Sashe 44
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sannan ya maido dubansa kan Taj ya ce" Taj, kai ka san bana kisa , ban taba kisa ba a harkar neman nan, ka san manyan basa bamu aiki, shine muke dan samowa ta wannan hanyar ama dan Allah tsakaninmu ne ka san fa yanzu oga ba zai iya saurara mana ba duba da ya zama uban kowa ko?"
Shi dai YUSUF magana ya ki yi, dan tsaf ya san a yanzu in ya yi magana yana iya gane shi, sai kawai yake biye da su kamar ba shi ba har aka fitar da mutane su uku cif, gaba dayansu maza ne, daya ne alamun a jigace yake dan ko tafia kasawa ya yi jikinsa du a kumbure babu wajen da ba rauni a jikinsa, rigar jikinsa wata jalabiya ce mai dati da wani irin wando wanda du a cicire kana gani ka san ba suturarsa bace a jikinsa
Da kyar ya iya matse muryarsa yana kallonsu ya ce" Ina Umar din?"
Da hannu ya nuna shi Yana sake tsare Yusuf da kallo dan gaba daya wannan din ya kasa gane ko waye kuma sai yake tunanin ko dai ko dai?
"Ka maida kowane gidansu, ka bamu shi din,........ka maida kowane nace gidan su, kuma ka bamu shi din, in dai da gaske kake rashin sana'a ta saka ka wannan aikin ka zo fada mu zauna, idan wasa kake yi kuma na yi maka alkawarin zamowa abokin gabarka, yadda kake satar mutane sai na sace ka!" YUSUF ya fada a kausashe bayan ya dan bude hular fuskarsa sun yi ido cikin ido, dan takaicinsa ya ji ya kama shi
Da hannu ya masu alamun su tafi da Umar din sannan ya cire abinda yake bakin bindigarsa mai hanna bindigar yin kuka da karfi ya dagata sama ya yi harbi har sau biyar da ita , harbin da ya hargitsa mutanen wajen hatta Umar ya zube a summe dan shi ya zata yau kuma kashe shi za'a yi tunda sun yi ta kiran layin da suka kai wayar ba'a dagawa kuma sun samo numbar maman Salaha sun ce sun yi kira wata yarinya ta daga ta zazzage su, lalle zasu kashe shi a madadin kudin da bai taka kara ya karya ba, kudin giyar da ya sha ta fitar da shi a hayacinsa ba ta saka shi aikata aikin alkhairi ba, lalle ya karra tsinewa wannan rayuwa ya yi Allah wadai da ita, idan yana tuna halin da Rauda zata shiga sai ya ji kamar ya yi ta kuka da ihu, shi kam me zai ce ya zama a duniyar ta? Matsalar ta da damuwarta, bai tsinana mata komai ba sai tashin hankali a gidan duniya
Harbin bindigar nan ya rikita kowa har ya zamo bai ga wucewar su YUSUF ba domin a rikice duk wani dake wajen ya shiga wawurar kayansa dan guduwa domin sojan Nijar ba abin wasa bane idan ka yarda ko takalmin ka ka bari wani ya gane naka ne ka fito kuma ka bayana shikenan sai yadda Allah ya yi da kai, shi yasa du suka tsorata suka ringa guduwa ciki harda abokanan shashancin nasa, domin dama iya shegen bai gama bin jinnin jikinsu ba, ana yi ne dan an dandani shaye shaye wanda dama daga kadan din ake zama manya manyan,
A saman babur din daure yake da shi a jikinsa a summe suka nufi garinsa direct ya wuce ofishin yan sanda
Yana zuwa aka bude masa get aka zo da gagawa aka kama Umar dake summe aka yi cen bangaren asibitinsu da shi sannan ya wuce ciki wajen da baban su ke jiransa a tsaye
Yana shiga da mamaki sosai ya ce" Wai dan Allah da gaske kai ne?"
