Sashe 43
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
ISHAK ya jima a tsayen nan kafin ya kai zaune saman kujerar yana dan shafa gashin kansa irin na samari da suke tarawar nan, duda shekarunsa sun wuce misalin na saurayi normal bai daina tara gashi ba yana askin yan duniya
Wayar dake aljihunsa ce ke ta alamun msg na shigowa, msg din kuwa har da gagautawa
Janyo wayar ya yi ya duba msg a jejere, gaba daya kuma abu daya msg din yake dauka shine " Na kira ka? "
Idannuwansa ya rintse yana jin amsar dake yawo a zuciyarsa wace ya jima da jin haka tun daga lokacin da ya jima tare da shi yake jin haka a ransa.....da kyar ya iya maida amsa da "ina tare da bos!"
"Me kuke yi? Ina fatar da zaka zo ka zo masa da abinda ya fi so? " aka maido masa da amsa a abinda bai fi yan sekwani ba
Ajiyar zuciya ya ajiye yana jin zafi a zuciyarsa sosai
Uhum, dama ace mai wannan farauta ya gane cewar har yanzu ramin da suke ginawa bawan Allahn nan bai samu zurmawa ba ya ba kansa lafiya? Ama lalle su din *AZAL* ne a duniyarsa, dan ko ba komai sun samu galaba daya a cikin dumbin mugun nufinsu a kansa, a yanzu bai san shi me zai kirayi kansa ba a cikin tafiyar nan, sai dai ya sani ya jima da baro layin mutanen nan daga son tura AMININSA a ramin mugunta, har a ransa yake jin baya ra'ayin wannan tafiyar, kuma burinsa Allah ya bashi damar da zai daina
A takaice ya bada amsa da "Eh" , sai ya kashe wayar gaba daya ya turata cikin aljihun wandonsa ya ci gaba da zaman jira yana jin tsoron kar dai wani abin ya same shi, karshema dan ya dauke kewa da zulumi sai ya dauki wayarsa ya bugawa NAFISA da ta tafi kauye wajen Kakaninta suka shiga fira sama sama
Lalle dajin mai sunnan Daji ne, dan tunda suka shigo shi basu hadu da mutun daya mai rai ba, sai wasu irin shuke shuken da suka ki bada hankalinsu a kai har suka kai wajen da zasu ajiye ababen hawansu da fatan Allah ya sa idan sun dawo su tardo ababen hawan
Kasa kasa sosai Taj ya ce" Oga , bani da tabbacin samun su a nan fa, ina kyautata zaton sunna nan din ne duba da yannayin da muke ciki na zafi, dan jejin da suke zama uku ne, yanzun zafi ne sukan zo nan cikin dare tare da babys din su"
Gadanga ne ya amshe da fadin" kwarai bosss, ama ina kyautata zaton samun cika a nan wajajen dan ya kwana biyu bai shiga birni ba, na tabata yana neman kudi ne, nan din kuwa makwoncin shege ne, shi yasa nace mu je a kasa dan na san hanyar bi wace ba za'a zagayemu bamu shirya ba!"
