Sashe 22
Azal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajia Rufaidah ta sake sauke ajiyar zuciya ta fara magana tana fadin" Hajia umu kin ji mijinki ko? , in ba Aban yaran nan da neman rigima ba ina hadin gabas da yama? Shi dai idan a duniya abu ya shafi matar cen bamu da damar motsa wa ko da wasa, domin kuwa cibi na iya zamto mana ƙari, kai Allah ka bamu mai son mu a aljanah"
Hajia umu mai dakin tsakiya da ta fi shaka ta ce" Ko Honorable baya sauraron wa'azi a kan adalci tsakanin mataye?, sam ba ruwansa da wannan kalma sai sama sama yake wartarta idan hali ya kama, yaya za'a ce ka dube mu ka ce mana ko dan hidimar da danta ke yi da mu ma kyautata mata? Hidima ai taka ya dauka kai ubansa bai zama wajibi mu gode ba sai idan mun yi niya, kuma shi dai Honorable gaba daya bai cika kiyaye namu fushin ba mu, ai ba dole bane sai mun kula ta, idan mun yi niya ne zamu yi zumunci da ita, Ni kuwa na rantse ko mutuwa na yi kar ta zo saman gawata haka nima ko mutuwa ta yi ba zan je ba, ai wankake baya haduwa da mai dati, Honorable kuwa sai dai ya yi hakuri shi kadai ke gannin darajar rariyar da ya siya , kuma lokaci dai, zai ha ranar da zata yi masa zuba!"
Hajia Rufaidah ta yi murmushin takaici tana dauke kanta tana sake tunawa wai sunna nan ya yi jinyarta? Hahahaha namiji kennan sai kace wani wanda da ace sun nuna zasu yi jinyar Tata zai amince ya barsu daga su sai ita ne?, Honorable kennan ......
...Wannan kennan.
😍😍😍😍
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*AZAL!*
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*SAJIDA NIJAR*
*PAID BOOK*
_Bismillahir rahamanir-rahim._
*13*
*wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader 😍😍😍😍😍*
*TALLAH, TALLAH, TALKAH*
_*TOH TO TO!*_
🗣_*YEKUWA JAMA’AR NIGER 🇳🇪 DA KEWAYE KU MARMATSO KUJI👂🏼NESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH🙌🏻*_
_Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA🇨🇳}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* 💃🏻 yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_
Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake
_Amarya_Uwar gida_
_Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari👂🏼_
_Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka👇🏼_
INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA👇🏼
🦠*INFECTION*, *🦠 RASHIN HAIHUWA*, *🦠RAGE TUMBI DA KIBA*,🦠 *CIWON HAKORI*, *🦠MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI*
*🦠 CUTAR CANCER*,*🦠 RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*🦠ULCER*,*🦠DIABÈTE*,🦠 *FIBROID*,*🦠ASMATIC**🦠SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU*
_KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE🥳 TAREDA *{GHT}*_
_SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI👍🏻_
💁🏽♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE🙌🏻*
💁🏽♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI…
_MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA👇🏼_
*ADRESSE 94536935 94.53.69.35*
*Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER*
KARKU BARI A BAKU LABARI🥳
Litattafan marubuciyar
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Bak'a ce
Bani da zabi
Daga tafia daukar soja
Neman na kaina
Kutkale
Mage
Bani da zabi
Idan ka raina inda kake
Umughuluk itifal
Duk nisan jifa
Wata kokowar
Ni zan ladabi
Dakika biyar
Da ciwo a zuciyata
Aure yakin mata
Alkalamin Kadarata
Dutse
Daga tafiya daukar soja
Makauniyace
ND now *AZAL*
Yana fitowa shigewa ya yi cen ciki wajen Sarki dan a dole yana so ya sanarwa wani wannan abin dan ya huce
Har ga Allah ya ji haushin irin yadda matansa basu je ba basu aika yayansa su je ba
Ya san ba wani zuwa da zowa tsakaninsu, ba wani gaba na hargagi suke yi tsakaninsu ba, ama basa yiwa junna maganar fatar baki tsakaninta da su, eh lalle a lokacin da suke tare an yi zama marar dadi, zaman da ba'a so, ama daga bakin lokacin da ya raba zaman ya ga ita mahaifiyar Yusuf ta zubar da komai tana rayuwarta da abinda yake gabanta, kuma a rayuwa har kyauta tanaiwa ƴaƴansu irin idan sallah ta zo din nan da sauransu, ama su bai san me yasa suke irin haka da ita ba,, idan ya yi magana sai su bashi hakuri su nuna su basuma san damuwa bane Hakan, sam baya son haka, zumuncinsu sun kashe shi karfi da yaji to me yasa suke son dan abinda ya rage su idasa murjewa? Mutun ya kwonta rashin lafiya ka kasa yi masa sannu dan muguwar akida da mugun saka kai a abu marar dadi, wannan din bashi da wani anfani!
