Sashe 24
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali ya ce" Wunin yau mun fita da malamai, sai da yama da na zo aka shaida min mai gidan nan ya je nemana sau biyu bai sameni ba, sai kuma RAUDA da ta je ita dinma sau biyu nemansa baya tare da Ni, a lokacin gannin yama ta shigo magariba ta kusa sai na yi adu'ar Allah ya sa lafiya kuma Allah ya kawo shi masalaci sai mu gana, to bayan an yi sallar magaribar muna zaune da su malan da datijawan anguwa a bakin masallacin muna karatu kamar yadda muka saba wani mashin ya tsaya zo da gudu aka wurgo mana wannan ledar aka wuce dan ko tsayawa mashin din bai yi ba bale mu tantance mai shi da kuma kalarshi mun dai san baki ne kuma masu tuka shi da shigar baki a jikinsu har fuskarsu"
Ledar da ya nuna kowa ya zubawa ido, ciki harda Rauda da Mama wa'inda hankalinsu ya fi tashi, domin kar ku manta duk rigimar mama da uncle tana son mijinta, irin matan nan ne masu mugun halin da duk wani wanda ya rabe su ba zai ji dadin zama da su ba
A sanyaye Liman ya ce" A dole muka bude ledar bayan an tabbatar da ba bom bace, mun ga sutura ta namiji ba kyan gani da waya yar karama, a lokacin aka yi kiran mu aka sanar mana kayan ko na waye kuma akace mu saurari kira, abinda dai muke zato ta yiwu yan garkuwa da mutane ne ko wasu wa'inda rikicin su ya hado su da shi, fatan da muke yi Allah ya sa lafiyarsa kalau "
A rikice Mama ta rarafa ta warto ledar, duk irin yadda aka ringa kokarin hannata budewa ta farke ledar ta zarro rigar uncle caba caba da jinni, da wandonsa sai wayar nan ita dinma duk abin jinnin ya bata ta
A haukace ta saka ihu hadi da sake daga Kayan, Rauda kuwa da zuciyarta ta yi bugawa daya tak tana mikewa dan karasowa ta gani kaffafuwanta suka dauketa suka yumata da kas
A rikice mahaifiyar Yusuf ta janye hannunta daga cikin nasa ta ririko Rauda jikinta, dan wasu sun nufi mama ne wasu sun nufo Raudar ama ba damar su masu rikon da Mace zata iya yi masu
Idannuwan Rauda luuuuu suke yi numfashinta na yin sama sama,
A hankali ta wani irin nisa dan neman sakin kuka, sai dai ba kukan sai nishin dake fita mai haɗe da zazafan numfashi
A birkice da kyar ta ce" Ya mutun shima? Haukacewa zan yi, in har ban mutun ba nima haukacewa zan yi, ya mutun ko? Shi dinma an kashe shi? Ya mutu ko? Shikenan sai Ni sai ita? Haukacewa zan yi kwakwaluwana juyewa zata yi, haukacew zan................." Dif maganarta ta dauke , gaba daya jikinta ya saki, kanta a kirjin mama ta saki rikon da ta yiwa lafayar maman ta summe
Da sauri YUSUF dake tsaye kikam yana kallonta ya duko ya tare Mama da ta fashe da wani irin kuka
Hankali tashe ya ce"
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*AZAL!*
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*SAJIDA NIJAR*
*PAID BOOK*
_Bismillahir rahamanir-rahim._
*14*
*wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader 😍😍😍😍😍*
*TALLAH, TALLAH, TALKAH*
_*TOH TO TO!*_
🗣_*YEKUWA JAMA’AR NIGER 🇳🇪 DA KEWAYE KU MARMATSO KUJI👂🏼NESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH🙌🏻*_
_Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA🇨🇳}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* 💃🏻 yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_
Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake
_Amarya_Uwar gida_
_Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari👂🏼_
_Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka👇🏼_
INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA👇🏼
🦠*INFECTION*, *🦠 RASHIN HAIHUWA*, *🦠RAGE TUMBI DA KIBA*,🦠 *CIWON HAKORI*, *🦠MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI*
