Sashe 26
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da kyar mama ta iya ganar da ita dalilinta na ta bita, sai da ta nuna mata ta ji furucin maman Farisa sannan ta yi gumm ta kasa cewa komai, sai alfarmar da ta nema kan zata je wajen kanninta gobe? Mamah kuwa ta nuna mata zata kaita ne da kanta dan haka ta samu yin shiru ta koma kukan zuci da addu'a ga wayarta a kirjinta wajen da za'a kaita kawai take jiran gani dan ta samu ta yi kira, ba zata iya rintsawa ba in har bata san inda uncle dinta yake ba, kuma ta san idan ta fadawa mutumen ta zai taso ko me yake yi ya zo ya nema mata shi, kuma ko nawa zasu yanka masa zai biya ne dan ta samu nutsuwa da kwonciyar hankali......
A lokacin da YUSUF ke tuki har ya dauki hanyar gidan Mama kira ya shigo wayarsa na Mahaifinsa
Dan rage tafiyar ya yi dan a tunaninsa ko ya zo asibitin ne bai gansu ba? Dan ya sanar masa sun taho gidan Mama
Yana dauka ya saurara yana jin Muryar mahaifinsa yana fadin" Yusuf, ka ganni na zo fada , ina tare da commitiona aka yi kirana cewar sarki ba lafiya, Hajia ce ta yi kiran nawa wai ba dama, shine na zo ka ganmu nan ance ba za'a kai shi asibiti ba, ama ana tsaye kansa ga likitoci nan, Ni ina ta lafiyarsa ne Hajia tace wai na yi kiranka in me kake yi, in a ina kake ka je maboyarka ku zauna har Allah ya tashe shi"
Tsai ya yi yana sauraron maganar ,.
Maboya?
Shi walahi ya manta cewar akoy maboya da aka masa wace abin ya bashi dariya a lokacin da akace a dukkan lokacin da wani abu ya taso ya je cen
Waje ne wanda zuwansama hatsari ne a yanzu dan dare ya shigo
Gashi sun ce idan suka ambata masa ya saki hanya kar ya bi cikin gari
Ikon Allah me kennan?
A tausashe ya ce" Abu, me ya hadani da wata maboya dan Allah? Gamu fa zamu je gidan Mah ne "
Mahaifinsa dake tsaye shi da Hajia wace ke zaune tana kallonsa ta masa alamun ya tirsasa shi, dan haka ya ce"
Sako zuwa gare ku masoya kuma mabiya wannan littafi nawa mai taken AZAL
*In sha Allah da zarar na gama free page zamu koma posting a telegram ne, dan haka wa'inda suka saye shi su yi kokarin sauke telegram, telegram, zamuna yin posting dinmu a cen ne, na gode*
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*AZAL!*
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*SAJIDA NIJAR*
*PAID BOOK*
_Bismillahir rahamanir-rahim._
*15*
*wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader 😍😍😍😍😍*
*TALLAH, TALLAH, TALKAH*
_*TOH TO TO!*_
🗣_*YEKUWA JAMA’AR NIGER 🇳🇪 DA KEWAYE KU MARMATSO KUJI👂🏼NESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH🙌🏻*_
_Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA🇨🇳}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* 💃🏻 yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_
Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake
_Amarya_Uwar gida_
_Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari👂🏼_
_Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka👇🏼_
INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA👇🏼
🦠*INFECTION*, *🦠 RASHIN HAIHUWA*, *🦠RAGE TUMBI DA KIBA*,🦠 *CIWON HAKORI*, *🦠MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI*
*🦠 CUTAR CANCER*,*🦠 RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*🦠ULCER*,*🦠DIABÈTE*,🦠 *FIBROID*,*🦠ASMATIC**🦠SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU*
_KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE🥳 TAREDA *{GHT}*_
_SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI👍🏻_
💁🏽♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE🙌🏻*
💁🏽♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI…
_MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA👇🏼_
*ADRESSE 94536935 94.53.69.35*
*Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER*
KARKU BARI A BAKU LABARI🥳
Litattafan marubuciyar
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Bak'a ce
Bani da zabi
Daga tafia daukar soja
Neman na kaina
Kutkale
Mage
Bani da zabi
Idan ka raina inda kake
Umughuluk itifal
Duk nisan jifa
Wata kokowar
Ni zan ladabi
Dakika biyar
Da ciwo a zuciyata
Aure yakin mata
Alkalamin Kadarata
Dutse
Daga tafiya daukar soja
Makauniyace
ND now *AZAL*
Mahaifinsa dake tsaye shi da Hajia ta masa alamun ya tirsasa shi, dan haka da yannayin nada umarni ya ce" Ka san idan akace ka je da dalili, ka je din sai na bukaci ka fito ka fahimta?"
