Sashe 18
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Aminu ya yi tsai ya rasa abinda zai fada, a zuciyarsa kuwa tunani yake yi waye zai fadawa? Babu wanda bai san Rauda da rayuwar da take yi a gidansu ba, ba zai so Maman Rauda din ta zo nan ta wulakanta ba a cikin mutane, dan haka ya ce" Gidan nasu ne ba kowa ai Sir"
Ido ya sake zuba masa yana son gane yarensa, wani irin gidansu ba mutane?
Kasa hakura ya yi ya ce" Ban gane gidansu ba mutane ba, ina mahaifiyarta ne? In ba mahaifiyarta ai Akoy mahaifinta......ko yan uwanta????!"
Fuskar Aminu nan take ta nuna alamu na raunin maganar dake bakinsa, a rayuwa yana tausayawa Rauda kuma yana yi mata fatan alkhairi, shi da ace yana da dama walahi da ya raba Rauda da rayuwar gidansu, Rauda kusan kowa a Anguwar nan na tausaya mata dan yarinya ce mai mutunta kowa, idan zata wuce sai ta gaishe da kai ko me kake yi, fuskarta da sakewa , du irin ukubar da take gani tana matukar jurewa bata bari tana yawan nunawa kowa ba, in dai ka santa ka san me take gani a gidansu ita da kanninta, Rauda tana gannin jarabawar rayuwa kala kala , a da laifinta ake gani saboda mama ta bi kowa ta fada masa bata ji sai yawo sai menene, sai dai yau da gobe ta wuce wasa kowa sai da ya ga asalin wacece Mama aka dawo daga rakiyarta ake kallonta da halinta
A raunane sosai Aminu ya ce" *bata da iyaye biya muradi, sun rasu a hanyarsu ta dawowa daga kauye da yan uwanta*"
Dukansa ne maganar ta yi? Ko menene ? Bai san lokacin da ya kurawa Aminu ido na yana kallonsa da bugawar da zuciyarsa ta yi
"A yanzu haka tana rayuwa gidan kannin mahaifinta ne, shi kuwa ba mazauni bane, matarsa din kuwa idan har ta zo nan zata daga hankalin marainiyar Allah ne, idan har ba damuwa Ni sai in kwana a waje da safe zan rakata in fada, Duda ba lallai ta yarda ba ita maman nata" Aminu ya idasa fada yana sada dubansa daga na cikin idannuwan Yusuf
A hankali Yusuf ya juyo da dubansa kanta ya zuba mata ido....
Gashin kanta a barbaje yake saman matashin kan da aka dora kanta,
Fuskarta a sake take sosai , lipstick dinta har yanzu yana nan saman jan bakin da ta dan shafa
Idannuwansa ya janye da nufin juyawa suka sauka a kan kaffafuwanta dake bude, farare tas tas da su har faratunnanta tas tas da su , harta tafin kaffafuwanta a idannuwa kawai idan ka kalla zaka ga mai tsafta ce ita din ko halitarta ce haka, dan luwai luwai suke abin shiga ido
Dauke dubansa ya yi ya sake duban Aminu da furucin dake saman lebensa ya ji kamar maganar na neman yi masa nauyi
Tambaya ce a bakinsa
Tambaya ce a harshensa
So yake yi ya yi tambayar
So yake yi ya karra jin bayanin abinda bai shafe shi ba
So yake yi ya ji me Kennan? Yannayinta na iya tashi tsaye ajiye shi a wata matsaya guda , itace irin ya'yan nan ne sangartatu da iyaye suka lalata take gannin daidai take da uban kowa
A dazu furucinta a kan iyayenta ya saka shi tunanin eh lalle iyayenta bata haɗa su da kowa sunna gida ba zata yarda dan ta fito yawace yawacenta a zage su ba!
