Sashe 71
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
Sai da ya gama daidaita abinda zai isar ya ce" tabatar da an hanna kowa shigowa, ka je ka sanar wajen Hajia baba a sauke amarya a bangaren kakar marayu, ka sanar mata umarni ne daga uban marayu!"
"An gama ranka ya dade, a huta lafiya, Allah ya karra nisan kwana mai wukar yanka" ya fita yana kirari, shi kuwa ya gyara zamansa ya shiga tunanin yadda zai yi da wannan jirgagen abokin nasa, yadda zai koya masa hakuri da halin mata, ya kuma fada masa sai ana taro su, idan har akace za'a yi da su yadda ake yi da namiji tsaf zasu hada maka cutar da likita zai kasa gani, a zo ana maka dan turare ana fadin ai jifa ne, bayan ba wani jifa a balakin mata ka afka!
Sako na isa wajen Hajia da gagawa ta sa aka Hau mota aka nufin gidan su Amarya, a nan cikin gidan kuwa ta sa aka bata wayarta ta yi kiran layin Mah ta sanar mata cewar bangarenta amarya zata sauka maza a shiga shirya mata wajen zama
a lokacin da aka sanarwa Mah, sai ta rasa me hakan kuma yake nufi, bangarenta dai bangarenta?, sai ta shiga neman layin YUSUF din, ama bata shiga, dan SHAHEED na tura sakon ya kashe wayoyin dan ya tabata sai an yi ka je ka zo da maganar dan kuwa rigima ce wannan ai yake son saka mutane a ciki!
Gannin bata samun layin sai ta saka alkyabarta ta nunawa yar uwarta tana zuwa ta bi ta hanyarsu dake sada su da junna ta nufi bangaren Hajia
tana zuwa ta tarda Hajia ita ke taro, domin dankam ana ta Kai kawo tsofafin yan gayu sun cika wajen Hajia gaba da baya sai sha'ani ake na kakar sarki da kawayenta
Bayan ta gama gaishe su sai ya je dakin Hajia ta zauna tana jiranta dan ta gabatar ta gane wajenta ta zo
mintina ƙalilan tsakani Hajiar ta shigo, ta sha lesh dan ubansu da gold a wuyanta da hannayenta har ga Allah Mah sai da ta yi mamakin yadda aka yi ta iya jure shigar nan a jikinta duba da shekarunta
Da matukar girmamawa Mah ta ce" Hajia, dangane da maganar sauke amarya a wajena ne, nace me zai hanna a same shi a ji dalilinsa? duba da yannayin yadda aka saba, lafiya kalau ba a saba kawo amarya a sauketa wani wajen da ba dakinta ba, kar aje wani abinsa ke damunsa ya yanke hukunci haka ya cutarwa yar mutane"
Sai da Mah ta dasa aya sannan Hajia ta sauke ajiyar zuciya, itama abin a ranta sai dai ita kam babu abinda zata iya yi a yanzu da ya wuce a bi abinda ya fada din, dan haka da kula ta ce" Kin gane, a sauketa inda yace din, tunda ya yi biyayar nan aka yi auren nan na fi so a bi shi a hankali har zama ya zaunu, idan aka watse sai ku tatauna in ya yarda sai ta je cen din, in kuwa ya kiya sai ta yi zamanta a nan din, kina gani saboda kayan dakin cen sai da na yi kiran mahaifinta da kaina nace masa ya dace ya tsawatarwa duk wani mai son sako min kace nace a tafiyar nan, domin ba zai taba yiwuwa ba a saka shi surutu a kan abinda ya yanke, da yace kar a zo masa da komai dan gardama da nuna ana da shi sai da aka zo din , Ni kuwa na saka an sauke a cen dan ba zan taba bari ya sani ba Ni kam!"