Dan jim ya yi kafin ya bashi amsa da to
Hanyar ya dauka cikin tuki mai gagawa da kula, yana tafe yana kiran wa'inda ke ba wajen tsaro ya sanar masu shine zai shigo layin har ya karasa layin gidan da aka yi a cikin jeji wanda zaka dauka wani waje ne daban aka ware a cikin gari aka dankara wannan fasali da tsari na tsaro a wajen
Yana shigowa wasu maza hudu suka saka motar a tsakiya yana tukin a hankali su kuwa sunna biye da motar da gudu da kaffafuwansu har wajen get din gidan wanda aka yi shi tamkar garun gidan, dan in dai ba Sannin wajen ka yi ba ba zaka taba gane ga get din nan ba, domin a saje yake sosai da gidan kuma tsayin kofar a hade take da wani abu da aka saka da cen kasa ya hade da kasa, babu yar hudar da zata shaida maka ga wajen da zaka bude ka shiga sai masu tsaronta da suka san cikinta da wajenta
Da gagawa wasun dake kofar suka bude kofar wadinnan na ja gabar tafiyar, sunna shiga wasu hudun ne suka sake raba motar biyu gaba biyu baya ya zamo hudu gaba hudu baya , shi dai yana tuki a hankali ne, mahaifiyarsa kuwa kana kallonta hankalinta a tashe yake, dan ta san me hakan yake nufi ganninsu a wannan waje a irin wannan lokacin
Sunna tsayawa sojan daya ya bude masa motar ya sauko , lokaci daya suka saka gwuiwarsu daya a kasa dayar a dan dage suka dora hannayensu na hagu da dayar suka cire hulunan da suka yiwa fuskarsu katanga da gane su waye su sannan suka shiga masa sannu da zuwa hadi da gabatar da kansu daya bayan daya da kiransa da sunna *SARKI*
abinda ya tsaya gani daya ne, gabatar da kan nasu da zasu yi, sunna gamawa ya bude bayan ya mikawa mahaifiyarsa hannu yana kallonta a nutse ya ce" Mah sauko"
Mah ta sake zuba masa ido, a saman lebenta ta ce" Me yake faruwa ne?"
Da idannuwansa ya mata alamun bai sani ba, dan haka a dole ta kamo Rauda wace take ta kale kalen kowa da mamakin toh, ikon Allah, wannan mutumen kuwa wai wanene shi?
Rauda na fitowa sai ta ji tsoro ya fara kamata, saboda tana fitowa sai ta ga mutanen dake duduken nan kamar ba mutane ba? Gashi jikinsu gaba daya shigar baki ne, ga bindigogi a jikin nasu kamar wa'inda zasu je yaki? Da sauri ta dauke kanta daga bin su da kallo tana bin mama da ta rike hannunta sunna biye da ɗan maman har suka karasa kofar inda zasu shiga ya saka cod dinsa suka shiga Mama ta kaita cikin wani daki wanda Rauda ta kasa zama saman katifar dakin dan har ga Allah tsoro take ji da tunanin arzikin mutanen
Da sauri Mama ta dawo inda yake ta zauna tana fadin" YUSUF me yake faruwa a cen fadar?"