A yanzu kuma sai, sai, sai yake jin kamar numfashinsa zai tsaya a kan son Sannin *WACECE ITA, ME YASA TAKE IRIN RAYUWAR NAN?* , sai dai ya gaza tambayar Aminu, kwata kwata bin digigin nan ba halinsa bane, abin nan bai shafe shi ba
A tausashe bayan ya lumshe idannuwansa ya bude a kan Aminu ya ce"
Happy juma'at mAh people
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*AZAL!*
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*SAJIDA NIJAR*
*PAID BOOK*
_Bismillahir rahamanir-rahim._
*11*
*wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader 😍😍😍😍😍*
*TALLAH, TALLAH, TALKAH*
_*TOH TO TO!*_
🗣_*YEKUWA JAMA’AR NIGER 🇳🇪 DA KEWAYE KU MARMATSO KUJI👂🏼NESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH🙌🏻*_
_Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA🇨🇳}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* 💃🏻 yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_
Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake
_Amarya_Uwar gida_
_Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari👂🏼_
_Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka👇🏼_
INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA👇🏼
🦠*INFECTION*, *🦠 RASHIN HAIHUWA*, *🦠RAGE TUMBI DA KIBA*,🦠 *CIWON HAKORI*, *🦠MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI*
*🦠 CUTAR CANCER*,*🦠 RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*🦠ULCER*,*🦠DIABÈTE*,🦠 *FIBROID*,*🦠ASMATIC**🦠SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU*
_KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE🥳 TAREDA *{GHT}*_
_SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI👍🏻_
💁🏽♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE🙌🏻*
💁🏽♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI…
_MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA👇🏼_
*ADRESSE 94536935 94.53.69.35*
*Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER*
KARKU BARI A BAKU LABARI🥳
Litattafan marubuciyar
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Bak'a ce
Bani da zabi
Daga tafia daukar soja
Neman na kaina
Kutkale
Mage
Bani da zabi
Idan ka raina inda kake
Umughuluk itifal
Duk nisan jifa
Wata kokowar
Ni zan ladabi
Dakika biyar
Da ciwo a zuciyata
Aure yakin mata
Alkalamin Kadarata
Dutse
Daga tafiya daukar soja
Makauniyace
ND now *AZAL*
A tausashe , bayan ya lumshe idannuwansa ya bude a kan Aminu ya ce" Ka je wajen ka kwana, ina fata kai baka ji rauni ba?"
Aminu ya amsa masa cewar shi bai ji ciwo ba sannan ya fita ya samu wasu maza dake jinyar babansu ya zauna wajensu yana ji a ransa ba zai iya tafiya ya barta ita kadai a asibitin ba, ko mahaifiyarsa ya fadawa ga inda ya kwana ya tabbata zata tausaya mata, kowama yana son taimaka mata, marikiyarta ce tamkar kwalba wajen Shari, tana iya hada maka wani balakin dan kawai ka taimaki Rauda din
YUSUF kuwa bai bar dakin ba sai da ya daidaita abin kusan gadon dake iya shaidawar tashinta, haka kawai ya dan sake zuba mata ido kafin ya fice ya je wajen doctern da ta dubata suka dan tattauna ta sake tabbatar masa a asibitin ana kwana ana leka mararsa lafiya ne, idan ta motsa lalle za'a san motsinta koda abin karaurawar bai yi kuka ba
Daga nan ya koma wajen mahaifiyarsa ya zauna saman kujera sunna taba fira har mahaifinsa ya shigo shima ya zauna saman wata kujerar , nan YUSUF ya mike da nufin tafiya sai mahaifin nasa ya umarce shi kan ya zauna , bayan ya zauna din ya zamto mahaifin nasa na dan hiratarsa, hakan ya sa mahaifiyarsa sakewa sosai tana ta yiwa mijin nata fira, dama ance mai d'a wawa , mahaifin YUSUF sai a lokacin ya samu salama da kwonciyar hankali a zuciyarsa yana tuna yadda suka rabu da A'isha, domin a wajen so ta yi ta ci gaba da zazagin Yusuf gaba daya sai ya ki saka baki, karshema sai ya ce ai sai hakuri da addu'a Allah ya shirya mana shi ya fi ALKHAIRI da la'antar, tunda ya fadi hakan sai ta ringa binsa da wani irin kallo , ko na menene? Allah masani, wani lokacin yakan so yarda da wata magana da abokinsa ya taba fada masa, Akoy wani lokaci da suke jaje irin na familly da rashin jin ya'ya dai da sauransu da abokinsa kuma uban gidansa Mai Damagaran, a ranar ne ya ce da shi" HONORABLE, a cikin yayanka ka kiyayi gagawar furtawa YUSUF wasu kalaman, ka kuma yi kokari ka ringa taro rashin jinsa, domin ku so ko ku ki YUSUF sai ya gaje ku!"