Kai tsaye ya je bangaren nasa ba tare da tunanin yana iya tarar da matansa a bangaren ba a irin wannan lokacin, ama matan nasa su biyu ne , uwar gidansa sai amaryarsa wace ga dukkan alamu itace da girki yau dan ta sha kwaliya harda ta a fada da fatar baki
Da sakewar fuska suka gaisa, duda uwar gidansa kana gannin gaisuwar zaka fahimci ba har ranta take yinta ba
Sunna gama gaisawar ya ce" Mai marataban yana ciki ne?"
Da sauri uwar gidansa ta ce" Eh yana amsa waya ne tun dazu yace kar mu shiga shine muke jiransa, wayar nan tasa ce mai jimawa"
Dan tsai ya yi dan kamar alamun kakari ya ji, sai kuma ya masu salama ya fice yana tunanin ko ya gama wayar ya shiga wani abin ne?
Yana fita ta kalli amaryar rai bace ta ce" Uban waye ya sanar masa bashi da lafiya?"
Da sauri, da kuma alamun kamar tsoronta take ji ta ce" Walahi babu wanda ya sanar masa Hajia, ai babuma wanda ya san bashi da lafiyar sai Ni sai ke"
Baki ta tabe tana dauke kanta ta ce" Dan na san Kun aika ku fita ku yayata bashi da lafiya ku baku san baban burinsu ya kau a karagar mulkin nan su su gaje bane, idan sarki ya mutu sai kun zama abin tausayi a garin nan, dan du wannan takamar da kuke yi sai kun dawo mabarata a wajensu, dan walahi sai kin yi asarar auren dattijo da yan kannanun shekarunki, domin abinda aka zo a cin ba'a jima ana ci ba, Ni Bara na je na samo masa magani ki rufe kar ki bar kowa ya shigo nan din"
Daga nan ta mike ta fice tana jin takaicin wannan ciwon ciki na sarki, ciwo ne mai gigita shi sosai, a da idan ya fara shi hankalin kowa tashi yake yi, yanzu ne take boyewa bata zama babu maganinsa dan bata son yadda ake cika masu waje ana masu ido ido, kai innalilahi ita fa idan aka bincika cikinta a yanzu haka tana cike da bakin cikin aurensa, ba dan komai ba sai dan rashin haihuwa ta so ace kannin ta aura da wannan banzan ko da yayane zai kau ya ba masu waje wajensu, gashi dai sunna zaune tamkar hoto mata hudu reras ya iya zuba yaukin fa sosai sai dai yaukin baya zama gudan jinnin da zai koma halitta!
Komawa Hon ya yi bangaren Hajia ya shiga da salamarsa
Hajia da Anna ne suka amsa masa a bayane YUSUF kuwa yana tsaye ne yana amsa call a lokacin
Zama ya yi daf da Hajia yana tambayarta jikinta da kuma tambayarta yaushe zasu koma a cire abinda aka daure karayar ita kuma tana bashi amsa da kular itama, domin danta kam tana son abinta, abinda suka aikata shi da mahaifiyar Yusuf ta dauki hakan a matsayin ya hadu da muguwar budurwa ne ta kai shi ta baro shi kuma ta yafe masa ama ta kasa yafewa y'ar da aka karbi budurcinta aka rabata da iyayenta, aka soki zuciyar iyayenta aka katse mata karatunta aka wulakantata a idannuwan abokai da dangi, Hajia kennan
Yana gama wayar ya dube su ya ce" Mu je Mah, daga cen zan je park ne yau ban je ba"
Mahaifinsa ne ya fara mikewa da kula ya ce" Karbi ky din yanzuma kai zaka tukamu da ka ajiye a kusa da Mamanka ka san ba zan barta tuki ba ko?"