YUSUF dake son ya dauki hankalinta ya fice ya ce" Mama ban sani ba, an ce dai mu zo nan, Ni yanzu yinwa nake ji mama sosai fa"
Mama ta sauke ajiyar zuciya ta mike tana fadin" Bari in je kicin din naku, akoy komai ko?"
Kai ya gyada mata yana sakar mata murmushi yana kallonta har ta shige ciki
Wayarsa ya ciro ya ajiye nan da duk wani abinda ke cikin aljihunsa sannan ya juya da sauri ya fice
Yana fitowa ya samu baban mai ba gidan tsaro ya mika masa hannu
Baya ya ja kadan yana kallonsa da girmamawa ya ce" Sarki ina zaka je?"
Fuska ya hade sosai ya ce" Ka aike Ni ne? Bani ky!"
A dole ya bashi ky din daya daga cikin baburansu sannan ya bi bayan shi da gudu, dan walahi ba zai barshi ya je cikin gari shi daya ba, zai bi shi ne har inda zai je ko su mutu tare ko su yi rai tare, shi ya yarda ana neman ran bawan Allahn nan lokaci zuwa lokaci dan tare aka harbe su da bulet , ama shi sai kasada, sam baya ji idan aka ce ya yi biyayya kuwa kamar an ce baude!
Hanya suka dauka ta cikin jeji sunna keketawa da gudun gaske, bayan ya bar masu wasiyyar kar su saki su yarda a shiga a tarda mahaifiyarsa, in sha Allah zai dawo , koda shi bai dawo ba mahaifinsa zai dawo ko kuma RISLAN, domin ukun nan su kadai suke da damar shiga gidan nan bayan shi
Mah na fitowa dauke da plate wanda ta soya masa kwai kafin girkinta ya kare tana fadin" Yusuf wai yanzu baka da hakurin yinwa k.........?
Idannuwanta suka sauka saman kujerar da ya tashi da wayarsa da sauran abubuwasa nan zube
Da karfi ta ce" YUSUF! YUSUF!" Lokaci daya tana zubar da abinda ke hannunta ta saki plate din na kwalba ya fadi kasa,
Kararsa da ihun muryarta ya saka Rauda fitowa da gudu tana zarro ido ta zuba mata ido tana kallonta
A lokacin Mah ta je tana ta duduba shi bata ganshi ba, hakan ya bata tabbacin lalle Yusuf ya fita sai kawai ta nemi fita a hayacinta tana ta faman son saka cod dinsa a wayarsa ama ta kasa
A lokacin da YUSUF ke tuki har ya dauki hanyar gidan Mama kira ya shigo wayarsa na Mahaifinsa
Dan rage tafiyar ya yi dan a tunaninsa ko ya zo asibitin ne bai gansu ba? Dan ya sanar masa sun taho gidan Mama
Yana dauka ya saurara yana jin Muryar mahaifinsa yana fadin" Yusuf, ka ganni na zo fada , ina tare da commitiona aka yi kirana cewar sarki ba lafiya, Hajia ce ta yi kiran nawa wai ba dama, shine na zo ka ganmu nan ance ba za'a kai shi asibiti ba, ama ana tsaye kansa ga likitoci nan, Ni ina ta lafiyarsa ne Hajia tace wai na yi kiranka in me kake yi, in a ina kake ka je maboyarka ku zauna har Allah ya tashe shi"
Tsai ya yi yana sauraron maganar ,.
Maboya?
Shi walahi ya manta cewar akoy maboya da aka masa wace abin ya bashi dariya a lokacin da akace a dukkan lokacin da wani abu ya taso ya je cen
Waje ne wanda zuwansama hatsari ne a yanzu dan dare ya shigo
Gashi sun ce idan suka ambata masa ya saki hanya kar ya bi cikin gari
Ikon Allah me kennan?
