ta ji Muryar AMNAH da alamun murmushi tana fadin" Ashe kana nan Sir, su Mama ne suka zo gaishe da su Mah, shine suka leko mu gaisa"
Ta so ta juya, sai dai ta san ko ta juya din ba za'a barta ta fita ta cen ba, sai kawai ta rintse ido ta karaso tana son kunce hijab dinta ta kasa sakamon abinda amsa Kuwar lasifikar Masalaci baba ke fadi tana karawa a lokacin da du mamakin ganninta da inda ta fito ya saka su AMNAH zuba mata ido , sai kuma abin nan dai da kamar idan ka ji da farko baka ji da kyau sai da kowa ya yi tsai har kamar a hanna junna sauke numfashi saboda a ji da kyau , dan kamar amsa Kuwar nan, ko shi mai amsa Kuwar sun haukace ko ace da su rikakun yan Allah tsine da suke fadin abin nan ne? to dai sanarwa ta iso da magana kamar haka
" *ALHAMDULILAH, ALHAMDULILAH, ALHAMDULILAH, A GIDAN MUTUN MUKE GABAN SARAKAI MUKE, DA IYAYENMU MUNA SANAR DA DUKAN WANDA YA KWANA YA TASHI DAURIN AUREB MALEEK DIN MU, UBAN GIDANMU , A KARRO NA BIYU MUN SHAIDA DAURIN AUREN MALEEK YUSUF BELLO DAN BELLO DA RAUDA MUHAMADU A BISA SADAKI JAKA HAMSIN CEFA JAMA'A KU SHAFA FATIHA....FATIHA AMEN LIMAN*"
😭😭😭😭😭wakihu Ni kam tsoron rigimar nan nake, jama'a ku kwato yar Mah, gata da wando tsigi tsila, gata daga ita sai ranta a nan din kau???? a dai ringa yi ana amsar BONANZA 😭😍😍😍😍😍😍😍😍😍
ta LITATAFAINA SU 22 CIF a farashi mai RAHUSA 1k in sha Allah, a TUNTUBENI a saman numbana kamar haka 93811618
Azl 54
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*
Bismillahi rahamanin rahim
Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
AMNAH ce ta fara duban mahaifiyarta a firgice, da sauri ta nufi wajen kofar ta bude gaba daya ta yaye labule tana kasa kunnenta, dan sai take jin kamar bata ji da kyau
Ai kam kamar kowa hakan ya so, dan harta shi sai ya yi tsai yana sake shurarawa dan shi dinma sai ya ji kamar baya ji da kyau abinda ake fadin
Radau kunnayensu suka tabatar masu abinda suke ji gaskiya ne, hakan ya sa jikin AMNAH kwasar rawa ta juyo tamkar zata kifa a rikice tana kallon mahaifiyarta tana fadin" Mama, mama, kina jin abinda nake ji?"
Mahaifiyarta ta mike da sauri dan tareta, domin ba zata so ace ta nuna komai a haka ba, ba zata so ace ta bar abin a yi gaba da ita da baki a yanzu ba, hakan ya sa ta manta tarin abubuwan dake cikin jakarta ta saki jakar, jakar kuwa irin jakunkunnan nan ne masu abin budewar nan irin mabalin nan, gashi an cika mata kaya an kwareta sosai sai kawai ta bare a nan ta zubo da kayan dake ciki, wa'inda suka sauka a idannuwan YUSUF domin har yanzun shi bai wani zabura din nan ba, yana ci gaba da sauraron abin ne kamar dai bai wani yarda ba din nan
Idan har ya tankata to kuwa motar nan ta tankata, gaba daya sai tsoro ya sake lulube ta, ta yi tsuru tana murzar hannayenta kirjinta na dokawa, baban tashin hankalinta ko waya bata dauko ba bale ta sanarwa Mah inda take, ya Allah, kar dai wannan mutumen ya ilata ta? to wai mema ta masa ne fisabililahi? me ta yi masa ne?