YUSUF ya yi murmushi yana cire hular fuskarsa ya bashi hannu suka gaisa da kula ya ce" Abokina ka ɗan daga kafa kadan kafin ku je jejin nan, saboda ina son basu dama kankannuwa , an san ko su waye idan abinda nake son yi bai samu ba zamu bi su daya bayan daya mu kame su"
"In sha Allah namiji, ama ka mana garage gaskiya, ka daina dan idan wani abin ya same ka yanzu ai muna cikin kwaramniya kaima"
Murmushi Yusuf ya yi ya masa alamun ya wuce, ya fito yana biye da shi har wajen babur din, ya bar Gadanga a wajen Umar suka wuce gidansa dan ya maida kayan nan ya koma masarauta
Kafin Yusuf ya koma masarauta ya cika dare sosai yana zuwa ya sake saka kayansa ya fito ya nufi bangaren su ya shige ya karasa dakinsa ya shige wanka, yana fitowa ya gabatar da nafilar da ya yiwa kansa alkawarin ciwo kawai zai hanna shi yi , ciwonma mai tsanani ya yi adu'o'insa sannan ya kwonta yana tunanin ta yiwu Mah na cen ta kasa barci dan yau ya hannata kwana wajen Bah tunda likitansa na nan,
Murmushi ya yi yana mamakin soyayar mutanen nan, wato mahaifiyarsa da mahaifinsa, yana masu addu'a da fatan alkhairi a rayuwa barci ya dauke shi
Washe gari tunda duku duku aka tafi da Bah, cikin yan rakiyarsa da Hajia da Mah da kuma Yusuf, kafin gari ya waye tarrrr sun dawo saboda asibitin ba wace ake barin majinyata bace, kuma ga likitansa nan da ya zo dominsa kawai yana tare da shi tsakaninsu da shi sai addu'a da fatan Allah ya tashe shi lafiya sai ziyara da zasu ringa kai masa da dare kadai na minti talatin har Allah ya tashi kafadunsa
A wannan ranar wajen karfe goma babu kowa dake gilmawa a falo sai Mah da Rauda da Salima dake kicin sunna taya Mah girki saboda Hajia da MALIK da wani mutun mai zane na falon zaune sunna zanen tsarin ginin da za'a maida masarautar , YUSUF din sanye da pyjamins masu ruwan kalar blue da suka jiza sosai, riga da wando masu santsin nan, kansa ko hula babu yana saman kujera ƙafarsa daya tankwashe dayar a kasa yana kallon yadda mai zannen nan ke nake basira yana ta zanen bangarensa wai
A daidai lokacin da Mah ta fito dauke da dan karamin plate dauke da bitar shayinsa da yan kofunna na kwalba, bayanta RAUDA ce rike da plate baba dauke da manyan kuloli, sai SALIMA itama dauke da manyan kulolin , a daidai lokacin ne Hajia ke dan rage girman idannuwanta tana kallon zannen ta ce" Malik, bangaren mata fa? Kwaya nawa za'a yi?"
Yana kallon Mah ya mike ya amshi abinda yake hannunsa a tausashe sosai ya furta" HUDU " ba wani damuwa ko wani abin da zai dan dakatar da shi ya juyo sai ya ga sun zuba masa ido da Mah din, da Hajiar harda Salima, ciki RAUDA ce kawai ko kallonsa bata yi ba ta ajiye kayan abincin nan ta mike ta nufi kicin ta gabansu bata cewa kowa komai ba har sai da ta shige ya dan lura da ya bita da kallo ya dauke dubansa a lokacin da ta dawo dauke da wasu kayan abincin kasa kasa ya ce" Jiya fa, an ga baban yarinyar nan!"
Da sauri RAUDA ta dago idannuwanta ta sauke su cikin nasa, shi dinma a lokacin ita din yake kallo, shi kuwa gashin idannuwanta yake son gane wai yaya ake yi kulun suke a jike? Kukan dai ne Allah ya sa ta kware a shi ko menene? , ita kuma fuskarta lokaci daya ta ringa bada wani annuri ta bude bakinta tana kallonsa, a gaban Hajia wace tun maganar mata hudu ya sakata yi mata kallon kurame dan son gane jikan nata yaya dai?, da Mah da ta girgiza kai da mamakinsa wai mata hudu ko a ina zai wani yi mata hudun?, sai Salima dake kallon zanen da mai zanen nan ta ce" Dan Allah fa? Uncle dina kake nufin ka gani?, wayo Allahna dan Allah da gaske kake?"
Kashhhhhhhhhhh☹️☹️☹️☹️☹️🤗🤗🤗🤗
Azl 25
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*
Bismillahi rahamanin rahim
Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
Idannuwansa da take kallo tsai ba gargada ko tsoro ya sakata gane irin kallon da ya yi mata mai tafe da dan kakausar zance wanda ya ankarar da ita a yanzu fa wannan din wanene, idan akace sarki kuwa ko mahaukaci ya san me ake nufi
A hankali ta shiga risinar da nata idannuwan a ranta tana ayana' Sai kace wace na yi sabo ji yadda kakarsa ke hararena dan Allah, ita kuma Salima ta wani wangale baki kamar mutum zai fada ciki!'
