Sashe 103
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Amnah ta ja wani irin numfashi mai zafi tana fadin" Wani irin bai sanka ba, bayan yanzu yace min idan ban warke ba zai sa a kaini wajen ka ya san kana da maganin ciwona?"
Shima sai ya samu kansa da shiga tashin hankali, a rude ya ce" Wani ciwon? kina nufin tun aikin da muka maki wata da watanni baki warke bane shine kika kama sunnana a gaban mijinki?, ba mun yi da wajewa ba mun gama neman junna mun gama nunawa mun san junna ko a lahira ba?, a kan mi zaki kama sunnana a gaban mijinki Amnah? kin san da yana iya lalata min dukkan abinda na tara ko? kin san da yana iya sakani a prison din da za'a manta da na taba rayuwa a duniya ko?, inace tarayar mu ban taba tirsasaki ba ko? shine zaki watsa min kasa a ido ki tona Ni a wajensa?"
Itama muryarta a daukake fiye da tasa ta ce" Kai dan Allah ka rufe min baki ka bar ambaton abubuwan nan kuma ka daina kama sunnana kai tsaye kar wani ya gane wace Amnar ake nufi, an gaya maka banda hankali ne da zan yi maganar nan da wani ma bale mijina?, Ni yanzu na ji sunnanka a bakinsa bayan a nan palas muna da asibiti baba wace ta dame clinik dinka inma maganar asibitin ce yake, kuma kai likitan mata ne me ya haɗa fatata da kai?, a dole zan kirayeka dan in san abinda nake ciki, in haukanka, karamin haukanka ya sa ka bude sirrin abinda yake faruwa Ni da kai walahi sai na yi ajalinla, kuma kaima ka san ba Ni kadai ce zan shiga uku ba!"
Shima ransa ne ya ji ya ɓaci, ya ce" Kin ga, ina gannin ba Ni kadai ne zan shiga ukun ba tabas, harda mahaifiyarki walahi, kuma maganar ki yi ajalina karya kike baki isa ba na rantse, ke dai zaki cire sunnana a ciki dan kuwa kin san in na budi baki sai na fada cewar da kika zo wajena neman maganin infection dinki da kika kwaso a wani wajen bayan na yi treatment din ki kin warke kika ci gaba da zuwa wajen nawa, ke ce kika fara nemana, kuma ana gobe aurenki ba Ni nace ki kwonta da Ni ba, ke ce kika kwonta da Ni daga baya na maki aikin nan ai ba Ni na kawo kaina ba , sannan mahaifiyar ki itace ke........."
Dif ta kashe kiran tana zarro idannuwa cikinta na sake murdawa, a dole ta shiga kiran layin mahaifiyarta dan kar fargaba ta kasheta ita kadai a daki, gaba daya tsoro ya gama mamaye mata zuciya da tashin hankali
A irin wannan lokacin kuwa mahaifiyar Tata sunna zaune a falon gidansu ita da abokin mahaifinta da mahaifin nata sunna maganar abinda yake faruwar nan, su duka burinsu su gane ya ji abinda banzar jarababiyar tsohuwar nan ta fada ne ko bai gane komai ba?, hakan ya sa wayar ke ta ringin bata gani ba kasancewar a silent take
matarsa uwar gida ce ta shigo dauke da jus da kayan kari ta ajiye, kanta kasa ta gaishe da su ta juya ta fice, a zuciyarta tana adu'ar Allah ya sa su ci abincin kamar yadda akace a saka adu'ar nan WARAFA'ANA'U MAKANAN ALIYA da aka rubuta dubu tara da casa'in da tara, akace idan da hali duk wanda ake tunanin da saka hannunsa a lamarin ya sha, to kuwa in sha Allah za'a fara gannin haske a maganar asiri, domin adu'ar nan waraka ce sosai bale a harkar samu, shi yasa da sakon ya zo yau daga fada ita kuma ta maida hankali ta yi girkin nan da jus ta kawo tana ta adu'ar Allah ya sa a dace
Hankali kwonce Hajiar AMNAH ta mike ta zubawa kanta abincin ta koma da abinta ta zauna, shima mahaifinta da kansa ya zuba nasa ya zauna hakama abokinsa da ya bararaje tamkar gidansa ya zuba ya fara cika jus din ya koma ya zauna ya shiga shan jus din sannan ya dora girkin
kusan kowane ya sha jus din nan, sai dai wani ikon Allah sun a sha ciwon kai ya saukar masu gaba dayansu
gannin da gaske ciwon kan yake ya sa mahaifin Amnah mikewa, dama jikinsa du wani iri yau din, tun dazu da Hajia ta fara fadan nan jikinsa ya yi wani irin sanyi, ya mike ya nufi dakinsa yana fadin"