A lokacin ne yace da shi" Mai martaba YUSUF dai nawa? Ai Yusuf ba zai taba duban sarauta ba, ka ganshi a nan ya fada ya kuma fada cewar mu rike kayarmu, ta yaya muke tunanin shi zai zo ya ringa zama gwamnati na masa albashi? , yace idan bamu sani ba mu sani shi ya wuce jiran dauka da umarni daga gwamnati, cewa fa ya yi tunda ya zama karamin kwari gwamna na iya yin yadda ya so da sarki ya rainawa sarauta wayo, ka san shi matsalarsa duk abinda zai ja masa wani raini ko halin karanta baya ciki, gashi Allah ya taukaka shi a cikin kankanin lokaci, a yanzu idan ka ji wanene YUSUF sai ka yi mamaki, ko mu mun san Allah ya dasa shi, sarauta kam idan da rabon Yayanmu sa hau da wuri ta yiwu sai dai RISLAN"
Shine mai martabar ya yi murmushi yace da shi" ba'a cenzawa tuwo sunna komai gyaran da zai sha, gaskiya kuma zanen dutse ce, kai ka san jinnin da ya isa ya hau , tunda kuka yarda muka san da lauje cikin nadi a je a dawo koda kasa ta bini idonmu Akoy kundin labari, arzikinsa kuwa dama haka ake so sai ya ciyar da talakawa da shi, ama fa ya dace kanwarka ta farka daga barci domin *ZAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA* ko ana ruwan muzuru sai ya yi"
A hankali Hon BELLO ya dan juyo ya zubawa YUSUF ido
Ido ya sake zuba masa yana son gane yarensa, wani irin gidansu ba mutane?
Kasa hakura ya yi ya ce" Ban gane gidansu ba mutane ba, ina mahaifiyarta ne? In ba mahaifiyarta ai Akoy mahaifinta......ko yan uwanta????!"
Fuskar Aminu nan take ta nuna alamu na raunin maganar dake bakinsa, a rayuwa yana tausayawa Rauda kuma yana yi mata fatan alkhairi, shi da ace yana da dama walahi da ya raba Rauda da rayuwar gidansu, Rauda kusan kowa a Anguwar nan na tausaya mata dan yarinya ce mai mutunta kowa, idan zata wuce sai ta gaishe da kai ko me kake yi, fuskarta da sakewa , du irin ukubar da take gani tana matukar jurewa bata bari tana yawan nunawa kowa ba, in dai ka santa ka san me take gani a gidansu ita da kanninta, Rauda tana gannin jarabawar rayuwa kala kala , a da laifinta ake gani saboda mama ta bi kowa ta fada masa bata ji sai yawo sai menene, sai dai yau da gobe ta wuce wasa kowa sai da ya ga asalin wacece Mama aka dawo daga rakiyarta ake kallonta da halinta
A raunane sosai Aminu ya ce" *bata da iyaye biya muradi, sun rasu a hanyarsu ta dawowa daga kauye da yan uwanta*"
Dukansa ne maganar ta yi? Ko menene ? Bai san lokacin da ya kurawa Aminu ido na yana kallonsa da bugawar da zuciyarsa ta yi
"A yanzu haka tana rayuwa gidan kannin mahaifinta ne, shi kuwa ba mazauni bane, matarsa din kuwa idan har ta zo nan zata daga hankalin marainiyar Allah ne, idan har ba damuwa Ni sai in kwana a waje da safe zan rakata in fada, Duda ba lallai ta yarda ba ita maman nata" Aminu ya idasa fada yana sada dubansa daga na cikin idannuwan Yusuf
A hankali Yusuf ya juyo da dubansa kanta ya zuba mata ido....