Shi dai YUSUF magana ya ki yi, dan tsaf ya san a yanzu in ya yi magana yana iya gane shi, sai kawai yake biye da su kamar ba shi ba har aka fitar da mutane su uku cif, gaba dayansu maza ne, daya ne alamun a jigace yake dan ko tafia kasawa ya yi jikinsa du a kumbure babu wajen da ba rauni a jikinsa, rigar jikinsa wata jalabiya ce mai dati da wani irin wando wanda du a cicire kana gani ka san ba suturarsa bace a jikinsa
Da kyar ya iya matse muryarsa yana kallonsu ya ce" Ina Umar din?"
Da hannu ya nuna shi Yana sake tsare Yusuf da kallo dan gaba daya wannan din ya kasa gane ko waye kuma sai yake tunanin ko dai ko dai?
"Ka maida kowane gidansu, ka bamu shi din,........ka maida kowane nace gidan su, kuma ka bamu shi din, in dai da gaske kake rashin sana'a ta saka ka wannan aikin ka zo fada mu zauna, idan wasa kake yi kuma na yi maka alkawarin zamowa abokin gabarka, yadda kake satar mutane sai na sace ka!" YUSUF ya fada a kausashe bayan ya dan bude hular fuskarsa sun yi ido cikin ido, dan takaicinsa ya ji ya kama shi
Da hannu ya masu alamun su tafi da Umar din sannan ya cire abinda yake bakin bindigarsa mai hanna bindigar yin kuka da karfi ya dagata sama ya yi harbi har sau biyar da ita , harbin da ya hargitsa mutanen wajen hatta Umar ya zube a summe dan shi ya zata yau kuma kashe shi za'a yi tunda sun yi ta kiran layin da suka kai wayar ba'a dagawa kuma sun samo numbar maman Salaha sun ce sun yi kira wata yarinya ta daga ta zazzage su, lalle zasu kashe shi a madadin kudin da bai taka kara ya karya ba, kudin giyar da ya sha ta fitar da shi a hayacinsa ba ta saka shi aikata aikin alkhairi ba, lalle ya karra tsinewa wannan rayuwa ya yi Allah wadai da ita, idan yana tuna halin da Rauda zata shiga sai ya ji kamar ya yi ta kuka da ihu, shi kam me zai ce ya zama a duniyar ta? Matsalar ta da damuwarta, bai tsinana mata komai ba sai tashin hankali a gidan duniya
Harbin bindigar nan ya rikita kowa har ya zamo bai ga wucewar su YUSUF ba domin a rikice duk wani dake wajen ya shiga wawurar kayansa dan guduwa domin sojan Nijar ba abin wasa bane idan ka yarda ko takalmin ka ka bari wani ya gane naka ne ka fito kuma ka bayana shikenan sai yadda Allah ya yi da kai, shi yasa du suka tsorata suka ringa guduwa ciki harda abokanan shashancin nasa, domin dama iya shegen bai gama bin jinnin jikinsu ba, ana yi ne dan an dandani shaye shaye wanda dama daga kadan din ake zama manya manyan,
A saman babur din daure yake da shi a jikinsa a summe suka nufi garinsa direct ya wuce ofishin yan sanda
Yana zuwa aka bude masa get aka zo da gagawa aka kama Umar dake summe aka yi cen bangaren asibitinsu da shi sannan ya wuce ciki wajen da baban su ke jiransa a tsaye
Yana shiga da mamaki sosai ya ce" Wai dan Allah da gaske kai ne?"