😍😍😍 *MAGANIN KARA KIBA 3IN1*
*Ina meneman kiba ido rufe Kuma tanason maganine ingantacce Wanda baida illah kokadan to tazo gadama tasamu yar uwa indai kibace da gyaran nono dakara hips toga Mganinmu nan 3in1 cikin kwana 7 kacal👌🏻 zakiga yadda Zaki fara murmurewa insha Allah mungwada mungani munbayar angwada munsayar angode insha Allah kawata Zaki godemin da 3500 dinki kinhuta da gorin rashin kiba munan cikin Gombe Kuma munatura kaya ko ina kedai tuntumebi ta Whatsapp ko kikirani Kai tsaye ta 08030861857 sai kunzo🥰*
*MAGANIN HIPS*
*Wannan Maganin anyisane tamasu neman hips sunsha wannan sunsha wannan to gatamunan insha Allah guarantee nakebaki hajiya inada yakini akanta matsala indai tarashin hips ne to anwuce gun 3500 kacal kinhuta kijuya kiwarwasa kisaka kayan gayu kijuyawa Oga yayikallo kawata har yanga saikinmasa ninafadamiki wannan nemeni kisamu naki 08030861857*
*MAGANIN NONO*
*Itama akwaita me inganci kamarta 3in1 data hips wasu suna korafi nifa nono kawai nakeso yaciko yayi bulbul gwanin sha'awa yadda Oga zaiyaba nasa breast cup suzauna das Amman abun yacitura Nasha Nasha magungunan Amman haryau ba chanji to ganamu Nan yakine ne Dani akansa ba Dan kadanba alhamdullahi duk Wanda yasaya saidai godiyace tsakaninmu kema zokigwada Kuma kigodemin location Gombe 08030861857* 😍😍
Mahaifin Amnah ya kusa shiga dakinsa yana rike kofar dakin ya ce" Idan ka tashi tafia, ka fadawa Ilu mai shagunna ya saki shagunnan nan Please"
Daga haka ya shige dakinsa yana jin kansa sai sarawa yake yi
Furucin ilu mai shago ya saka abokinsa binsa da kallo sannan ya kalli Hajia da ita dinma ta kalle shi da sauri,
Dukda yannayin da take ji a jikinta bai hannata fadin" Ilu mai shago kuma?"
Shima abokin nasa yana kallonta ya ce" Lafiyarsa kalau kuwa? a shekara goma ma ya yi maganar dukiyarsa? idan akace da su Ilu su tashi ace masu a kan wani dalili bayan sunna biyan kudi a kan lokaci?, ki binciki mijin ki fa, wani iri nake ganninsa"
Dan shiru ta yi tana kallonsa, sai kuma ta mike ta nufi ciki wajen Elhaji a ranta tana tuna maganar wanda ya bata rantsatsen aikin nan, bata tunanin kuwa gawa na dawowa duniya bale har ta ciro abinda yake bakinta a dinke wanda aka dinta mata saboda aikinsa, kawai tana kyautata zaton dawowa ne abin ya dan masa sama sama, bayanshi ba dai ace wai ya dawo hayacinsa ba
Tana shiga ta same shi yana ta barci, sai zufa yake yi, dan haka ta ficewarta ta barshi tana dan fitar da tsakin zai bata mata lokaci a kan shirmensa
____________________________________
Taj ne ya zo inda yake tsaye tun dazu ya kurawa habu dan daudu ido, wanda tunda ya tsaya din nan shi kuwa ya duka hannayensa a hade yana duban kasa sai rizgar kuka yake yi wanda shi da kansa bai san ko na meye ba
Da girmamawa Taj ya ce" An saka sakon a hannun uwar gidan nasa, kuma an tabatar da ta tabatar da sun sha"
Ya jima kafin ya iya budar bakinsa yana duban Taj ya ce" Thank you, Please kar a daina har sai Allah ya tabatar mana da maganin da muke nema , sannan a sake kaima babar abinci"
Taj ya amsa yana risinawa
har ya juya YUSUF ya yi kiransa
dawowa ya yi ya sake dukawa
A hankali ya ce" Taj, sirina ya zama siri a gareka"
Taj ya karra sada kai a hankali shima ya ce" Mudin raina MALEEK"
Daga haka ya salame shi, ya ciro ky din wajen da Habu yake ya bude ya shiga ya rufe daga ciki ya nemi waje ya zauna yana kallon Habu
Ajiyar zuciya ya sauke, gaba daya karfin jikinsa ya bar jikin nasa ne tunda tunanin nan ya shiga zuciyarsa
A tausashe yana kallonsa ya ce" Zo nan ka zauna"
Habu ya kalli inda ya nuna masa,, ya karra sada kai a raunane ya ce" Ranka ya dade, dan girman Allah ka gafarta min, Ni ban san laifina ba sai ganina na yi a nan, ka yi hakuri ranka ya dade"
YUSUF ya sake dubansa a tausashen ya ce" To Ni na zo ne?"