sosai ta yi mamakin wasu kalamai a furucin Hajia, sai dai bata nuna ba ta mike ta koma bangarenta ba tare da ta Musa ba, ama abu daya ta sani idan har ta same shi kafin a kawo matarsa babu mai sauke mata ita a bangarenta gaskiya, ta yaya zata iya zama tare da sarakuwa?, a'a kar ya fara yi mata haka, bata din fitina ita kam su je cen su shirya kansu su tatali junnansu
A gidan su amarya
biki bidiri, a nan ake bikin mai sunnan biki domin babu ce kawai babu a wannan rana, dan tun daga kan uwar amarya har zuwa autar gidansu babu wace bata cenza tufa sau biyar zuwa wannan lokacin ba
dama bikin gidansu haka ne
idan aka ce ana sabgar da ta shafe su zaka ga sunna cenza tufa tamkar a cikin rijiya suke janyo kudaden siyansu
makida kuwa kala kala tun daga na Nijar har na makotanmu wato Nigeria sunne ke wake ahalin gidan baki daya da wakokinsu kala kala na amaryar da angonta
Ana cikin wannan shagalin sako ya iso masu cewar idan an je da amarya a bangaren mahaifiyarsa za'a ajiyeta
yayar Amnah ce aka fara sanarwa sakon, a gigice ta mike daga wajen kidan nan ta nufi ciki tana fatan samun mahaifiyarsu dan bata jima da komawa ba daga wajen kidan ta fito ta zuba cefa iya cefa
a lokacin da ta sameta tana cikin kawayenta bata sanar mata ba sai da ta kirayeta ciki, dan a rayuwar da suka saba da mahaifiyarsu ta koya masu ko aminanta bata lamunce su ji sirinta ba bale mutanen gidan da zagaye
sunna shiga ta sanar mata wannan bayanin da ya saka uwar yin turus kafin ta dan yi wani yannayi da fuskarta sai kuma ta kai wajen kujerar dakinta ta zauna tana fadin" Bani wayata na yi kiran Hajia, a'a fa, ba zai yiwu ba, dama ta fada min in shirya Amnah sosai dan uwarsa ta fi karfinsa ta gama shanye shi sai yadda ta yi da shi, dan balaki Bama zata bari ta je dakinta daren farko ba sai dai a sauketa a wajenta? ta yi mata uban me? a'a fa, kar matar nan ta saki ta shigo lamarina dan na yi watsi da ita baya ce min komai a kan yarinyata, kuma tunda Amnah ta nuna ta ji ta gani tana son sa an gama, sai dai ya manta da ita uwar tasa ba dai Amnah ba!"
wayar ta miko mata, cike da isa ta danawa Hajia Rufaidah kira , wato mahaifiyar su Salima, ita ta sani a famillyn, tare suka yi karatu, kuma a rayuwa ta yau da gobe idan wani abu ya same su sukan ziyarci junna, a yanzu da maganar auren nan ta kullu kuwa sai zumunci yake son dawowa sabo dal , saboda Hajiar ta fada masu gaskiyar lamari cewar sai sun yi da gaske saboda mahaifiyar Malik muguwa ce , kiri kiri su ta raba su da mijinsu, haka kuma d'anta ta gama shanye shi sai yadda ta yi da shi
da takama, kalar yadda take ji da kanta a matsayinta Na matar gagarumin mai kudi ta amsa salamar Hajia, ta dan ja iska cike da isa ta ce" Hajia, yanzu magana ta zo min, kishiyarki tace wai a part dinta za'a sauke Amnah, ta san kuwa da wa take tafe?"
Hajia da bata san bama maganar sai da ta mike zaune tana mutsike idannuwanta saboda tun dazu ta shige da nufin zata yi sallah ta yi kwonciyarta tana hutawa dan ta gaji sosai da hayaniyar nan gashi yanzu komai ya zama na balaki jiranka kawai ake yi a ga ka yi wani abin yanzu a rikita maka lissafi
A nutse itama da kalar nata isar ta ce" Wai Ameerah din ta fadi haka?, yaushe kuma?"
cike da basarwa irin ta masu kuɗi ta ce" Yanzu mama ta zo min da maganar, Hajia ba da zan yarda da abubuwan nan ba fa, gaskiya na san darajar yayana kuma mun san yancin kan mu, tun kafin ta shiga zata fara gasa mata aya a hannu?"
Hajia ta tabe baki tana gyara zamanta ta ce" Kadan kika gani a tarin muguntar matar, idan kika yi wasa sai an rikita maki lissafin yarinya kuma tana ji tana gani sai mijin ya gagareta!"
"lalle, uhum....lalle, sai dai ita d'anta ya gagareta, zan yi kiran ki Hajia, ama ki shirya tarbata dan kuwa tunda na ji haka nice zan kai AMNAH dakinta!" ta datse kiran tana wani murmushi abin tsoro tana kada kafa ta dubi mama, wato y'arta mai sunnan mahaifiyarta ta ce" Mama, je ki ce a yi a tashi kidan nan AMNAH ta shigo da wuri dan a shiryata da wuri, in sha Allah Ni zan kaita dakinta"
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
Sai da ya gama daidaita abinda zai isar ya ce" tabatar da an hanna kowa shigowa, ka je ka sanar wajen Hajia baba a sauke amarya a bangaren kakar marayu, ka sanar mata umarni ne daga uban marayu!"