A lokacin da suka karaso Tsatsunburum yama ta yi sosai, a haka ya tunkari hanyar fada, sai dai sunna daf da karasawa ta ga ya dauki wata hanyar, hakan ya sa ta sake tsorata tana ta kallonsa, sai ta ga an bude wani makeken get da yake da irin kwaliyar get din fadar
Idannuwanta tamkar zasu fado wajen kallon dogaran dake wajen da sojawa Bama polisai ba
Tana kallon nan suka karaso Cikin gidan, wanda ya nuna mata ginnin kamar na part dinsa, sai dai ai kamar ba cikin fadar ba
kasancewar duk sun dauki yannayin jiran ya fito dan su miko gaisuwarsu ya saka shi dakatawa ya dan sauke madubin motar kadan
Da sauri Taj ya karaso ya sauke ƙafarsa daya a kasa daya a duke hannunsa a jimke ya furta" Barka da warhaka ubangidana"
A cen ciki muryarsa ya furta" Su koma bakin aikin su"
Da sauri Taj ya mike ya koma wajen da suke ya sanar masu, sannan shima ya ja ya tsaya ya raba kaffafuwansa ya ba motar baya
Idannuwansa dake lumshe ya bude a hankali ya sauke a kanta, a lokacin ta gama marairaicewa ta matso kwallah mai zafi irin ta sa ya ji tausayin nan nata tana kallonsa a hankali ta sada kai ta ce" Yayanmu, dan Allah idan na maka wani laifin a rashin sani ka yafe min, walahi a sanina ba zan bata maka ba, ka yi hakuri ka maidani wajen Mah dina, in sha Allahu ba dai Ni na kuma bata maka ba ka ji?" ta karashe tana matsar kwalar harda dagowa dan ya gani
Jajayen idannuwansa a kanta tunda ta fara maganar har ta dakatar,
A hankali ya ce" Bani wayarki"
RAUDA ta dago da sauri, sai kuma ta sake maida kan kasa, kasa kasa ta ce" Tana gidan Atu walahi ma kuwa"
"ina da ina kika je?" Ya sake katseta, yana fitar da huci daga zuciyarsa
RAUDA ta dago ta zubawa fuskarsa ido, a hankali ta sake raunana idannuwanta ta yi raurau ta ce" Yayanmu"
"ki ce YUSUF din ki Please, yaushe kika fara boye sunnana?" Ya fada yana sake dauke kansa
A raunane ta dan duko kadan a cikin motar tana kallonsa ta ce" Na rantse da Allah na san ai kai yayanmu ne, kuma duk abina ai ba zan kama sunnanka ba, dan Allah ka yafewa abinda na maka a baya , idan na kuma ka batar da Ni gaba dayama kowa ya huta ka ji?"
Kai ya girgiza kawai ya bude motar ya fita
a rikice ta bi bayansa da kallo, da sauri ta bude ta fito ta karasa wajen Taj tana tattare hijab dinta tana waige waige dan samun wajen da kafarta ke iya bata dama,, ta ce" Taj, dan Allah ina ne nan? ko polise station ne? to me na yi da za'a rufe Ni, dan Allah ka je ka sanarwa Mah gani a hannunsa ka ji Taj?'