Da sauri ya girgiza kansa ya mike ya je ya duka kusan kaffafuwan YUSUF kansa a kasa
Yusuf ya sauke ajiyar zuciya yana dubansa ya ce" Ka ga, ka daina sada kan nan, bashi da wani anfani, dan ban haliceka ba, wanda ya haliceka na jiranka, ruwan ka ka shiryu ko ka je masa a haka, abinda nake so da kai tambaya gareni , na san kai aminin matata da mahaifiyarta ne, tunda na ganka da idona ranar da muka gaisa a falona"
A haukace Habu ya dago yana dora hannayensa saman kansa, jikinsa na karra daukan rawa
YUSUF ya dan sauke ajiyar zuciya shima yana kallon nasa ya ce" Ka daina abin nan mana, kai fa namiji ne......"
Sai kuma ya dan yi murmushi a saman lebensa ya ce" Au ashe ba haka ba, ka ga, ina so ka fada min sirrin asirin da ya saka Elhaji zama kurma kuma makaho a kan abinda ke tafe a gidansa"
Wannan karron kam, ya san tasa ta kare,dan kukan na dazu ba ihu na yanzun harda ihu yana sake dora hannayensa saman kansa ya ce" Innalilahi Wa inna ilaihi raj'une na shiga uku, Ranka ya dade ka ga daga Allah ba wani? Ni nan dan aike ne kuma yaro a wajen Hajia, walahi du abinda za'a aikata Ni dan rakiya ne dan na samu dan abincin ci a bakina bayan wannan babu wani abin, dan Allah ka min rai ka yafe min shiga gidanka da na yi da kuma zamowa tare da matarka, idan na fita daga nan ko sunnanta ba zan kuma kamawa ba"
Shima sai ya samu kansa da shiga tashin hankali, a rude ya ce" Wani ciwon? kina nufin tun aikin da muka maki wata da watanni baki warke bane shine kika kama sunnana a gaban mijinki?, ba mun yi da wajewa ba mun gama neman junna mun gama nunawa mun san junna ko a lahira ba?, a kan mi zaki kama sunnana a gaban mijinki Amnah? kin san da yana iya lalata min dukkan abinda na tara ko? kin san da yana iya sakani a prison din da za'a manta da na taba rayuwa a duniya ko?, inace tarayar mu ban taba tirsasaki ba ko? shine zaki watsa min kasa a ido ki tona Ni a wajensa?"
Itama muryarta a daukake fiye da tasa ta ce" Kai dan Allah ka rufe min baki ka bar ambaton abubuwan nan kuma ka daina kama sunnana kai tsaye kar wani ya gane wace Amnar ake nufi, an gaya maka banda hankali ne da zan yi maganar nan da wani ma bale mijina?, Ni yanzu na ji sunnanka a bakinsa bayan a nan palas muna da asibiti baba wace ta dame clinik dinka inma maganar asibitin ce yake, kuma kai likitan mata ne me ya haɗa fatata da kai?, a dole zan kirayeka dan in san abinda nake ciki, in haukanka, karamin haukanka ya sa ka bude sirrin abinda yake faruwa Ni da kai walahi sai na yi ajalinla, kuma kaima ka san ba Ni kadai ce zan shiga uku ba!"
Shima ransa ne ya ji ya ɓaci, ya ce" Kin ga, ina gannin ba Ni kadai ne zan shiga ukun ba tabas, harda mahaifiyarki walahi, kuma maganar ki yi ajalina karya kike baki isa ba na rantse, ke dai zaki cire sunnana a ciki dan kuwa kin san in na budi baki sai na fada cewar da kika zo wajena neman maganin infection dinki da kika kwaso a wani wajen bayan na yi treatment din ki kin warke kika ci gaba da zuwa wajen nawa, ke ce kika fara nemana, kuma ana gobe aurenki ba Ni nace ki kwonta da Ni ba, ke ce kika kwonta da Ni daga baya na maki aikin nan ai ba Ni na kawo kaina ba , sannan mahaifiyar ki itace ke........."