Murmushi YUSUF ya yi ya basu dama suka shiga tafia da dan gudu gudu da hannanenyu suke magana tunda suka shigo wajen da basa so a gane sun tunkaro taron da suke hangen wuta irin ta karraruwa na tashi da kidan kalangu ga hayaki na tashi dan tun daga nesa in dai hancinka bai saba jin kaurin hayaki ba tsaf zaka kasa tunkarar wajen
Tun daga wannan warin hayakin YUSUF ya rayawa kansa ba taron komai bane sai na yan jagaliyan yara masu shaye shaye, dan kuwa ya tabata in har taron nan na wani jijigegen dan ta'adda ne da ba zai yi wannan shagalar ba ace har a zo inda yake bai ankara ba yana shirme?, ai manyan yan fashi da makami sun jima da daina kwalewa cikin dare a labe a daji, sukan kwale a cikin iyalansu a lokacin da suka yi niya ta yadda ba za'a ritsasu ba, sai ya ji dama ya ji maganar gadanga da yace masa ya bari su je su gane masa ama ya kiya , koda yake shi dinma yana so ya dan ware hannayensa ne
Alamun da Taj ya yi kan zai fara zagayawa ta wajen da yake kyautata zaton uban yan iskan na nan ya saka su su kuwa bi ta gaba
Da sanda Taj ya karasa ta bayan wanda ke zaune saman kujera gabansa zagaye da kayan makuwa da yan mata cikin shiga ta kannanun kaya sunna ta shegantaka a tsakaninsu ya samu ya dago ya damki wuyansa ya dago shi hadi da mikar da shi tsaye
Lokaci daya yan matan suka saka ihu, hakan ya sa samarin dake tare kowa neman wawurar mabuginsa dan basa harbi domin karar bindiga na iya ankarar da mutane wajen zaman nan nasu wanda suke kauna sosai dan tarin ni'imar wajen na shuke shuke da kuma tsoron shigarsa da ake yi dan ana cewa jeji ne mai dauke da aljannu da kuma macizai, dan ko yan kauyen dake makotaka da wajen sunna tsoron shigowarsa shi yasa du suka saye yan farautar kauyen suka daina farauta a jejin sai wani jeji daban
Har ga Allah YUSUF sai da ya ji mema ya kawo shi nan to? Abin na yara kawai ya gani dan a tunanin sakarkarin Yaren nan zasu shigo wajen nan ba bindiga ne?
Wani tsagera irin na hannun damar ogan ne ya nufo shi a haukace da wuka sharbebiya yana ta wani dire dire irin kwararan nan ne, ya kyale shi sai da ya matse masa waje sosai ya karbe wukar tashi da wajen fadinta ya kasa masa mari da ita sannan ya cira shi ya makawa sauran dake kokarin yin ayari dan su rufa masu
Da gagawa ya ciro bindigarsa ya dagata sama da nufin harbawa
A rikice ogan nasu dake hannun Taj ya ringa ihun kowa ya tsaya kar ya yi harbi, basa son harbi, kar ya yi harbi basa son karan bindiga!
Da mamaki kadan YUSUF yake son ganewa, da gudu gudu Gadanga ya sanar masa ai basa son a gane wajen ne dan waje ne da suke da sirika a boye sosai da kuma wajen hutawarsu, harta mutane idan sun kama a nan suke boye su
Hakan da ya ji ya saka shi gane lagonsu a fili da kuma yarda cewar lalle kannanun yan iska ne dake iya zama manyan yan iska nan gaba, dan manyan ai basa tsayar da wajen zama guda daya saboda tsaro, dan zama a waje guda ai hatsari ne ga mai laifi
Bai ajiye bindigarsa ba dan kar yara su ritsa kato har ya karasa wajen ogan nasu dake ta tambayar su wanene su me suke so? Me suka masu?