*🦠 CUTAR CANCER*,*🦠 RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*🦠ULCER*,*🦠DIABÈTE*,🦠 *FIBROID*,*🦠ASMATIC**🦠SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU*
_KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE🥳 TAREDA *{GHT}*_
_SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI👍🏻_
💁🏽♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE🙌🏻*
💁🏽♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI…
_MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA👇🏼_
*ADRESSE 94536935 94.53.69.35*
*Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER*
KARKU BARI A BAKU LABARI🥳
Litattafan marubuciyar
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Bak'a ce
Bani da zabi
Daga tafia daukar soja
Neman na kaina
Kutkale
Mage
Bani da zabi
Idan ka raina inda kake
Umughuluk itifal
Duk nisan jifa
Wata kokowar
Ni zan ladabi
Dakika biyar
Da ciwo a zuciyata
Aure yakin mata
Alkalamin Kadarata
Dutse
Daga tafiya daukar soja
Makauniyace
ND now *AZAL*
A rikice ya ce" Dan Allah, kar ki yi, kar ki zubar da hawayenki kuma i beg You mama"
Hannayensa ta jimke kirjinta na bugawa tana kukanta kunnayenta na jiyo mata salalamin su Liman dake fadawa Mama ta daina mana ba fa mutuwa ya yi ba dan sun ce zasu kira, kuma basu je wajen yan sanda direct bane dan dole su fara sanar masu, in sha Allah za'a ganshi kar su daga hankalinsu mana, gashi Rauda har ta summa dan Allah a daukota a kaita asibiti
A rikice Mama dake kuka tamkar zata zauce ta ce" Idan da mutun a nan kuwa sun fitar da shi a hayacinsa, ku duba ku ga yadda jinni ke zuba daga jikin rigarsa harda guda guda? Wayo allahna Umar, muna zamanmu ka fita da kudi , shin da barayi ka hadu ko me? Wayo allahna ya tafi ya BARNI da duniyar da ya'ya, Umar dama da wuri zaka mutu ka barni? Yauma muna rikici ya fita, da kudin da wancen tsinaniyar ta kawo ya fita dan na amsa ya amshe ya fita da su, ko dai a gidan giyar aka kashe shi? A ina suka kashe min shi?"
Su liman kam sai suka koma yan kallo, domin su dai ba ririketa zasu yi su rufe mata baki ba, kuma babu mai hurumin yi mata tsawar ta kamawa mutane baki su kam an ce za'a yi kiransu hakan na nufin da wahala idan Umar din ya rasu, ama sai wasu abubuwa take yi kamar ba musulma ba? Ga furucin bakinta ya yi tsauri da yawa
Mikewar YUSUF da Rauda a hannunsa sukutum ya saka su liman din kallonsa
Ba da wani tsaye tsaye ba ya ce" Asibitin za'a kai ita wannan din"
Daga haka ya yi gaba mama na biye da shi da sauri, abansa kuwa ya karra tsayawa suka sake yin bayani da su Liman
A lokacin da mahaifinsa ke neman fitowa Mama na binsa tana faman taro zani ta biyo shi har wajen motar ta kama abin motar hakan ya sa ya dakata bai wani kureta da kallo ba ya ce" Lafiya?"
A birkice ta ce" Iyi? A'a na ga kun dauketa zaku je da ita, ai summa ce kawai ba wani abun ba, idan kuwa da ita zaku je mu je tana farkawa mu juyo saboda kar su yi kiran bata nan, ka ga in kuɗi suka yanke sai ta kawo masu abinsu su bani mijina"
Bai taba tunanin zai iya haduwa da dan adam mai irin halayyar nan a nan kusa kusa a garin nan ba sai yau da Allah ya hada shi da ita, ya rasa mai zai yi tunani ko yace a kanta, ama ya fi ajiyewa ransa cewar bata da hankali ne matar nan
Kasancewar bashi da wani hadi da ita, kuma a tsayen nan dai itace kawai yar uwar yarinyar da suka dauka, duda liman din kansa ya bada amanar a tafi da yarinyar zasu zo suma sai ya dan sake cewa" Ki yi hakuri ki koma, ai zata dawo idan ta warware, Allah ya bayyana shi"
Ya juya ya bude motar ya shiga ya ga still ta kama abin motar ta bude
A haukace YUSUF ya kalleta ya ce" Ke, rufe min mota!"