Dif ta kashe kiran tana zarro idannuwa cikinta na sake murdawa, a dole ta shiga kiran layin mahaifiyarta dan kar fargaba ta kasheta ita kadai a daki, gaba daya tsoro ya gama mamaye mata zuciya da tashin hankali
A irin wannan lokacin kuwa mahaifiyar Tata sunna zaune a falon gidansu ita da abokin mahaifinta da mahaifin nata sunna maganar abinda yake faruwar nan, su duka burinsu su gane ya ji abinda banzar jarababiyar tsohuwar nan ta fada ne ko bai gane komai ba?, hakan ya sa wayar ke ta ringin bata gani ba kasancewar a silent take
matarsa uwar gida ce ta shigo dauke da jus da kayan kari ta ajiye, kanta kasa ta gaishe da su ta juya ta fice, a zuciyarta tana adu'ar Allah ya sa su ci abincin kamar yadda akace a saka adu'ar nan WARAFA'ANA'U MAKANAN ALIYA da aka rubuta dubu tara da casa'in da tara, akace idan da hali duk wanda ake tunanin da saka hannunsa a lamarin ya sha, to kuwa in sha Allah za'a fara gannin haske a maganar asiri, domin adu'ar nan waraka ce sosai bale a harkar samu, shi yasa da sakon ya zo yau daga fada ita kuma ta maida hankali ta yi girkin nan da jus ta kawo tana ta adu'ar Allah ya sa a dace
Hankali kwonce Hajiar AMNAH ta mike ta zubawa kanta abincin ta koma da abinta ta zauna, shima mahaifinta da kansa ya zuba nasa ya zauna hakama abokinsa da ya bararaje tamkar gidansa ya zuba ya fara cika jus din ya koma ya zauna ya shiga shan jus din sannan ya dora girkin
kusan kowane ya sha jus din nan, sai dai wani ikon Allah sun a sha ciwon kai ya saukar masu gaba dayansu
gannin da gaske ciwon kan yake ya sa mahaifin Amnah mikewa, dama jikinsa du wani iri yau din, tun dazu da Hajia ta fara fadan nan jikinsa ya yi wani irin sanyi, ya mike ya nufi dakinsa yana fadin"
😍😍😍 *MAGANIN KARA KIBA 3IN1*
*Ina meneman kiba ido rufe Kuma tanason maganine ingantacce Wanda baida illah kokadan to tazo gadama tasamu yar uwa indai kibace da gyaran nono dakara hips toga Mganinmu nan 3in1 cikin kwana 7 kacal👌🏻 zakiga yadda Zaki fara murmurewa insha Allah mungwada mungani munbayar angwada munsayar angode insha Allah kawata Zaki godemin da 3500 dinki kinhuta da gorin rashin kiba munan cikin Gombe Kuma munatura kaya ko ina kedai tuntumebi ta Whatsapp ko kikirani Kai tsaye ta 08030861857 sai kunzo🥰*
*MAGANIN HIPS*
*Wannan Maganin anyisane tamasu neman hips sunsha wannan sunsha wannan to gatamunan insha Allah guarantee nakebaki hajiya inada yakini akanta matsala indai tarashin hips ne to anwuce gun 3500 kacal kinhuta kijuya kiwarwasa kisaka kayan gayu kijuyawa Oga yayikallo kawata har yanga saikinmasa ninafadamiki wannan nemeni kisamu naki 08030861857*
*MAGANIN NONO*
*Itama akwaita me inganci kamarta 3in1 data hips wasu suna korafi nifa nono kawai nakeso yaciko yayi bulbul gwanin sha'awa yadda Oga zaiyaba nasa breast cup suzauna das Amman abun yacitura Nasha Nasha magungunan Amman haryau ba chanji to ganamu Nan yakine ne Dani akansa ba Dan kadanba alhamdullahi duk Wanda yasaya saidai godiyace tsakaninmu kema zokigwada Kuma kigodemin location Gombe 08030861857* 😍😍
Mahaifin Amnah ya kusa shiga dakinsa yana rike kofar dakin ya ce" Idan ka tashi tafia, ka fadawa Ilu mai shagunna ya saki shagunnan nan Please"
Daga haka ya shige dakinsa yana jin kansa sai sarawa yake yi
Furucin ilu mai shago ya saka abokinsa binsa da kallo sannan ya kalli Hajia da ita dinma ta kalle shi da sauri,
Dukda yannayin da take ji a jikinta bai hannata fadin" Ilu mai shago kuma?"