A daken da yakan yiwa duk wani bayan Mah da Bah magana ya ce" Dan sakar masa wuya Taj"
Taj ya dan sassauta masa rikon, ama bai sake shi ba dan ko ba komai shine baban malamin su, Gadanga kuwa rike yake da tasa bindigar hankalinsa a kan kowa dan gudun kar a yi ba dadi
Kallon YUSUF yake yana magana a ransa yana ƙaryata tunaninsa, dan a ganninsa an ce fa Sarkin gidan mashaya ya zama sarki me zai kawo shi nan? Duba da yannayin sarautar garinsu ba karamar sarauta bace, ama kuwa da shi din ne da ya ji dadin ganninsa dan a duniya yana girmama mutumen nan, sun sha shiga basu da ko sisi ya dauki nauyin su harda guzurinsu fa, ai baba sunna jiran ranar da za'a basu damar su kai ziyara fada Allah za'a sha shagali dan sai sun yi masa yar karya karya ta musamman
"Akoy wani mutun dake hannunka, wanda ya fito daga masalaci ka kama shi da kudi a hannunsa, mai sunna Umar, ka turawa iyalansa suturarsa da komai, ka bani shi ka janye duk wata alaƙa tsakanin ka da shi da iyalinsa!" YUSUF ya fada a kausashe yana dubansa
Da yannayin son kawo raini ya ce" Ban gane ba, a kan aikina fa nake, ka san me ya hadani da shi,? Kudi nake binsa a gidan giya ya hadu da Ni ya ranci kudadena karshema yace zai shuna Ni in ban bashi lafiya ba, na jima ina dakonshi sai da aka kwana biyu na samu nasara na cafke shi, shine zaka ce na baka shi? "
Taj ya saka bayan bindigarsa ya maka masa a keyarsa da hargagi ya ce" Kai dan ubanka daidaita muryarka karamin shege, ubanka ne wannan in a wani fanni ka dauko takamarka, ka san waye Ni kuwa? ....." a haukace Taj ya ja hular fuskarsa fuskarsa ta bayyana a gaban shugaban yan ta'addan, lokaci daya YUSUF ya dafe goshi yana kallon Taj da irin yadda shugaban yan ta'addan ya rikice yana juye juye a rikice ya ce" Oga Taj innuwar Sarkin gida in an ganka an ga sarki YUSUF gagara gagarare, Allah ya sa ba rashin jina ya sa na yiwa ubana rashin da'a ba!"
Taj zai kuma yin magana YUSUF da ya rasa to su kuwa a ina suka san shi ya masa alamun kar ya saki su gane shi ne, sai kawai Taj ya ce" Sakon da muka zo amsa zaka bamu ka kuma saki wa'inda ke hannunka, ka san Allah in ka yi wasa tsaf zan yi maka jagaliyanci in kai karar ka gaban Oga bossss, dan ka fara kawo raini fa!"
Da gagawa ya ringa gyara rigarsa da ya sake shi gannin fadan ashe na cikin gida ne ya yiwa yaronsa ihu da karfi yace" Kai dan ubanka fitar da mutanen nan"
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
ISHAK ya jima a tsayen nan kafin ya kai zaune saman kujerar yana dan shafa gashin kansa irin na samari da suke tarawar nan, duda shekarunsa sun wuce misalin na saurayi normal bai daina tara gashi ba yana askin yan duniya
Wayar dake aljihunsa ce ke ta alamun msg na shigowa, msg din kuwa har da gagautawa
Janyo wayar ya yi ya duba msg a jejere, gaba daya kuma abu daya msg din yake dauka shine " Na kira ka? "
Idannuwansa ya rintse yana jin amsar dake yawo a zuciyarsa wace ya jima da jin haka tun daga lokacin da ya jima tare da shi yake jin haka a ransa.....da kyar ya iya maida amsa da "ina tare da bos!"
"Me kuke yi? Ina fatar da zaka zo ka zo masa da abinda ya fi so? " aka maido masa da amsa a abinda bai fi yan sekwani ba
Ajiyar zuciya ya ajiye yana jin zafi a zuciyarsa sosai
Uhum, dama ace mai wannan farauta ya gane cewar har yanzu ramin da suke ginawa bawan Allahn nan bai samu zurmawa ba ya ba kansa lafiya? Ama lalle su din *AZAL* ne a duniyarsa, dan ko ba komai sun samu galaba daya a cikin dumbin mugun nufinsu a kansa, a yanzu bai san shi me zai kirayi kansa ba a cikin tafiyar nan, sai dai ya sani ya jima da baro layin mutanen nan daga son tura AMININSA a ramin mugunta, har a ransa yake jin baya ra'ayin wannan tafiyar, kuma burinsa Allah ya bashi damar da zai daina
A takaice ya bada amsa da "Eh" , sai ya kashe wayar gaba daya ya turata cikin aljihun wandonsa ya ci gaba da zaman jira yana jin tsoron kar dai wani abin ya same shi, karshema dan ya dauke kewa da zulumi sai ya dauki wayarsa ya bugawa NAFISA da ta tafi kauye wajen Kakaninta suka shiga fira sama sama
Lalle dajin mai sunnan Daji ne, dan tunda suka shigo shi basu hadu da mutun daya mai rai ba, sai wasu irin shuke shuken da suka ki bada hankalinsu a kai har suka kai wajen da zasu ajiye ababen hawansu da fatan Allah ya sa idan sun dawo su tardo ababen hawan
Kasa kasa sosai Taj ya ce" Oga , bani da tabbacin samun su a nan fa, ina kyautata zaton sunna nan din ne duba da yannayin da muke ciki na zafi, dan jejin da suke zama uku ne, yanzun zafi ne sukan zo nan cikin dare tare da babys din su"
Gadanga ne ya amshe da fadin" kwarai bosss, ama ina kyautata zaton samun cika a nan wajajen dan ya kwana biyu bai shiga birni ba, na tabata yana neman kudi ne, nan din kuwa makwoncin shege ne, shi yasa nace mu je a kasa dan na san hanyar bi wace ba za'a zagayemu bamu shirya ba!"
