Sashe 62
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
shiru Rauda ta yi tana nazari, a nutse ta dube shi ta ce" da ka ga ban nuna damuwa a kan maganar rashin haihuwarka ba, dan nima bana son na haihu, ABDALLAH bana son haihuwa saboda yadda duniya ta zama, kwarai akoy na kirki cike a duniya sai dai masu muguntar sun fi yawa, Ni idan aka barni ba zan iya rabar da kowace halitta a matsayin wace zan iya kukan jinni idan ana yi bayan mutuwa ba in aka zalunta da na yi, Abdallah, inada ciwo mai girma da aka haifar min wanda ya saka min tsoron haihuwa, ina tsoron na haihu na tafi na bari abinda na haifa ya fuskanci kwatankwacin rayuwar da na yi ko fiye da haka..............., da da hali, ka barta a hannun da zata rayu ta ji dadi, ka yi mata dukkan abinda ya dace na rayuwa ama kar ka bani"
ta karashe tana sada dubanta, dan sam bata so ta yi kuka a kan wannan maganar
ya jima zuciyarsa na tsintsinkewa, ya jima yana jin zafi a ransa na tashin hankalinta kuma har sai da ya ayana kalmar Allah ya saka mata a ransa, sannan ya furta" ki yi hakuri, ba haka zai hannaki neman farin ciki ba, yara sunne farin ciki, yara sunne kwonciyar hankali, idan har baka haihu ba in Allah ya sa kana da damar dauka ka rike ka dauka ka rike, Allah shi yake da komai, dan iyayenki sun rasu sun barki ba yana nufin kema zaki rasu ki bar baki da jan sawunki ba, komai na Allah ne Angel, ki yi hakuri kin ji?"
kai ta gyada a hankali ta bude motar ta juyo tana kallonsa, a tausashe ta ce" ka huta lafiya"
kasa amsata ya yi har ta fita ta tsaya tana kallo ya juya motar ya fice suka rufo sannan ta juyo tana ta tunanin Allah ya sa yanzu Hajia ta koma bangarenta, dan ance zasu yi zama ita da Bah da YUSUF , kuma tana matukar son yi masa godiya, walahi har a ranta take son yi masa godiya na irin yadda ya kula da lamarin uncle, kai komai ma ya dace ace ga yi godiyar sai dai bata san ta yada zata same shi ba yanzun, rabonta da shi tun a kicin din nan, bayan nan basu kuma haduwa ba, bata san lokacin shigowarsa da fitarsa ba, ama a yanzu tunda ta ga masu tsaron lafiyarsa a cen tsaitsaye ta tabata yana ciki
a nutse take tafiya har ta kama kofar falon ta shiga da salama ciki ciki tana lumshe idannuwanta saboda sansanyan kanshin da ya shige mata hanci da sanyin da ya daki fuskarta da hannayenta
a hankali ta ɗora idannuwanta a bayansa, saboda irin tsayuwar da ya yi hannunsa wajen kunnensa ga dukkan alamu waya yake yi
kasa gaba ta yi ko baya har sai da ta ga alamun zai juyo ta dan motsa a hankali ama kuma bata karaso din ba har ya juyo yana waya din sai dai idannuwansa na sauka a kanta ya yi shiru da maganar da yake yi tamkar ana kwata a bakinsa dan ransa a mugun bace yace, domin zaman nan da aka yi dan a fada masa ne tarewa da za'a yi nan da sati biyu dole zai tare da mace matsayin tasa, da kuma bikin yarinyar nan ko me? da bikin sarautar, mace akace zai tare da ita wace zata zamo zabi ce daga Hajia, tunda da ranta dole zata zaba masa matarsa ta farko kamar yadda suke yi, da ace ta rasu ne sai mahaifiyarsa ta zaba masa
kansa ya dauke gannin ta juyo ta sake zuba masa ido a karro na biyu ta ki dauke dubanta a kansa ya ci gaba da maganar har ya gama ya kashe kiran ya wurga wayar saman kujera sannan ya karasa ya zauna yana jin tamkar kansa zai fashe da ciwon kai
a sanyaye ta karaso inda yake zaune, da farko ta zauna saman kujera nesa da shi kadan sai kuma ta sasabto kasa ta duka jikin kujerar a tausashe sosai ta ce" Barka da warhaka MALIK"
shirun da ta ji ya sakata dagowa a hankali ta dan kalle shi, ta ga yana nan din fa, amsawar ce bai yi ba, dan haka ta sake maida kanta a tausashe ta ce" Dama ina ta so na yi godiya ne, Allah ya saka da alkhairi, na gode, na gode, mun gode , mun gode sosai Allah ya saka da alkhairi, irin yadda ka fito da Abana, ka kai shi asib......"