Murmushi Maman Yusuf ta yi ta dauki Ky din dan a bayane Hajia take kallon mahaifin Yusuf da mamakin yau ya masa magana a tausashe, sai dai kuma farin cikin hakan ta ji, domin ita dama bata da damuwa da soyayarsa da d'ansa
Salama mama ta yiwa Hajia gannin ta yi kiran Yusuf , shi kuwa a dole ya je ya tsaya gannin mahaifinsa tsaye yana kallonsa
A tausashe Hajia ta ce" Dama dan na roke ka ne idan ba damuwa ka kai Ni gannin likitan ranar Litinin in sha Allah?"
Zubawa fuskarta ido ya yi sai kuma ya kalli mahaifinsa
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce" Zan duba na gani in sha Allah"
Daga haka ya wuce shima ya bar mahaifinsa na sake yi mata sai da safe dan yauma ba zai kwana a nan din ba, kuma ba zai kwana gidan maman Yusuf ba dan ba kwananta bane, fushi yake da matansa biyu kuma sai an bashi hakuri koda zai hakura
Yana fitowa ya samu Yusuf a tsaye yana duban agogo, magariba ce ta shigo dan suka nufi masalaci bayan sun sanarwa maman Yusuf din dake cikin mota tana kallo a wayarta hakan ya sa itama ta fito ta koma ciki dan yin sallar
Sunna gamawa suka shiga motar Yusuf ke ja Abu na waya da Aminu yana fada masa daidai inda zasu tsaya yana daidai wajen
Sunna karasowa wajen suka dauki Yusuf sai godiya yake yiwa su Mama kan adaidaitar da Yusuf ya sa ya je ya amsa sabuwa dal da ita harda karin kudin awo, sai fatan alkhairi yake yana fadin lalle Yusuf din sarki ne kuma uban talakawa
Hajia umu mai dakin tsakiya da ta fi shaka ta ce" Ko Honorable baya sauraron wa'azi a kan adalci tsakanin mataye?, sam ba ruwansa da wannan kalma sai sama sama yake wartarta idan hali ya kama, yaya za'a ce ka dube mu ka ce mana ko dan hidimar da danta ke yi da mu ma kyautata mata? Hidima ai taka ya dauka kai ubansa bai zama wajibi mu gode ba sai idan mun yi niya, kuma shi dai Honorable gaba daya bai cika kiyaye namu fushin ba mu, ai ba dole bane sai mun kula ta, idan mun yi niya ne zamu yi zumunci da ita, Ni kuwa na rantse ko mutuwa na yi kar ta zo saman gawata haka nima ko mutuwa ta yi ba zan je ba, ai wankake baya haduwa da mai dati, Honorable kuwa sai dai ya yi hakuri shi kadai ke gannin darajar rariyar da ya siya , kuma lokaci dai, zai ha ranar da zata yi masa zuba!"
Hajia Rufaidah ta yi murmushin takaici tana dauke kanta tana sake tunawa wai sunna nan ya yi jinyarta? Hahahaha namiji kennan sai kace wani wanda da ace sun nuna zasu yi jinyar Tata zai amince ya barsu daga su sai ita ne?, Honorable kennan ......
...Wannan kennan.