Murmushi YUSUF ya yi ya basu dama suka shiga tafia da dan gudu gudu da hannanenyu suke magana tunda suka shigo wajen da basa so a gane sun tunkaro taron da suke hangen wuta irin ta karraruwa na tashi da kidan kalangu ga hayaki na tashi dan tun daga nesa in dai hancinka bai saba jin kaurin hayaki ba tsaf zaka kasa tunkarar wajen
Tun daga wannan warin hayakin YUSUF ya rayawa kansa ba taron komai bane sai na yan jagaliyan yara masu shaye shaye, dan kuwa ya tabata in har taron nan na wani jijigegen dan ta'adda ne da ba zai yi wannan shagalar ba ace har a zo inda yake bai ankara ba yana shirme?, ai manyan yan fashi da makami sun jima da daina kwalewa cikin dare a labe a daji, sukan kwale a cikin iyalansu a lokacin da suka yi niya ta yadda ba za'a ritsasu ba, sai ya ji dama ya ji maganar gadanga da yace masa ya bari su je su gane masa ama ya kiya , koda yake shi dinma yana so ya dan ware hannayensa ne
Alamun da Taj ya yi kan zai fara zagayawa ta wajen da yake kyautata zaton uban yan iskan na nan ya saka su su kuwa bi ta gaba
Da sanda Taj ya karasa ta bayan wanda ke zaune saman kujera gabansa zagaye da kayan makuwa da yan mata cikin shiga ta kannanun kaya sunna ta shegantaka a tsakaninsu ya samu ya dago ya damki wuyansa ya dago shi hadi da mikar da shi tsaye
Lokaci daya yan matan suka saka ihu, hakan ya sa samarin dake tare kowa neman wawurar mabuginsa dan basa harbi domin karar bindiga na iya ankarar da mutane wajen zaman nan nasu wanda suke kauna sosai dan tarin ni'imar wajen na shuke shuke da kuma tsoron shigarsa da ake yi dan ana cewa jeji ne mai dauke da aljannu da kuma macizai, dan ko yan kauyen dake makotaka da wajen sunna tsoron shigowarsa shi yasa du suka saye yan farautar kauyen suka daina farauta a jejin sai wani jeji daban
Har ga Allah YUSUF sai da ya ji mema ya kawo shi nan to? Abin na yara kawai ya gani dan a tunanin sakarkarin Yaren nan zasu shigo wajen nan ba bindiga ne?
Wani tsagera irin na hannun damar ogan ne ya nufo shi a haukace da wuka sharbebiya yana ta wani dire dire irin kwararan nan ne, ya kyale shi sai da ya matse masa waje sosai ya karbe wukar tashi da wajen fadinta ya kasa masa mari da ita sannan ya cira shi ya makawa sauran dake kokarin yin ayari dan su rufa masu
Da gagawa ya ciro bindigarsa ya dagata sama da nufin harbawa
A rikice ogan nasu dake hannun Taj ya ringa ihun kowa ya tsaya kar ya yi harbi, basa son harbi, kar ya yi harbi basa son karan bindiga!