"An gama ranka ya dade, a huta lafiya, Allah ya karra nisan kwana mai wukar yanka" ya fita yana kirari, shi kuwa ya gyara zamansa ya shiga tunanin yadda zai yi da wannan jirgagen abokin nasa, yadda zai koya masa hakuri da halin mata, ya kuma fada masa sai ana taro su, idan har akace za'a yi da su yadda ake yi da namiji tsaf zasu hada maka cutar da likita zai kasa gani, a zo ana maka dan turare ana fadin ai jifa ne, bayan ba wani jifa a balakin mata ka afka!
Sako na isa wajen Hajia da gagawa ta sa aka Hau mota aka nufin gidan su Amarya, a nan cikin gidan kuwa ta sa aka bata wayarta ta yi kiran layin Mah ta sanar mata cewar bangarenta amarya zata sauka maza a shiga shirya mata wajen zama
a lokacin da aka sanarwa Mah, sai ta rasa me hakan kuma yake nufi, bangarenta dai bangarenta?, sai ta shiga neman layin YUSUF din, ama bata shiga, dan SHAHEED na tura sakon ya kashe wayoyin dan ya tabata sai an yi ka je ka zo da maganar dan kuwa rigima ce wannan ai yake son saka mutane a ciki!
Gannin bata samun layin sai ta saka alkyabarta ta nunawa yar uwarta tana zuwa ta bi ta hanyarsu dake sada su da junna ta nufi bangaren Hajia
tana zuwa ta tarda Hajia ita ke taro, domin dankam ana ta Kai kawo tsofafin yan gayu sun cika wajen Hajia gaba da baya sai sha'ani ake na kakar sarki da kawayenta
Bayan ta gama gaishe su sai ya je dakin Hajia ta zauna tana jiranta dan ta gabatar ta gane wajenta ta zo
mintina ƙalilan tsakani Hajiar ta shigo, ta sha lesh dan ubansu da gold a wuyanta da hannayenta har ga Allah Mah sai da ta yi mamakin yadda aka yi ta iya jure shigar nan a jikinta duba da shekarunta
Da matukar girmamawa Mah ta ce" Hajia, dangane da maganar sauke amarya a wajena ne, nace me zai hanna a same shi a ji dalilinsa? duba da yannayin yadda aka saba, lafiya kalau ba a saba kawo amarya a sauketa wani wajen da ba dakinta ba, kar aje wani abinsa ke damunsa ya yanke hukunci haka ya cutarwa yar mutane"
Sai da Mah ta dasa aya sannan Hajia ta sauke ajiyar zuciya, itama abin a ranta sai dai ita kam babu abinda zata iya yi a yanzu da ya wuce a bi abinda ya fada din, dan haka da kula ta ce" Kin gane, a sauketa inda yace din, tunda ya yi biyayar nan aka yi auren nan na fi so a bi shi a hankali har zama ya zaunu, idan aka watse sai ku tatauna in ya yarda sai ta je cen din, in kuwa ya kiya sai ta yi zamanta a nan din, kina gani saboda kayan dakin cen sai da na yi kiran mahaifinta da kaina nace masa ya dace ya tsawatarwa duk wani mai son sako min kace nace a tafiyar nan, domin ba zai taba yiwuwa ba a saka shi surutu a kan abinda ya yanke, da yace kar a zo masa da komai dan gardama da nuna ana da shi sai da aka zo din , Ni kuwa na saka an sauke a cen dan ba zan taba bari ya sani ba Ni kam!"