"RAUDAH!" ya furta a cen kasan makogwaronsa, wanda ya sa ta dago da sauri saboda irin yadda amon ya ratsa dukkanin sashen jikinta
idannuwansa dake lumshe ya bude a kanta, sun yi jajir ya watsa mata wani kakausan kallo, a kausashe ya ce" Ki bace min da gani!"
da sauri ya sake zuba masa ido, gannin kallon da yake yi mata ya sa ta sake dubansa ta ki tashi din dan sai ta ji kaffafuwanta sun mutu murus, da tsabar tunanin me ta masa? me aka yi?
katse mata tunani ya yi a lokacin da ya mike, hannayen nan nasa dake da girma irin na kakarfan maza ya dunkule ya karaso inda take hakan ya sa da sauri ta yi zaman yan bori tana rukunkume jikinta saboda mugun tsoron da ya kamata na kar aje ya daketa
Rai bace ya ce" na ce ki fita daga idannuwana, ki fita a idona! ki fita a rayuwana tunda ke bakya ji, ki tashi ki bar nan!" ya idasa fada da dan karfin da ya sa Bah dake dakin Mah mikewa da sauri ya fito, Mah na binsa a baya, ita kuma a lokacin da sauri ta mike tsaye jikinta na rawa ta juya da sauri ta yi ciki kuka na kwace mata wanda da za'a saka mata wuka a wuya ta ba zata ce ga takamaiman abinda ya sakata kukan ba,
idannuwan da ya biya da su ya risinar a saman lebenta ya furta" RAUDA, kar ki kawo min garaje a duniyata, RAUDA, kar ki yi abinda zan tsane ki!"
Mah dake tsaye daf da Bah sunna kallonsa gabanta na faduwa da abinda suke ganni a idannuwansu ta budi baki ta ce"
Azl 35
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*
Bismillahi rahamanin rahim
Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
a tausashe sosai Mah ta ce" YUSUF?, me yake faruwa my life?"
a hankali ya sake duban mahaifiyarsa da mahaifinsa dake tsaye sunna kallon sa
kansa dake sarawa ya karra rikewa ga gumi yana haɗawa
da kyar ya iya rintse idannuwansa ya sake budewa, yanzun ba tun karfi yake magana ba dan burinsa ya sauke abinda ke ransa sannan ya nufi dakinsa, yana kallon Mah ya ce" Yaya zaku dauko yarinyar matsayin y'ar cikinku ku kyaleta tana abubuwan nan? ita shikenan bata da lokacin kula maza ne? zance fa ta fito daga motar namiji a irin wannan lokacin, mace ce fa, shikenan ita bata da kamun kai?"
hankali tashe Mah take kallonsa, Bah kuma sai ya harde hannayensa shima nasa hankalin a tashe ama kuma na Mah ya fi nasa
Mah na kallonsa ta katse shi da fadin" Subahanallah, wai wace BABY?, Ni tunda nake ban taba ganninta da wani bayan Abdallah ba, ko wani ya zo wajenta bani da labari?"
da mama yana kallon Mah ya ce" Shi din muharaminta ne da zai ringa zuwa yadda ya ga dama a lokacin da ya ga dama?"