A tausashe ya ce" Abu, me ya hadani da wata maboya dan Allah? Gamu fa zamu je gidan Mah ne "
Mahaifinsa dake tsaye shi da Hajia wace ke zaune tana kallonsa ta masa alamun ya tirsasa shi, dan haka ya ce"
Sako zuwa gare ku masoya kuma mabiya wannan littafi nawa mai taken AZAL
*In sha Allah da zarar na gama free page zamu koma posting a telegram ne, dan haka wa'inda suka saye shi su yi kokarin sauke telegram, telegram, zamuna yin posting dinmu a cen ne, na gode*
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*AZAL!*
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*SAJIDA NIJAR*
*PAID BOOK*
_Bismillahir rahamanir-rahim._
*15*
*wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader 😍😍😍😍😍*
*TALLAH, TALLAH, TALKAH*
_*TOH TO TO!*_
🗣_*YEKUWA JAMA’AR NIGER 🇳🇪 DA KEWAYE KU MARMATSO KUJI👂🏼NESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH🙌🏻*_
_Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA🇨🇳}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* 💃🏻 yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_
Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake
_Amarya_Uwar gida_
_Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari👂🏼_
_Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka👇🏼_
INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA👇🏼
🦠*INFECTION*, *🦠 RASHIN HAIHUWA*, *🦠RAGE TUMBI DA KIBA*,🦠 *CIWON HAKORI*, *🦠MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI*
*🦠 CUTAR CANCER*,*🦠 RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*🦠ULCER*,*🦠DIABÈTE*,🦠 *FIBROID*,*🦠ASMATIC**🦠SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU*
_KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE🥳 TAREDA *{GHT}*_
_SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI👍🏻_
💁🏽♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE🙌🏻*
💁🏽♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI…
_MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA👇🏼_
*ADRESSE 94536935 94.53.69.35*
*Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER*
KARKU BARI A BAKU LABARI🥳
Litattafan marubuciyar
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Bak'a ce
Bani da zabi
Daga tafia daukar soja
Neman na kaina
Kutkale
Mage
Bani da zabi
Idan ka raina inda kake
Umughuluk itifal
Duk nisan jifa
Wata kokowar
Ni zan ladabi
Dakika biyar
Da ciwo a zuciyata
Aure yakin mata
Alkalamin Kadarata
Dutse
Daga tafiya daukar soja
Makauniyace
ND now *AZAL*
Mahaifinsa dake tsaye shi da Hajia ta masa alamun ya tirsasa shi, dan haka da yannayin nada umarni ya ce" Ka san idan akace ka je da dalili, ka je din sai na bukaci ka fito ka fahimta?"
Dan jim ya yi kafin ya bashi amsa da to
Hanyar ya dauka cikin tuki mai gagawa da kula, yana tafe yana kiran wa'inda ke ba wajen tsaro ya sanar masu shine zai shigo layin har ya karasa layin gidan da aka yi a cikin jeji wanda zaka dauka wani waje ne daban aka ware a cikin gari aka dankara wannan fasali da tsari na tsaro a wajen
Yana shigowa wasu maza hudu suka saka motar a tsakiya yana tukin a hankali su kuwa sunna biye da motar da gudu da kaffafuwansu har wajen get din gidan wanda aka yi shi tamkar garun gidan, dan in dai ba Sannin wajen ka yi ba ba zaka taba gane ga get din nan ba, domin a saje yake sosai da gidan kuma tsayin kofar a hade take da wani abu da aka saka da cen kasa ya hade da kasa, babu yar hudar da zata shaida maka ga wajen da zaka bude ka shiga sai masu tsaronta da suka san cikinta da wajenta
Da gagawa wasun dake kofar suka bude kofar wadinnan na ja gabar tafiyar, sunna shiga wasu hudun ne suka sake raba motar biyu gaba biyu baya ya zamo hudu gaba hudu baya , shi dai yana tuki a hankali ne, mahaifiyarsa kuwa kana kallonta hankalinta a tashe yake, dan ta san me hakan yake nufi ganninsu a wannan waje a irin wannan lokacin
Sunna tsayawa sojan daya ya bude masa motar ya sauko , lokaci daya suka saka gwuiwarsu daya a kasa dayar a dan dage suka dora hannayensu na hagu da dayar suka cire hulunan da suka yiwa fuskarsu katanga da gane su waye su sannan suka shiga masa sannu da zuwa hadi da gabatar da kansu daya bayan daya da kiransa da sunna *SARKI*
abinda ya tsaya gani daya ne, gabatar da kan nasu da zasu yi, sunna gamawa ya bude bayan ya mikawa mahaifiyarsa hannu yana kallonta a nutse ya ce" Mah sauko"
Mah ta sake zuba masa ido, a saman lebenta ta ce" Me yake faruwa ne?"