Da mamaki kadan YUSUF yake son ganewa, da gudu gudu Gadanga ya sanar masa ai basa son a gane wajen ne dan waje ne da suke da sirika a boye sosai da kuma wajen hutawarsu, harta mutane idan sun kama a nan suke boye su
Hakan da ya ji ya saka shi gane lagonsu a fili da kuma yarda cewar lalle kannanun yan iska ne dake iya zama manyan yan iska nan gaba, dan manyan ai basa tsayar da wajen zama guda daya saboda tsaro, dan zama a waje guda ai hatsari ne ga mai laifi
Bai ajiye bindigarsa ba dan kar yara su ritsa kato har ya karasa wajen ogan nasu dake ta tambayar su wanene su me suke so? Me suka masu?
A daken da yakan yiwa duk wani bayan Mah da Bah magana ya ce" Dan sakar masa wuya Taj"
Taj ya dan sassauta masa rikon, ama bai sake shi ba dan ko ba komai shine baban malamin su, Gadanga kuwa rike yake da tasa bindigar hankalinsa a kan kowa dan gudun kar a yi ba dadi
Kallon YUSUF yake yana magana a ransa yana ƙaryata tunaninsa, dan a ganninsa an ce fa Sarkin gidan mashaya ya zama sarki me zai kawo shi nan? Duba da yannayin sarautar garinsu ba karamar sarauta bace, ama kuwa da shi din ne da ya ji dadin ganninsa dan a duniya yana girmama mutumen nan, sun sha shiga basu da ko sisi ya dauki nauyin su harda guzurinsu fa, ai baba sunna jiran ranar da za'a basu damar su kai ziyara fada Allah za'a sha shagali dan sai sun yi masa yar karya karya ta musamman
"Akoy wani mutun dake hannunka, wanda ya fito daga masalaci ka kama shi da kudi a hannunsa, mai sunna Umar, ka turawa iyalansa suturarsa da komai, ka bani shi ka janye duk wata alaƙa tsakanin ka da shi da iyalinsa!" YUSUF ya fada a kausashe yana dubansa
Da yannayin son kawo raini ya ce" Ban gane ba, a kan aikina fa nake, ka san me ya hadani da shi,? Kudi nake binsa a gidan giya ya hadu da Ni ya ranci kudadena karshema yace zai shuna Ni in ban bashi lafiya ba, na jima ina dakonshi sai da aka kwana biyu na samu nasara na cafke shi, shine zaka ce na baka shi? "
Taj ya saka bayan bindigarsa ya maka masa a keyarsa da hargagi ya ce" Kai dan ubanka daidaita muryarka karamin shege, ubanka ne wannan in a wani fanni ka dauko takamarka, ka san waye Ni kuwa? ....." a haukace Taj ya ja hular fuskarsa fuskarsa ta bayyana a gaban shugaban yan ta'addan, lokaci daya YUSUF ya dafe goshi yana kallon Taj da irin yadda shugaban yan ta'addan ya rikice yana juye juye a rikice ya ce" Oga Taj innuwar Sarkin gida in an ganka an ga sarki YUSUF gagara gagarare, Allah ya sa ba rashin jina ya sa na yiwa ubana rashin da'a ba!"
Taj zai kuma yin magana YUSUF da ya rasa to su kuwa a ina suka san shi ya masa alamun kar ya saki su gane shi ne, sai kawai Taj ya ce" Sakon da muka zo amsa zaka bamu ka kuma saki wa'inda ke hannunka, ka san Allah in ka yi wasa tsaf zan yi maka jagaliyanci in kai karar ka gaban Oga bossss, dan ka fara kawo raini fa!"
Da gagawa ya ringa gyara rigarsa da ya sake shi gannin fadan ashe na cikin gida ne ya yiwa yaronsa ihu da karfi yace" Kai dan ubanka fitar da mutanen nan"