Gashin kanta a barbaje yake saman matashin kan da aka dora kanta,
Fuskarta a sake take sosai , lipstick dinta har yanzu yana nan saman jan bakin da ta dan shafa
Idannuwansa ya janye da nufin juyawa suka sauka a kan kaffafuwanta dake bude, farare tas tas da su har faratunnanta tas tas da su , harta tafin kaffafuwanta a idannuwa kawai idan ka kalla zaka ga mai tsafta ce ita din ko halitarta ce haka, dan luwai luwai suke abin shiga ido
Dauke dubansa ya yi ya sake duban Aminu da furucin dake saman lebensa ya ji kamar maganar na neman yi masa nauyi
Tambaya ce a bakinsa
Tambaya ce a harshensa
So yake yi ya yi tambayar
So yake yi ya karra jin bayanin abinda bai shafe shi ba
So yake yi ya ji me Kennan? Yannayinta na iya tashi tsaye ajiye shi a wata matsaya guda , itace irin ya'yan nan ne sangartatu da iyaye suka lalata take gannin daidai take da uban kowa
A dazu furucinta a kan iyayenta ya saka shi tunanin eh lalle iyayenta bata haɗa su da kowa sunna gida ba zata yarda dan ta fito yawace yawacenta a zage su ba!
A yanzu kuma sai, sai, sai yake jin kamar numfashinsa zai tsaya a kan son Sannin *WACECE ITA, ME YASA TAKE IRIN RAYUWAR NAN?* , sai dai ya gaza tambayar Aminu, kwata kwata bin digigin nan ba halinsa bane, abin nan bai shafe shi ba
A tausashe bayan ya lumshe idannuwansa ya bude a kan Aminu ya ce"
Happy juma'at mAh people
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*AZAL!*
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*SAJIDA NIJAR*
*PAID BOOK*
_Bismillahir rahamanir-rahim._
*11*
*wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader 😍😍😍😍😍*
*TALLAH, TALLAH, TALKAH*
_*TOH TO TO!*_
🗣_*YEKUWA JAMA’AR NIGER 🇳🇪 DA KEWAYE KU MARMATSO KUJI👂🏼NESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH🙌🏻*_
_Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA🇨🇳}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* 💃🏻 yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_
Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake
_Amarya_Uwar gida_
_Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari👂🏼_
_Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka👇🏼_
INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA👇🏼
🦠*INFECTION*, *🦠 RASHIN HAIHUWA*, *🦠RAGE TUMBI DA KIBA*,🦠 *CIWON HAKORI*, *🦠MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI*
*🦠 CUTAR CANCER*,*🦠 RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*🦠ULCER*,*🦠DIABÈTE*,🦠 *FIBROID*,*🦠ASMATIC**🦠SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU*
_KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE🥳 TAREDA *{GHT}*_
_SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI👍🏻_
💁🏽♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE🙌🏻*
💁🏽♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI…
_MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA👇🏼_
*ADRESSE 94536935 94.53.69.35*
*Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER*
KARKU BARI A BAKU LABARI🥳
Litattafan marubuciyar
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Bak'a ce
Bani da zabi
Daga tafia daukar soja
Neman na kaina
Kutkale
Mage
Bani da zabi
Idan ka raina inda kake
Umughuluk itifal
Duk nisan jifa
Wata kokowar
Ni zan ladabi
Dakika biyar
Da ciwo a zuciyata
Aure yakin mata
Alkalamin Kadarata
Dutse
Daga tafiya daukar soja
Makauniyace
ND now *AZAL*
A tausashe , bayan ya lumshe idannuwansa ya bude a kan Aminu ya ce" Ka je wajen ka kwana, ina fata kai baka ji rauni ba?"