A birkice ta saki motar tana ja baya tana bin motar da kallo domin tana rufewa ya tayar da motar ya yi gaba
A wajen ta durkushe cikin shiga uku da neman zaucewar tunani ta shiga kama sunayen Umar din da Rauda tana faman sambatu tamkar wace ta haukace, mutanen anguwa kuwa saboda Umar din da ita Raudar suka ringa yi mata sannu da adu'ar Allah ya bayyana shi, ama babu wanda yace ta tashi daga inda take bale ace ta je ta suturta jikinta da kyau ta dauki carbi kan Allah ya sanyaya masu abinda ya tunkaro su
Sai da ta gaji dan kanta ta mike ta nufi cikin gidan tana hada hanya
Tana shiga kunnayenta suka jiyo mata kida na tashi sama sama a yar karamar redionta
Har ga Allah sai da gabanta ya fadi, dan bata tunanin a kusa kusan nan akoy wanda zai saka mata kida a gida bayan abinda ya faru
Da sanyi sanyi ta karasa falon, nan ta samu Farisa ta dage sai dirkar rawa take yi hannaye a kugu ta juya nan ta juya cen tana bin wakar gwomja ta warrrr
Idannuwa ta zubawa Farisar kafin ta karasa ta dauki redion ta rotsa da kasa rai bace ta ce" Ke kina cikin hayacinki kuwa? Dan ubanki ubanki ne aka kawo kayansa da jinni kaca kaca ke kuwa kike rawa kina juyi bayan ba'a san a wani hali yake ciki ba?"
Galala Farisa ta yi itama da mamakin uwar Tata a fuskarta ta ce" Mama inace yanzu kika cewa kece ajalinsa dama, to dan an kawo maki cewar ya mutu ba shikenan ba?"
Mama sai da ta ji tamkar an dauki abu an datse kafafuwanta, saboda da gasken gaske mujirya ta kama kaffafuwanta ta nemi bugata da kasa daga tsayen da take
Ledar da ya nuna kowa ya zubawa ido, ciki harda Rauda da Mama wa'inda hankalinsu ya fi tashi, domin kar ku manta duk rigimar mama da uncle tana son mijinta, irin matan nan ne masu mugun halin da duk wani wanda ya rabe su ba zai ji dadin zama da su ba
A sanyaye Liman ya ce" A dole muka bude ledar bayan an tabbatar da ba bom bace, mun ga sutura ta namiji ba kyan gani da waya yar karama, a lokacin aka yi kiran mu aka sanar mana kayan ko na waye kuma akace mu saurari kira, abinda dai muke zato ta yiwu yan garkuwa da mutane ne ko wasu wa'inda rikicin su ya hado su da shi, fatan da muke yi Allah ya sa lafiyarsa kalau "
A rikice Mama ta rarafa ta warto ledar, duk irin yadda aka ringa kokarin hannata budewa ta farke ledar ta zarro rigar uncle caba caba da jinni, da wandonsa sai wayar nan ita dinma duk abin jinnin ya bata ta
A haukace ta saka ihu hadi da sake daga Kayan, Rauda kuwa da zuciyarta ta yi bugawa daya tak tana mikewa dan karasowa ta gani kaffafuwanta suka dauketa suka yumata da kas
A rikice mahaifiyar Yusuf ta janye hannunta daga cikin nasa ta ririko Rauda jikinta, dan wasu sun nufi mama ne wasu sun nufo Raudar ama ba damar su masu rikon da Mace zata iya yi masu
Idannuwan Rauda luuuuu suke yi numfashinta na yin sama sama,
A hankali ta wani irin nisa dan neman sakin kuka, sai dai ba kukan sai nishin dake fita mai haɗe da zazafan numfashi
A birkice da kyar ta ce" Ya mutun shima? Haukacewa zan yi, in har ban mutun ba nima haukacewa zan yi, ya mutun ko? Shi dinma an kashe shi? Ya mutu ko? Shikenan sai Ni sai ita? Haukacewa zan yi kwakwaluwana juyewa zata yi, haukacew zan................." Dif maganarta ta dauke , gaba daya jikinta ya saki, kanta a kirjin mama ta saki rikon da ta yiwa lafayar maman ta summe