Kai Taj ya sake sadawa, dan shi ba bagwari bane , koda ubangidansa bai sanar masa ga abinda baya so a kalla ba ya gane tunda ya kori maza
ya kaucewa ganninta yana fadin" Ki bi shi, fada ce fa, kuma part dinsa ne na baya, idan kika shiga ta nan zaki je falonsa baba
Ya fada ne yana sake waje dan ya kula idan ba amsa ya bata ba walahi ba zata tafi ba
Tana jin hakan sai da ta sauke ajiyar zuciya ta tatare hijab din sosai kunnayenta na jiyo mata Muryar mai lasifika yana fadin a zazauna yanzu za'a daura aure, a zazauna yanzu za'a shaida daraja a kan mai daraja, kowa ya yi shiru a saurari bayani
sosai ta yi mamakin sabon salo, koda yake a aurensu an sanar a lasifika ama ba irin haka ba, kawai an sanar cewa an daura auren ne dan kowa ya ji, ama wannan ko auren waye oho
sosai ta ci damara da hijab din nan ta bi bayansa
Tunda ta tunkaro ta ringa jin Muryar mata, ana miko gaisuwa da girmamawa, sai kuma ta ji Muryar AMNAH da alamun murmushi tana fadin" Ashe kana nan Sir, su Mama ne suka zo gaishe da su Mah, shine suka leko mu gaisa"
Ta so ta juya, sai dai ta san ko ta juya din ba za'a barta ta fita ta cen ba, sai kawai ta rintse ido ta karaso tana son kunce hijab dinta ta kasa sakamon abinda amsa Kuwar lasifikar Masalaci baba ke fadi tana karawa a lokacin da du mamakin ganninta da inda ta fito ya saka su AMNAH zuba mata ido , sai kuma abin nan dai da kamar idan ka ji da farko baka ji da kyau sai da kowa ya yi tsai har kamar a hanna junna sauke numfashi saboda a ji da kyau , dan kamar amsa Kuwar nan, ko shi mai amsa Kuwar sun haukace ko ace da su rikakun yan Allah tsine da suke fadin abin nan ne? to dai sanarwa ta iso da magana kamar haka
" *ALHAMDULILAH, ALHAMDULILAH, ALHAMDULILAH, A GIDAN MUTUN MUKE GABAN SARAKAI MUKE, DA IYAYENMU MUNA SANAR DA DUKAN WANDA YA KWANA YA TASHI DAURIN AUREB MALEEK DIN MU, UBAN GIDANMU , A KARRO NA BIYU MUN SHAIDA DAURIN AUREN MALEEK YUSUF BELLO DAN BELLO DA RAUDA MUHAMADU A BISA SADAKI JAKA HAMSIN CEFA JAMA'A KU SHAFA FATIHA....FATIHA AMEN LIMAN*"
😭😭😭😭😭wakihu Ni kam tsoron rigimar nan nake, jama'a ku kwato yar Mah, gata da wando tsigi tsila, gata daga ita sai ranta a nan din kau???? a dai ringa yi ana amsar BONANZA 😭😍😍😍😍😍😍😍😍😍
ta LITATAFAINA SU 22 CIF a farashi mai RAHUSA 1k in sha Allah, a TUNTUBENI a saman numbana kamar haka 93811618
Azl 54
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*
Bismillahi rahamanin rahim
Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
AMNAH ce ta fara duban mahaifiyarta a firgice, da sauri ta nufi wajen kofar ta bude gaba daya ta yaye labule tana kasa kunnenta, dan sai take jin kamar bata ji da kyau
Ai kam kamar kowa hakan ya so, dan harta shi sai ya yi tsai yana sake shurarawa dan shi dinma sai ya ji kamar baya ji da kyau abinda ake fadin
Radau kunnayensu suka tabatar masu abinda suke ji gaskiya ne, hakan ya sa jikin AMNAH kwasar rawa ta juyo tamkar zata kifa a rikice tana kallon mahaifiyarta tana fadin" Mama, mama, kina jin abinda nake ji?"
Mahaifiyarta ta mike da sauri dan tareta, domin ba zata so ace ta nuna komai a haka ba, ba zata so ace ta bar abin a yi gaba da ita da baki a yanzu ba, hakan ya sa ta manta tarin abubuwan dake cikin jakarta ta saki jakar, jakar kuwa irin jakunkunnan nan ne masu abin budewar nan irin mabalin nan, gashi an cika mata kaya an kwareta sosai sai kawai ta bare a nan ta zubo da kayan dake ciki, wa'inda suka sauka a idannuwan YUSUF domin har yanzun shi bai wani zabura din nan ba, yana ci gaba da sauraron abin ne kamar dai bai wani yarda ba din nan