Da idannuwansa ya mata alamun bai sani ba, dan haka a dole ta kamo Rauda wace take ta kale kalen kowa da mamakin toh, ikon Allah, wannan mutumen kuwa wai wanene shi?
Rauda na fitowa sai ta ji tsoro ya fara kamata, saboda tana fitowa sai ta ga mutanen dake duduken nan kamar ba mutane ba? Gashi jikinsu gaba daya shigar baki ne, ga bindigogi a jikin nasu kamar wa'inda zasu je yaki? Da sauri ta dauke kanta daga bin su da kallo tana bin mama da ta rike hannunta sunna biye da ɗan maman har suka karasa kofar inda zasu shiga ya saka cod dinsa suka shiga Mama ta kaita cikin wani daki wanda Rauda ta kasa zama saman katifar dakin dan har ga Allah tsoro take ji da tunanin arzikin mutanen
Da sauri Mama ta dawo inda yake ta zauna tana fadin" YUSUF me yake faruwa a cen fadar?"
YUSUF dake son ya dauki hankalinta ya fice ya ce" Mama ban sani ba, an ce dai mu zo nan, Ni yanzu yinwa nake ji mama sosai fa"
Mama ta sauke ajiyar zuciya ta mike tana fadin" Bari in je kicin din naku, akoy komai ko?"
Kai ya gyada mata yana sakar mata murmushi yana kallonta har ta shige ciki
Wayarsa ya ciro ya ajiye nan da duk wani abinda ke cikin aljihunsa sannan ya juya da sauri ya fice
Yana fitowa ya samu baban mai ba gidan tsaro ya mika masa hannu
Baya ya ja kadan yana kallonsa da girmamawa ya ce" Sarki ina zaka je?"
Fuska ya hade sosai ya ce" Ka aike Ni ne? Bani ky!"
A dole ya bashi ky din daya daga cikin baburansu sannan ya bi bayan shi da gudu, dan walahi ba zai barshi ya je cikin gari shi daya ba, zai bi shi ne har inda zai je ko su mutu tare ko su yi rai tare, shi ya yarda ana neman ran bawan Allahn nan lokaci zuwa lokaci dan tare aka harbe su da bulet , ama shi sai kasada, sam baya ji idan aka ce ya yi biyayya kuwa kamar an ce baude!
Hanya suka dauka ta cikin jeji sunna keketawa da gudun gaske, bayan ya bar masu wasiyyar kar su saki su yarda a shiga a tarda mahaifiyarsa, in sha Allah zai dawo , koda shi bai dawo ba mahaifinsa zai dawo ko kuma RISLAN, domin ukun nan su kadai suke da damar shiga gidan nan bayan shi
Mah na fitowa dauke da plate wanda ta soya masa kwai kafin girkinta ya kare tana fadin" Yusuf wai yanzu baka da hakurin yinwa k.........?
Idannuwanta suka sauka saman kujerar da ya tashi da wayarsa da sauran abubuwasa nan zube
Da karfi ta ce" YUSUF! YUSUF!" Lokaci daya tana zubar da abinda ke hannunta ta saki plate din na kwalba ya fadi kasa,
Kararsa da ihun muryarta ya saka Rauda fitowa da gudu tana zarro ido ta zuba mata ido tana kallonta
A lokacin Mah ta je tana ta duduba shi bata ganshi ba, hakan ya bata tabbacin lalle Yusuf ya fita sai kawai ta nemi fita a hayacinta tana ta faman son saka cod dinsa a wayarsa ama ta kasa