Shima abokin nasa yana kallonta ya ce" Lafiyarsa kalau kuwa? a shekara goma ma ya yi maganar dukiyarsa? idan akace da su Ilu su tashi ace masu a kan wani dalili bayan sunna biyan kudi a kan lokaci?, ki binciki mijin ki fa, wani iri nake ganninsa"
Dan shiru ta yi tana kallonsa, sai kuma ta mike ta nufi ciki wajen Elhaji a ranta tana tuna maganar wanda ya bata rantsatsen aikin nan, bata tunanin kuwa gawa na dawowa duniya bale har ta ciro abinda yake bakinta a dinke wanda aka dinta mata saboda aikinsa, kawai tana kyautata zaton dawowa ne abin ya dan masa sama sama, bayanshi ba dai ace wai ya dawo hayacinsa ba
Tana shiga ta same shi yana ta barci, sai zufa yake yi, dan haka ta ficewarta ta barshi tana dan fitar da tsakin zai bata mata lokaci a kan shirmensa
____________________________________
Taj ne ya zo inda yake tsaye tun dazu ya kurawa habu dan daudu ido, wanda tunda ya tsaya din nan shi kuwa ya duka hannayensa a hade yana duban kasa sai rizgar kuka yake yi wanda shi da kansa bai san ko na meye ba
Da girmamawa Taj ya ce" An saka sakon a hannun uwar gidan nasa, kuma an tabatar da ta tabatar da sun sha"
Ya jima kafin ya iya budar bakinsa yana duban Taj ya ce" Thank you, Please kar a daina har sai Allah ya tabatar mana da maganin da muke nema , sannan a sake kaima babar abinci"
Taj ya amsa yana risinawa
har ya juya YUSUF ya yi kiransa
dawowa ya yi ya sake dukawa
A hankali ya ce" Taj, sirina ya zama siri a gareka"
Taj ya karra sada kai a hankali shima ya ce" Mudin raina MALEEK"
Daga haka ya salame shi, ya ciro ky din wajen da Habu yake ya bude ya shiga ya rufe daga ciki ya nemi waje ya zauna yana kallon Habu
Ajiyar zuciya ya sauke, gaba daya karfin jikinsa ya bar jikin nasa ne tunda tunanin nan ya shiga zuciyarsa
A tausashe yana kallonsa ya ce" Zo nan ka zauna"
Habu ya kalli inda ya nuna masa,, ya karra sada kai a raunane ya ce" Ranka ya dade, dan girman Allah ka gafarta min, Ni ban san laifina ba sai ganina na yi a nan, ka yi hakuri ranka ya dade"
YUSUF ya sake dubansa a tausashen ya ce" To Ni na zo ne?"
Da sauri ya girgiza kansa ya mike ya je ya duka kusan kaffafuwan YUSUF kansa a kasa
Yusuf ya sauke ajiyar zuciya yana dubansa ya ce" Ka ga, ka daina sada kan nan, bashi da wani anfani, dan ban haliceka ba, wanda ya haliceka na jiranka, ruwan ka ka shiryu ko ka je masa a haka, abinda nake so da kai tambaya gareni , na san kai aminin matata da mahaifiyarta ne, tunda na ganka da idona ranar da muka gaisa a falona"
A haukace Habu ya dago yana dora hannayensa saman kansa, jikinsa na karra daukan rawa
YUSUF ya dan sauke ajiyar zuciya shima yana kallon nasa ya ce" Ka daina abin nan mana, kai fa namiji ne......"
Sai kuma ya dan yi murmushi a saman lebensa ya ce" Au ashe ba haka ba, ka ga, ina so ka fada min sirrin asirin da ya saka Elhaji zama kurma kuma makaho a kan abinda ke tafe a gidansa"
Wannan karron kam, ya san tasa ta kare,dan kukan na dazu ba ihu na yanzun harda ihu yana sake dora hannayensa saman kansa ya ce" Innalilahi Wa inna ilaihi raj'une na shiga uku, Ranka ya dade ka ga daga Allah ba wani? Ni nan dan aike ne kuma yaro a wajen Hajia, walahi du abinda za'a aikata Ni dan rakiya ne dan na samu dan abincin ci a bakina bayan wannan babu wani abin, dan Allah ka min rai ka yafe min shiga gidanka da na yi da kuma zamowa tare da matarka, idan na fita daga nan ko sunnanta ba zan kuma kamawa ba"