Mamakin Mah ya karru, ta yi gaggawar fadin" A'a fa YUSUF a'a fa, Abdallah ai ba koda yaushe yake zuwa ba, kuma yanzu da aka saka ranar auren su ai shikenan ya gama zama ɗan gida"
ikon Allah kawai ya tsaya kallo kafin ya girgiza kansa ya nufi ciki
da sauri ta daga kafarta da nufin binsa Bah ya rike mata hannu, da hannunsa ya mata alamun kar ta je shi ya bi bayansa
Mah kam abin neman fin karfin ta ya yi, da kyar ta iya komawa ta nufi dakin su RAUDA
Bah na shiga ya wuce bedroom dinsa
zaune ya same shi bakin gadonsa yana rike da kofin da ya jika maganin ciwon kai, dan yana shiga ya dauka ya wurga cikin kofin ya zuba ruwa yana jira ya narke ya sha
ta karashe tana sada dubanta, dan sam bata so ta yi kuka a kan wannan maganar
ya jima zuciyarsa na tsintsinkewa, ya jima yana jin zafi a ransa na tashin hankalinta kuma har sai da ya ayana kalmar Allah ya saka mata a ransa, sannan ya furta" ki yi hakuri, ba haka zai hannaki neman farin ciki ba, yara sunne farin ciki, yara sunne kwonciyar hankali, idan har baka haihu ba in Allah ya sa kana da damar dauka ka rike ka dauka ka rike, Allah shi yake da komai, dan iyayenki sun rasu sun barki ba yana nufin kema zaki rasu ki bar baki da jan sawunki ba, komai na Allah ne Angel, ki yi hakuri kin ji?"
kai ta gyada a hankali ta bude motar ta juyo tana kallonsa, a tausashe ta ce" ka huta lafiya"
kasa amsata ya yi har ta fita ta tsaya tana kallo ya juya motar ya fice suka rufo sannan ta juyo tana ta tunanin Allah ya sa yanzu Hajia ta koma bangarenta, dan ance zasu yi zama ita da Bah da YUSUF , kuma tana matukar son yi masa godiya, walahi har a ranta take son yi masa godiya na irin yadda ya kula da lamarin uncle, kai komai ma ya dace ace ga yi godiyar sai dai bata san ta yada zata same shi ba yanzun, rabonta da shi tun a kicin din nan, bayan nan basu kuma haduwa ba, bata san lokacin shigowarsa da fitarsa ba, ama a yanzu tunda ta ga masu tsaron lafiyarsa a cen tsaitsaye ta tabata yana ciki
a nutse take tafiya har ta kama kofar falon ta shiga da salama ciki ciki tana lumshe idannuwanta saboda sansanyan kanshin da ya shige mata hanci da sanyin da ya daki fuskarta da hannayenta
a hankali ta ɗora idannuwanta a bayansa, saboda irin tsayuwar da ya yi hannunsa wajen kunnensa ga dukkan alamu waya yake yi
kasa gaba ta yi ko baya har sai da ta ga alamun zai juyo ta dan motsa a hankali ama kuma bata karaso din ba har ya juyo yana waya din sai dai idannuwansa na sauka a kanta ya yi shiru da maganar da yake yi tamkar ana kwata a bakinsa dan ransa a mugun bace yace, domin zaman nan da aka yi dan a fada masa ne tarewa da za'a yi nan da sati biyu dole zai tare da mace matsayin tasa, da kuma bikin yarinyar nan ko me? da bikin sarautar, mace akace zai tare da ita wace zata zamo zabi ce daga Hajia, tunda da ranta dole zata zaba masa matarsa ta farko kamar yadda suke yi, da ace ta rasu ne sai mahaifiyarsa ta zaba masa
kansa ya dauke gannin ta juyo ta sake zuba masa ido a karro na biyu ta ki dauke dubanta a kansa ya ci gaba da maganar har ya gama ya kashe kiran ya wurga wayar saman kujera sannan ya karasa ya zauna yana jin tamkar kansa zai fashe da ciwon kai
a sanyaye ta karaso inda yake zaune, da farko ta zauna saman kujera nesa da shi kadan sai kuma ta sasabto kasa ta duka jikin kujerar a tausashe sosai ta ce" Barka da warhaka MALIK"
shirun da ta ji ya sakata dagowa a hankali ta dan kalle shi, ta ga yana nan din fa, amsawar ce bai yi ba, dan haka ta sake maida kanta a tausashe ta ce" Dama ina ta so na yi godiya ne, Allah ya saka da alkhairi, na gode, na gode, mun gode , mun gode sosai Allah ya saka da alkhairi, irin yadda ka fito da Abana, ka kai shi asib......"