Da sauri YUSUF dake tsaye kikam yana kallonta ya duko ya tare Mama da ta fashe da wani irin kuka
Hankali tashe ya ce"
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*AZAL!*
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*SAJIDA NIJAR*
*PAID BOOK*
_Bismillahir rahamanir-rahim._
*14*
*wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader 😍😍😍😍😍*
*TALLAH, TALLAH, TALKAH*
_*TOH TO TO!*_
🗣_*YEKUWA JAMA’AR NIGER 🇳🇪 DA KEWAYE KU MARMATSO KUJI👂🏼NESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH🙌🏻*_
_Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA🇨🇳}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* 💃🏻 yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_
Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake
_Amarya_Uwar gida_
_Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari👂🏼_
_Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka👇🏼_
INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA👇🏼
🦠*INFECTION*, *🦠 RASHIN HAIHUWA*, *🦠RAGE TUMBI DA KIBA*,🦠 *CIWON HAKORI*, *🦠MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI*
*🦠 CUTAR CANCER*,*🦠 RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*🦠ULCER*,*🦠DIABÈTE*,🦠 *FIBROID*,*🦠ASMATIC**🦠SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU*
_KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE🥳 TAREDA *{GHT}*_
_SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI👍🏻_
💁🏽♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE🙌🏻*
💁🏽♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI…
_MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA👇🏼_
*ADRESSE 94536935 94.53.69.35*
*Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER*
KARKU BARI A BAKU LABARI🥳
Litattafan marubuciyar
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Bak'a ce
Bani da zabi
Daga tafia daukar soja
Neman na kaina
Kutkale
Mage
Bani da zabi
Idan ka raina inda kake
Umughuluk itifal
Duk nisan jifa
Wata kokowar
Ni zan ladabi
Dakika biyar
Da ciwo a zuciyata
Aure yakin mata
Alkalamin Kadarata
Dutse
Daga tafiya daukar soja
Makauniyace
ND now *AZAL*
A rikice ya ce" Dan Allah, kar ki yi, kar ki zubar da hawayenki kuma i beg You mama"
Hannayensa ta jimke kirjinta na bugawa tana kukanta kunnayenta na jiyo mata salalamin su Liman dake fadawa Mama ta daina mana ba fa mutuwa ya yi ba dan sun ce zasu kira, kuma basu je wajen yan sanda direct bane dan dole su fara sanar masu, in sha Allah za'a ganshi kar su daga hankalinsu mana, gashi Rauda har ta summa dan Allah a daukota a kaita asibiti
A rikice Mama dake kuka tamkar zata zauce ta ce" Idan da mutun a nan kuwa sun fitar da shi a hayacinsa, ku duba ku ga yadda jinni ke zuba daga jikin rigarsa harda guda guda? Wayo allahna Umar, muna zamanmu ka fita da kudi , shin da barayi ka hadu ko me? Wayo allahna ya tafi ya BARNI da duniyar da ya'ya, Umar dama da wuri zaka mutu ka barni? Yauma muna rikici ya fita, da kudin da wancen tsinaniyar ta kawo ya fita dan na amsa ya amshe ya fita da su, ko dai a gidan giyar aka kashe shi? A ina suka kashe min shi?"