sosai ta yi mamakin wasu kalamai a furucin Hajia, sai dai bata nuna ba ta mike ta koma bangarenta ba tare da ta Musa ba, ama abu daya ta sani idan har ta same shi kafin a kawo matarsa babu mai sauke mata ita a bangarenta gaskiya, ta yaya zata iya zama tare da sarakuwa?, a'a kar ya fara yi mata haka, bata din fitina ita kam su je cen su shirya kansu su tatali junnansu
A gidan su amarya
biki bidiri, a nan ake bikin mai sunnan biki domin babu ce kawai babu a wannan rana, dan tun daga kan uwar amarya har zuwa autar gidansu babu wace bata cenza tufa sau biyar zuwa wannan lokacin ba
dama bikin gidansu haka ne
idan aka ce ana sabgar da ta shafe su zaka ga sunna cenza tufa tamkar a cikin rijiya suke janyo kudaden siyansu
makida kuwa kala kala tun daga na Nijar har na makotanmu wato Nigeria sunne ke wake ahalin gidan baki daya da wakokinsu kala kala na amaryar da angonta
Ana cikin wannan shagalin sako ya iso masu cewar idan an je da amarya a bangaren mahaifiyarsa za'a ajiyeta
yayar Amnah ce aka fara sanarwa sakon, a gigice ta mike daga wajen kidan nan ta nufi ciki tana fatan samun mahaifiyarsu dan bata jima da komawa ba daga wajen kidan ta fito ta zuba cefa iya cefa
a lokacin da ta sameta tana cikin kawayenta bata sanar mata ba sai da ta kirayeta ciki, dan a rayuwar da suka saba da mahaifiyarsu ta koya masu ko aminanta bata lamunce su ji sirinta ba bale mutanen gidan da zagaye
sunna shiga ta sanar mata wannan bayanin da ya saka uwar yin turus kafin ta dan yi wani yannayi da fuskarta sai kuma ta kai wajen kujerar dakinta ta zauna tana fadin" Bani wayata na yi kiran Hajia, a'a fa, ba zai yiwu ba, dama ta fada min in shirya Amnah sosai dan uwarsa ta fi karfinsa ta gama shanye shi sai yadda ta yi da shi, dan balaki Bama zata bari ta je dakinta daren farko ba sai dai a sauketa a wajenta? ta yi mata uban me? a'a fa, kar matar nan ta saki ta shigo lamarina dan na yi watsi da ita baya ce min komai a kan yarinyata, kuma tunda Amnah ta nuna ta ji ta gani tana son sa an gama, sai dai ya manta da ita uwar tasa ba dai Amnah ba!"
wayar ta miko mata, cike da isa ta danawa Hajia Rufaidah kira , wato mahaifiyar su Salima, ita ta sani a famillyn, tare suka yi karatu, kuma a rayuwa ta yau da gobe idan wani abu ya same su sukan ziyarci junna, a yanzu da maganar auren nan ta kullu kuwa sai zumunci yake son dawowa sabo dal , saboda Hajiar ta fada masu gaskiyar lamari cewar sai sun yi da gaske saboda mahaifiyar Malik muguwa ce , kiri kiri su ta raba su da mijinsu, haka kuma d'anta ta gama shanye shi sai yadda ta yi da shi
da takama, kalar yadda take ji da kanta a matsayinta Na matar gagarumin mai kudi ta amsa salamar Hajia, ta dan ja iska cike da isa ta ce" Hajia, yanzu magana ta zo min, kishiyarki tace wai a part dinta za'a sauke Amnah, ta san kuwa da wa take tafe?"
Hajia da bata san bama maganar sai da ta mike zaune tana mutsike idannuwanta saboda tun dazu ta shige da nufin zata yi sallah ta yi kwonciyarta tana hutawa dan ta gaji sosai da hayaniyar nan gashi yanzu komai ya zama na balaki jiranka kawai ake yi a ga ka yi wani abin yanzu a rikita maka lissafi
A nutse itama da kalar nata isar ta ce" Wai Ameerah din ta fadi haka?, yaushe kuma?"
cike da basarwa irin ta masu kuɗi ta ce" Yanzu mama ta zo min da maganar, Hajia ba da zan yarda da abubuwan nan ba fa, gaskiya na san darajar yayana kuma mun san yancin kan mu, tun kafin ta shiga zata fara gasa mata aya a hannu?"
Hajia ta tabe baki tana gyara zamanta ta ce" Kadan kika gani a tarin muguntar matar, idan kika yi wasa sai an rikita maki lissafin yarinya kuma tana ji tana gani sai mijin ya gagareta!"
"lalle, uhum....lalle, sai dai ita d'anta ya gagareta, zan yi kiran ki Hajia, ama ki shirya tarbata dan kuwa tunda na ji haka nice zan kai AMNAH dakinta!" ta datse kiran tana wani murmushi abin tsoro tana kada kafa ta dubi mama, wato y'arta mai sunnan mahaifiyarta ta ce" Mama, je ki ce a yi a tashi kidan nan AMNAH ta shigo da wuri dan a shiryata da wuri, in sha Allah Ni zan kaita dakinta"