Aminu ya amsa masa cewar shi bai ji ciwo ba sannan ya fita ya samu wasu maza dake jinyar babansu ya zauna wajensu yana ji a ransa ba zai iya tafiya ya barta ita kadai a asibitin ba, ko mahaifiyarsa ya fadawa ga inda ya kwana ya tabbata zata tausaya mata, kowama yana son taimaka mata, marikiyarta ce tamkar kwalba wajen Shari, tana iya hada maka wani balakin dan kawai ka taimaki Rauda din
YUSUF kuwa bai bar dakin ba sai da ya daidaita abin kusan gadon dake iya shaidawar tashinta, haka kawai ya dan sake zuba mata ido kafin ya fice ya je wajen doctern da ta dubata suka dan tattauna ta sake tabbatar masa a asibitin ana kwana ana leka mararsa lafiya ne, idan ta motsa lalle za'a san motsinta koda abin karaurawar bai yi kuka ba
Daga nan ya koma wajen mahaifiyarsa ya zauna saman kujera sunna taba fira har mahaifinsa ya shigo shima ya zauna saman wata kujerar , nan YUSUF ya mike da nufin tafiya sai mahaifin nasa ya umarce shi kan ya zauna , bayan ya zauna din ya zamto mahaifin nasa na dan hiratarsa, hakan ya sa mahaifiyarsa sakewa sosai tana ta yiwa mijin nata fira, dama ance mai d'a wawa , mahaifin YUSUF sai a lokacin ya samu salama da kwonciyar hankali a zuciyarsa yana tuna yadda suka rabu da A'isha, domin a wajen so ta yi ta ci gaba da zazagin Yusuf gaba daya sai ya ki saka baki, karshema sai ya ce ai sai hakuri da addu'a Allah ya shirya mana shi ya fi ALKHAIRI da la'antar, tunda ya fadi hakan sai ta ringa binsa da wani irin kallo , ko na menene? Allah masani, wani lokacin yakan so yarda da wata magana da abokinsa ya taba fada masa, Akoy wani lokaci da suke jaje irin na familly da rashin jin ya'ya dai da sauransu da abokinsa kuma uban gidansa Mai Damagaran, a ranar ne ya ce da shi" HONORABLE, a cikin yayanka ka kiyayi gagawar furtawa YUSUF wasu kalaman, ka kuma yi kokari ka ringa taro rashin jinsa, domin ku so ko ku ki YUSUF sai ya gaje ku!"
A lokacin ne yace da shi" Mai martaba YUSUF dai nawa? Ai Yusuf ba zai taba duban sarauta ba, ka ganshi a nan ya fada ya kuma fada cewar mu rike kayarmu, ta yaya muke tunanin shi zai zo ya ringa zama gwamnati na masa albashi? , yace idan bamu sani ba mu sani shi ya wuce jiran dauka da umarni daga gwamnati, cewa fa ya yi tunda ya zama karamin kwari gwamna na iya yin yadda ya so da sarki ya rainawa sarauta wayo, ka san shi matsalarsa duk abinda zai ja masa wani raini ko halin karanta baya ciki, gashi Allah ya taukaka shi a cikin kankanin lokaci, a yanzu idan ka ji wanene YUSUF sai ka yi mamaki, ko mu mun san Allah ya dasa shi, sarauta kam idan da rabon Yayanmu sa hau da wuri ta yiwu sai dai RISLAN"
Shine mai martabar ya yi murmushi yace da shi" ba'a cenzawa tuwo sunna komai gyaran da zai sha, gaskiya kuma zanen dutse ce, kai ka san jinnin da ya isa ya hau , tunda kuka yarda muka san da lauje cikin nadi a je a dawo koda kasa ta bini idonmu Akoy kundin labari, arzikinsa kuwa dama haka ake so sai ya ciyar da talakawa da shi, ama fa ya dace kanwarka ta farka daga barci domin *ZAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA* ko ana ruwan muzuru sai ya yi"
A hankali Hon BELLO ya dan juyo ya zubawa YUSUF ido