😍😍😍😍
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*AZAL!*
🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶🫶
*SAJIDA NIJAR*
*PAID BOOK*
_Bismillahir rahamanir-rahim._
*13*
*wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader 😍😍😍😍😍*
*TALLAH, TALLAH, TALKAH*
_*TOH TO TO!*_
🗣_*YEKUWA JAMA’AR NIGER 🇳🇪 DA KEWAYE KU MARMATSO KUJI👂🏼NESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH🙌🏻*_
_Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA🇨🇳}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* 💃🏻 yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_
Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake
_Amarya_Uwar gida_
_Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari👂🏼_
_Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka👇🏼_
INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA👇🏼
🦠*INFECTION*, *🦠 RASHIN HAIHUWA*, *🦠RAGE TUMBI DA KIBA*,🦠 *CIWON HAKORI*, *🦠MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI*
*🦠 CUTAR CANCER*,*🦠 RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*🦠ULCER*,*🦠DIABÈTE*,🦠 *FIBROID*,*🦠ASMATIC**🦠SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU*
_KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE🥳 TAREDA *{GHT}*_
_SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI👍🏻_
💁🏽♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE🙌🏻*
💁🏽♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI…
_MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA👇🏼_
*ADRESSE 94536935 94.53.69.35*
*Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER*
KARKU BARI A BAKU LABARI🥳
Litattafan marubuciyar
Duk karyar kada
Yar mahaukaciya
Bak'a ce
Bani da zabi
Daga tafia daukar soja
Neman na kaina
Kutkale
Mage
Bani da zabi
Idan ka raina inda kake
Umughuluk itifal
Duk nisan jifa
Wata kokowar
Ni zan ladabi
Dakika biyar
Da ciwo a zuciyata
Aure yakin mata
Alkalamin Kadarata
Dutse
Daga tafiya daukar soja
Makauniyace
ND now *AZAL*
Yana fitowa shigewa ya yi cen ciki wajen Sarki dan a dole yana so ya sanarwa wani wannan abin dan ya huce
Har ga Allah ya ji haushin irin yadda matansa basu je ba basu aika yayansa su je ba
Ya san ba wani zuwa da zowa tsakaninsu, ba wani gaba na hargagi suke yi tsakaninsu ba, ama basa yiwa junna maganar fatar baki tsakaninta da su, eh lalle a lokacin da suke tare an yi zama marar dadi, zaman da ba'a so, ama daga bakin lokacin da ya raba zaman ya ga ita mahaifiyar Yusuf ta zubar da komai tana rayuwarta da abinda yake gabanta, kuma a rayuwa har kyauta tanaiwa ƴaƴansu irin idan sallah ta zo din nan da sauransu, ama su bai san me yasa suke irin haka da ita ba,, idan ya yi magana sai su bashi hakuri su nuna su basuma san damuwa bane Hakan, sam baya son haka, zumuncinsu sun kashe shi karfi da yaji to me yasa suke son dan abinda ya rage su idasa murjewa? Mutun ya kwonta rashin lafiya ka kasa yi masa sannu dan muguwar akida da mugun saka kai a abu marar dadi, wannan din bashi da wani anfani!
Kai tsaye ya je bangaren nasa ba tare da tunanin yana iya tarar da matansa a bangaren ba a irin wannan lokacin, ama matan nasa su biyu ne , uwar gidansa sai amaryarsa wace ga dukkan alamu itace da girki yau dan ta sha kwaliya harda ta a fada da fatar baki
Da sakewar fuska suka gaisa, duda uwar gidansa kana gannin gaisuwar zaka fahimci ba har ranta take yinta ba
Sunna gama gaisawar ya ce" Mai marataban yana ciki ne?"
Da sauri uwar gidansa ta ce" Eh yana amsa waya ne tun dazu yace kar mu shiga shine muke jiransa, wayar nan tasa ce mai jimawa"
Dan tsai ya yi dan kamar alamun kakari ya ji, sai kuma ya masu salama ya fice yana tunanin ko ya gama wayar ya shiga wani abin ne?
Yana fita ta kalli amaryar rai bace ta ce" Uban waye ya sanar masa bashi da lafiya?"