YUSUF ya yi murmushi yana cire hular fuskarsa ya bashi hannu suka gaisa da kula ya ce" Abokina ka ɗan daga kafa kadan kafin ku je jejin nan, saboda ina son basu dama kankannuwa , an san ko su waye idan abinda nake son yi bai samu ba zamu bi su daya bayan daya mu kame su"
"In sha Allah namiji, ama ka mana garage gaskiya, ka daina dan idan wani abin ya same ka yanzu ai muna cikin kwaramniya kaima"
Murmushi Yusuf ya yi ya masa alamun ya wuce, ya fito yana biye da shi har wajen babur din, ya bar Gadanga a wajen Umar suka wuce gidansa dan ya maida kayan nan ya koma masarauta
Kafin Yusuf ya koma masarauta ya cika dare sosai yana zuwa ya sake saka kayansa ya fito ya nufi bangaren su ya shige ya karasa dakinsa ya shige wanka, yana fitowa ya gabatar da nafilar da ya yiwa kansa alkawarin ciwo kawai zai hanna shi yi , ciwonma mai tsanani ya yi adu'o'insa sannan ya kwonta yana tunanin ta yiwu Mah na cen ta kasa barci dan yau ya hannata kwana wajen Bah tunda likitansa na nan,
Murmushi ya yi yana mamakin soyayar mutanen nan, wato mahaifiyarsa da mahaifinsa, yana masu addu'a da fatan alkhairi a rayuwa barci ya dauke shi
Washe gari tunda duku duku aka tafi da Bah, cikin yan rakiyarsa da Hajia da Mah da kuma Yusuf, kafin gari ya waye tarrrr sun dawo saboda asibitin ba wace ake barin majinyata bace, kuma ga likitansa nan da ya zo dominsa kawai yana tare da shi tsakaninsu da shi sai addu'a da fatan Allah ya tashe shi lafiya sai ziyara da zasu ringa kai masa da dare kadai na minti talatin har Allah ya tashi kafadunsa
A wannan ranar wajen karfe goma babu kowa dake gilmawa a falo sai Mah da Rauda da Salima dake kicin sunna taya Mah girki saboda Hajia da MALIK da wani mutun mai zane na falon zaune sunna zanen tsarin ginin da za'a maida masarautar , YUSUF din sanye da pyjamins masu ruwan kalar blue da suka jiza sosai, riga da wando masu santsin nan, kansa ko hula babu yana saman kujera ƙafarsa daya tankwashe dayar a kasa yana kallon yadda mai zannen nan ke nake basira yana ta zanen bangarensa wai
A daidai lokacin da Mah ta fito dauke da dan karamin plate dauke da bitar shayinsa da yan kofunna na kwalba, bayanta RAUDA ce rike da plate baba dauke da manyan kuloli, sai SALIMA itama dauke da manyan kulolin , a daidai lokacin ne Hajia ke dan rage girman idannuwanta tana kallon zannen ta ce" Malik, bangaren mata fa? Kwaya nawa za'a yi?"
Yana kallon Mah ya mike ya amshi abinda yake hannunsa a tausashe sosai ya furta" HUDU " ba wani damuwa ko wani abin da zai dan dakatar da shi ya juyo sai ya ga sun zuba masa ido da Mah din, da Hajiar harda Salima, ciki RAUDA ce kawai ko kallonsa bata yi ba ta ajiye kayan abincin nan ta mike ta nufi kicin ta gabansu bata cewa kowa komai ba har sai da ta shige ya dan lura da ya bita da kallo ya dauke dubansa a lokacin da ta dawo dauke da wasu kayan abincin kasa kasa ya ce" Jiya fa, an ga baban yarinyar nan!"
Da sauri RAUDA ta dago idannuwanta ta sauke su cikin nasa, shi dinma a lokacin ita din yake kallo, shi kuwa gashin idannuwanta yake son gane wai yaya ake yi kulun suke a jike? Kukan dai ne Allah ya sa ta kware a shi ko menene? , ita kuma fuskarta lokaci daya ta ringa bada wani annuri ta bude bakinta tana kallonsa, a gaban Hajia wace tun maganar mata hudu ya sakata yi mata kallon kurame dan son gane jikan nata yaya dai?, da Mah da ta girgiza kai da mamakinsa wai mata hudu ko a ina zai wani yi mata hudun?, sai Salima dake kallon zanen da mai zanen nan ta ce" Dan Allah fa? Uncle dina kake nufin ka gani?, wayo Allahna dan Allah da gaske kake?"
Kashhhhhhhhhhh☹️☹️☹️☹️☹️🤗🤗🤗🤗
Azl 25
*Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina*
Bismillahi rahamanin rahim
Metaforce online business ne na crypto
Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai
*METAFORCE*
Yana da level 1_12
Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12
YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE
💃🏼 Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching🏃🏻♀️🕺😁 .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI.....
*Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2*
💃🏼 Ga Kuma garabasa na spillover
Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu 💃🏼💃🏼musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique)
Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan💃🏼 (magnifique)
Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account 💃🏼💃🏼💃🏼 (da wa kika ja Madame?)
Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba😍😍😍 sai kun zo
Idannuwansa da take kallo tsai ba gargada ko tsoro ya sakata gane irin kallon da ya yi mata mai tafe da dan kakausar zance wanda ya ankarar da ita a yanzu fa wannan din wanene, idan akace sarki kuwa ko mahaukaci ya san me ake nufi
A hankali ta shiga risinar da nata idannuwan a ranta tana ayana' Sai kace wace na yi sabo ji yadda kakarsa ke hararena dan Allah, ita kuma Salima ta wani wangale baki kamar mutum zai fada ciki!'