Su liman kam sai suka koma yan kallo, domin su dai ba ririketa zasu yi su rufe mata baki ba, kuma babu mai hurumin yi mata tsawar ta kamawa mutane baki su kam an ce za'a yi kiransu hakan na nufin da wahala idan Umar din ya rasu, ama sai wasu abubuwa take yi kamar ba musulma ba? Ga furucin bakinta ya yi tsauri da yawa
Mikewar YUSUF da Rauda a hannunsa sukutum ya saka su liman din kallonsa
Ba da wani tsaye tsaye ba ya ce" Asibitin za'a kai ita wannan din"
Daga haka ya yi gaba mama na biye da shi da sauri, abansa kuwa ya karra tsayawa suka sake yin bayani da su Liman
A lokacin da mahaifinsa ke neman fitowa Mama na binsa tana faman taro zani ta biyo shi har wajen motar ta kama abin motar hakan ya sa ya dakata bai wani kureta da kallo ba ya ce" Lafiya?"
A birkice ta ce" Iyi? A'a na ga kun dauketa zaku je da ita, ai summa ce kawai ba wani abun ba, idan kuwa da ita zaku je mu je tana farkawa mu juyo saboda kar su yi kiran bata nan, ka ga in kuɗi suka yanke sai ta kawo masu abinsu su bani mijina"
Bai taba tunanin zai iya haduwa da dan adam mai irin halayyar nan a nan kusa kusa a garin nan ba sai yau da Allah ya hada shi da ita, ya rasa mai zai yi tunani ko yace a kanta, ama ya fi ajiyewa ransa cewar bata da hankali ne matar nan
Kasancewar bashi da wani hadi da ita, kuma a tsayen nan dai itace kawai yar uwar yarinyar da suka dauka, duda liman din kansa ya bada amanar a tafi da yarinyar zasu zo suma sai ya dan sake cewa" Ki yi hakuri ki koma, ai zata dawo idan ta warware, Allah ya bayyana shi"
Ya juya ya bude motar ya shiga ya ga still ta kama abin motar ta bude
A haukace YUSUF ya kalleta ya ce" Ke, rufe min mota!"
A birkice ta saki motar tana ja baya tana bin motar da kallo domin tana rufewa ya tayar da motar ya yi gaba
A wajen ta durkushe cikin shiga uku da neman zaucewar tunani ta shiga kama sunayen Umar din da Rauda tana faman sambatu tamkar wace ta haukace, mutanen anguwa kuwa saboda Umar din da ita Raudar suka ringa yi mata sannu da adu'ar Allah ya bayyana shi, ama babu wanda yace ta tashi daga inda take bale ace ta je ta suturta jikinta da kyau ta dauki carbi kan Allah ya sanyaya masu abinda ya tunkaro su
Sai da ta gaji dan kanta ta mike ta nufi cikin gidan tana hada hanya
Tana shiga kunnayenta suka jiyo mata kida na tashi sama sama a yar karamar redionta
Har ga Allah sai da gabanta ya fadi, dan bata tunanin a kusa kusan nan akoy wanda zai saka mata kida a gida bayan abinda ya faru
Da sanyi sanyi ta karasa falon, nan ta samu Farisa ta dage sai dirkar rawa take yi hannaye a kugu ta juya nan ta juya cen tana bin wakar gwomja ta warrrr
Idannuwa ta zubawa Farisar kafin ta karasa ta dauki redion ta rotsa da kasa rai bace ta ce" Ke kina cikin hayacinki kuwa? Dan ubanki ubanki ne aka kawo kayansa da jinni kaca kaca ke kuwa kike rawa kina juyi bayan ba'a san a wani hali yake ciki ba?"
Galala Farisa ta yi itama da mamakin uwar Tata a fuskarta ta ce" Mama inace yanzu kika cewa kece ajalinsa dama, to dan an kawo maki cewar ya mutu ba shikenan ba?"
Mama sai da ta ji tamkar an dauki abu an datse kafafuwanta, saboda da gasken gaske mujirya ta kama kaffafuwanta ta nemi bugata da kasa daga tsayen da take