← Book details Azal Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 76 OF 117

Sashe 76

Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Dare na tsalawa MALIK ya gama salolin da ya saba ya haye saman gadonsa dake gyare fes fes ya shiga kiran SHAHEED a waya yana tunanin ta yiwu yana cen yana barci ko yana ibada

"kai, me kake yi nake ta kira baka daga ba, hala har ka abin an ?" SHAHEED ya fada a tausashe bayan ya bude idannuwansa da suka yi masa nauyi sosai dan barci ya fara sandarsa

Kai ya girgiza ya ki bashi amsar tambayar tasa sai wata tambayar da ya yi masa yana dubansa ya ce" kai, wai kiran nan na meye? ina NAJEEBA"

"Ciki na dirka mata, tana cen tana yan amaye amayenta, na so zuwa suturar wannan bawan Allah, sai dai ban samu zuwa ba, ama in tambayeka ba shine mijin RAUDA ba?"

Da sauri YUSUF ya bude idannuwansa ya yi shiru ya kasa cewa komai sai da shaheed ya ce" Ikon Allah, bawan Allah ashe lokacinsa ya yi, Allah ya masa rahama, dama ba matarsa bace ita, taka ce"

Idannuwan nasa ya kai kan wayar, yana jin wani tukuki na tukarsa

kai ya girgiza a hankali yana maida idannuwansa yadda suke, kasa kasa ya ce" Bana tunanin zan iya , Ni ba namijin da za'a ringa wulakantarwa bane, man sumanta biyu , kuma inaga yanzuma bata da lafiya, in ba raini ba ai binsa take sai na idasa yarda da soyaya......Please daina min maganarta, dan ba zan taba yafe mata ba, yi min maganar dawakan nan da nace maka muna da Muradi!"

🤔🤔🤔🤔🤔 Biya Muradi kamar kana son zuwar mana da bidia
koda yake zamu ga waye zai cika maganarsa
shin zata damekan ne, ko ba zaka yafe matan ba?

a ringa yi ana karbar BONANZA 🥹, a 1k in sha Allah gaba daya LITATAFAINA, a TUNTUBENI BISA NUMBANA KAMAR HAKA 93811618

Azl 44
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*

Bismillahi rahamanin rahim

Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE

💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻‍♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....

*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*

💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)

Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)

Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)

Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo

Sosai Shaheed ya yi murmushin maganarsa, shi dinma ya ki nacewa kan maganar, a ransa ya kudurta zasu yi maganar ne, ama shima in sha Allah sai ya ja ransa, abu daya ya san ya yiwa kansa alkawari, in dai ya sako ƙafarsa da nufin zuwa gaisuwar rasuwar nan ba zai fitar da kafar tasa ba sai ya ga Hajia, gannin Hajiar kuwa mai lasisi zai yi, dan kuwa a zamansa da YUSUF yana iya cewa a kusa kusan nan da wahala wani ya fada masa halinsa, walahi tsaf zai iya sake nuna taurin kai a lamarin, ama idan har manya suka ji, walau su karra kusantata da shi ta yadda ko ya ki ko ya so zai zubar da makamansa ya nemi sulhu, ko su tayata yaglgala masa lissafi ya yadda lokaci daya zai yi saranda ya nemawa kansa mafita da kansa
Maganar dawakan suka yi, yace su Taj zasu je su gani su zabi adadin da ake so sai a yi transfer, dan harkar kasuwanci ce, dawakai kuwa kowa ya sani sai a gidan kiwon mai Damagaran!

Washe garin ma haka aka yi wunin zaman makokin
Sosai Mah ke kula da RAUDA, hakama Hajia dan ita ke tirsasata cin abinci
Atu kuwa tunda safe take zuwa sai magariba ake zuwa daukarta
Salima kam tana nan tare da ita, duk irin dakon da mahaifiyarta ke yi dan ta damketa Allah bai bata dama ba har yanzu

ta wani gefen kuwa Mah wani abu na matukar bata mamaki da dukan zuciya
Ba komai bane sai irin yadda take hankalce da lamarin amaryar YUSUF!
Bata taba gane cewar ba a bangarensa take kwana ba sai da aka yi kwana na hudu ana zaman makokin nan, shima a ranar iyayenta suka zo gaisuwa ta ji sunna maganar ya dace a san inda take zaune dan a kai suturunta gaba daya domin ba zai yiwu a kai bangaren Hajia ba
Sai a nan ta gane wai a bangaren Maman Salima take kwana duk tsayin lokacin nan
Ba wai kwananta a cen ta ga laifi ba, a'a, maman Salima ai uwa ce a wajen YUSUF, haka kawai dai take dan fuskantar yarinyar kamar da wata a kasa
bale tunda take zuwa wajen zaman makokin nan bata taɓa zuwa tunda sassafe ba, wani bin har sai an yi sallar la'asar take zuwa, kuma idan ta zo takan samu kujera inda ba zata takura ba ta yi kwonciyarta tana dana wayarta, ba'a taba tashi dan a bayar da abinci ta tashi ta taya raba abinci ba, ba'a taba kokarin yin wani aiki ta mike aka yi da ita ba, kai ko yannayin yadda ta kula tana kallonta lokaci zuwa lokaci sai abin ya dan dameta, dan ita da ita dai gaisuwar kirki irin ta daban din nan ta sirikinka bata hada su ba, domin in zata gaisheta a takaice take ce da ita morning Mah, shikenan abinda ke shiga tsakaninsu, shi dinma tsaf take gane kamar waje ke kure masu shi yasa take yi mata shi?
Ita dai lamarin na son damunta, sai kuma ta ga tsagar idannuwan uwar da yayarta, sosai ta gane kamar an shiga gidan kosasu kuma isasun kansu halaya, sai ta ji hankalinta zai tashi
Ita a rayuwa ta san bata taba raina Hajia ba, kai ko abokanan zamanta sai da rayuwa ta yi rayuwa tafiya ta yi tafiya ta yi hakuri da son dole sai sun fahimci junna ta kawo ido ta zuba masu take sha'anin ta ba tare da ta tsaya sun yi mata ba ,ko wanin abin ya haɗa su ba, haka A'isha sai da ta ga irin yadda take zaune da ita fa da gaske take ba zata kiyaye hakokin zaman tare ba sai kawai ta yanke hukuncin tsakaninta da ita gaisuwa idan ya kama dole, dan a shekaru ta girmi A'isha ba zata tsaya ta wulakantata a banza da wofi ba, haka kurum sai take gannin kusancin bai yi dankon da zata sauka cen ba, ama kuma ta karra yin shiru aka ci gaba da zaman makokin nan har aka yi sati Daya, aka yi na biyu, aka aka zo ake maganar arba'in ya zamo daga baya ko a leke bata lekowa , itama ta share ta yi kamar bata nan, dan a yanzu walahi wanda zai ci gaba da bata wahala mutun daya ne tak, Hajia baba, itama dan uwa ce, ta haifa mata miji, ta isa da ita, kuma ta isa ta gana mata dukkan azabar da ta yi niya, kuma ta yafe mata dan ko Tata uwar ce ke yi mata haka ba zata taba riketa a rai ba, sai dai ta yi mata fatan Allah ya sa kafin ta koma ga Allah ta daina , dan Allah ne ya halice su baki daya, ko me ta aikata a rayuwa shine zai hukunta ta ba wani ba.
Chapter 76 · 0% Book details