"RAUDAH!" ya furta a cen kasan makogwaronsa, wanda ya sa ta dago da sauri saboda irin yadda amon ya ratsa dukkanin sashen jikinta
idannuwansa dake lumshe ya bude a kanta, sun yi jajir ya watsa mata wani kakausan kallo, a kausashe ya ce" Ki bace min da gani!"
da sauri ya sake zuba masa ido, gannin kallon da yake yi mata ya sa ta sake dubansa ta ki tashi din dan sai ta ji kaffafuwanta sun mutu murus, da tsabar tunanin me ta masa? me aka yi?
katse mata tunani ya yi a lokacin da ya mike, hannayen nan nasa dake da girma irin na kakarfan maza ya dunkule ya karaso inda take hakan ya sa da sauri ta yi zaman yan bori tana rukunkume jikinta saboda mugun tsoron da ya kamata na kar aje ya daketa
Rai bace ya ce" na ce ki fita daga idannuwana, ki fita a idona! ki fita a rayuwana tunda ke bakya ji, ki tashi ki bar nan!" ya idasa fada da dan karfin da ya sa Bah dake dakin Mah mikewa da sauri ya fito, Mah na binsa a baya, ita kuma a lokacin da sauri ta mike tsaye jikinta na rawa ta juya da sauri ta yi ciki kuka na kwace mata wanda da za'a saka mata wuka a wuya ta ba zata ce ga takamaiman abinda ya sakata kukan ba,
idannuwan da ya biya da su ya risinar a saman lebenta ya furta" RAUDA, kar ki kawo min garaje a duniyata, RAUDA, kar ki yi abinda zan tsane ki!"
Mah dake tsaye daf da Bah sunna kallonsa gabanta na faduwa da abinda suke ganni a idannuwansu ta budi baki ta ce"
Azl 35
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*
Bismillahi rahamanin rahim
Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
a tausashe sosai Mah ta ce" YUSUF?, me yake faruwa my life?"
a hankali ya sake duban mahaifiyarsa da mahaifinsa dake tsaye sunna kallon sa
kansa dake sarawa ya karra rikewa ga gumi yana haɗawa
da kyar ya iya rintse idannuwansa ya sake budewa, yanzun ba tun karfi yake magana ba dan burinsa ya sauke abinda ke ransa sannan ya nufi dakinsa, yana kallon Mah ya ce" Yaya zaku dauko yarinyar matsayin y'ar cikinku ku kyaleta tana abubuwan nan? ita shikenan bata da lokacin kula maza ne? zance fa ta fito daga motar namiji a irin wannan lokacin, mace ce fa, shikenan ita bata da kamun kai?"
hankali tashe Mah take kallonsa, Bah kuma sai ya harde hannayensa shima nasa hankalin a tashe ama kuma na Mah ya fi nasa
Mah na kallonsa ta katse shi da fadin" Subahanallah, wai wace BABY?, Ni tunda nake ban taba ganninta da wani bayan Abdallah ba, ko wani ya zo wajenta bani da labari?"
da mama yana kallon Mah ya ce" Shi din muharaminta ne da zai ringa zuwa yadda ya ga dama a lokacin da ya ga dama?"
Mamakin Mah ya karru, ta yi gaggawar fadin" A'a fa YUSUF a'a fa, Abdallah ai ba koda yaushe yake zuwa ba, kuma yanzu da aka saka ranar auren su ai shikenan ya gama zama ɗan gida"
ikon Allah kawai ya tsaya kallo kafin ya girgiza kansa ya nufi ciki
da sauri ta daga kafarta da nufin binsa Bah ya rike mata hannu, da hannunsa ya mata alamun kar ta je shi ya bi bayansa
Mah kam abin neman fin karfin ta ya yi, da kyar ta iya komawa ta nufi dakin su RAUDA
Bah na shiga ya wuce bedroom dinsa
zaune ya same shi bakin gadonsa yana rike da kofin da ya jika maganin ciwon kai, dan yana shiga ya dauka ya wurga cikin kofin ya zuba ruwa yana jira ya narke ya sha