Da sauri, da kuma alamun kamar tsoronta take ji ta ce" Walahi babu wanda ya sanar masa Hajia, ai babuma wanda ya san bashi da lafiyar sai Ni sai ke"
Baki ta tabe tana dauke kanta ta ce" Dan na san Kun aika ku fita ku yayata bashi da lafiya ku baku san baban burinsu ya kau a karagar mulkin nan su su gaje bane, idan sarki ya mutu sai kun zama abin tausayi a garin nan, dan du wannan takamar da kuke yi sai kun dawo mabarata a wajensu, dan walahi sai kin yi asarar auren dattijo da yan kannanun shekarunki, domin abinda aka zo a cin ba'a jima ana ci ba, Ni Bara na je na samo masa magani ki rufe kar ki bar kowa ya shigo nan din"
Daga nan ta mike ta fice tana jin takaicin wannan ciwon ciki na sarki, ciwo ne mai gigita shi sosai, a da idan ya fara shi hankalin kowa tashi yake yi, yanzu ne take boyewa bata zama babu maganinsa dan bata son yadda ake cika masu waje ana masu ido ido, kai innalilahi ita fa idan aka bincika cikinta a yanzu haka tana cike da bakin cikin aurensa, ba dan komai ba sai dan rashin haihuwa ta so ace kannin ta aura da wannan banzan ko da yayane zai kau ya ba masu waje wajensu, gashi dai sunna zaune tamkar hoto mata hudu reras ya iya zuba yaukin fa sosai sai dai yaukin baya zama gudan jinnin da zai koma halitta!
Komawa Hon ya yi bangaren Hajia ya shiga da salamarsa
Hajia da Anna ne suka amsa masa a bayane YUSUF kuwa yana tsaye ne yana amsa call a lokacin
Zama ya yi daf da Hajia yana tambayarta jikinta da kuma tambayarta yaushe zasu koma a cire abinda aka daure karayar ita kuma tana bashi amsa da kular itama, domin danta kam tana son abinta, abinda suka aikata shi da mahaifiyar Yusuf ta dauki hakan a matsayin ya hadu da muguwar budurwa ne ta kai shi ta baro shi kuma ta yafe masa ama ta kasa yafewa y'ar da aka karbi budurcinta aka rabata da iyayenta, aka soki zuciyar iyayenta aka katse mata karatunta aka wulakantata a idannuwan abokai da dangi, Hajia kennan
Yana gama wayar ya dube su ya ce" Mu je Mah, daga cen zan je park ne yau ban je ba"
Mahaifinsa ne ya fara mikewa da kula ya ce" Karbi ky din yanzuma kai zaka tukamu da ka ajiye a kusa da Mamanka ka san ba zan barta tuki ba ko?"
Murmushi Maman Yusuf ta yi ta dauki Ky din dan a bayane Hajia take kallon mahaifin Yusuf da mamakin yau ya masa magana a tausashe, sai dai kuma farin cikin hakan ta ji, domin ita dama bata da damuwa da soyayarsa da d'ansa
Salama mama ta yiwa Hajia gannin ta yi kiran Yusuf , shi kuwa a dole ya je ya tsaya gannin mahaifinsa tsaye yana kallonsa
A tausashe Hajia ta ce" Dama dan na roke ka ne idan ba damuwa ka kai Ni gannin likitan ranar Litinin in sha Allah?"
Zubawa fuskarta ido ya yi sai kuma ya kalli mahaifinsa
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce" Zan duba na gani in sha Allah"
Daga haka ya wuce shima ya bar mahaifinsa na sake yi mata sai da safe dan yauma ba zai kwana a nan din ba, kuma ba zai kwana gidan maman Yusuf ba dan ba kwananta bane, fushi yake da matansa biyu kuma sai an bashi hakuri koda zai hakura
Yana fitowa ya samu Yusuf a tsaye yana duban agogo, magariba ce ta shigo dan suka nufi masalaci bayan sun sanarwa maman Yusuf din dake cikin mota tana kallo a wayarta hakan ya sa itama ta fito ta koma ciki dan yin sallar
Sunna gamawa suka shiga motar Yusuf ke ja Abu na waya da Aminu yana fada masa daidai inda zasu tsaya yana daidai wajen
Sunna karasowa wajen suka dauki Yusuf sai godiya yake yiwa su Mama kan adaidaitar da Yusuf ya sa ya je ya amsa sabuwa dal da ita harda karin kudin awo, sai fatan alkhairi yake yana fadin lalle Yusuf din sarki ne kuma uban talakawa