Sashe 92
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Can ciki kuwa Jaddatu baccinsu suke cike da nutsuwa.
Yayin da Rayyana tana can kamar mahaukaciya sabuwar kamu.
Gidan nasu ta fa'do aguje tana ihu da kururuwa, Auntie Saro a kitchen tana ha'da breakfast taji ihun Rayyana.
Fitowa tai ta ce“Ke! Lafiya me ya faru na shiga uku.â€
Rayyana ta riqe Saro tana kuka ta ce.
“Ya sakeni Saki uku kawai dan na kamasa da 'yarsa suna alfasha wlh kamasa nayi yana tsotsarta, kawai dan na fa'data da bugu ya sakeni, don Allah Auntie ki temaka min na koma ina sonsa.â€
Saro ta ce“Ta faru ta qare nasan za'a rini bakyajin mgna 'kun'kurus tafaru ta kaqare, amman 'karya kike koda kin kamasu na yarda akwai 'boyayyan al'amari, ba wai yana alfasha da ita bane, wannan mutumin baka shedar 'dan Adam amman wlh ban yarda zai aikata zina ba, duk wanda ya kiyaye dokokin Allah da wuya ka sameshi cikin masu aikata alfasha, bare babban zunubi irin wannan.â€
Rayyana ta ce “Ya ce wai na isa na kashe masa mata uwarsa ta cemain wai Rahma matarsa ce ba 'yarsa ba, 'yan aiki aka saka suka min 'daukar 'yan wanki suka fiyo dani waje, yaushe Rahma ta zama matarsa?â€
Saro ta kamo hannunta suka shiga ciki zaunar da ita tai ta kawomata ruwan sanyi ta bata Tasha ta kamo hannunta ta ce“Abinda zan gayamaki anan shine kiyi hkr ki cire Abdulmajid aranki wlh najima da ciremiki shi arai, da nasan abinda kakiyi zaiyi wuya yaci gaba da zama dake daman irin ranan nan ya miki tanadi dan haka wlh karki kuskura kice zakibi malamai sbd ba aure tsakaninku Saki ukune kiyi hkr ki dage da istigfari ki tsarkake zuciyarki wlh za ki samu muji kiwa Allah ki Santa zuciyarki hkr ina jiye miki aikin da nasani irin wanda kikayi kwanaki ki manta da rayuwar da kikayi da shi ki fuskanci gabanki yanzu ki Kama kanki don Allah, daman can ALLAH ne ya 'kaddara akwai aure tsakaninku amman ai ba sa'an aurenki bane, sai dai kashhh! Damar da ya baki kikayi wasa da ita dan haka shawarata kiyi hkr ina jiye miki aikin da na Sani wlh idan kika je kika gingimo babban aiki ba hannuna ba 'kafata kiyi tawakali da mabuwayi gagara misali sai komai yazo miki a sauqi.â€
Rayyana sosai jikinta ya yi sanyi ta share hawayen fuskarta ta ce“Na miki alqawali zanyi aiki da shawaranki duk da ina masifar sonsa zan jure na Kama rayuwa sabuwa yanzu na kuma yarda ni ce na janyo kome ya faru dani zanyi qoqarin gyarawa.â€
Saro ta rungumeta ta ce.
“Naji da'di sosai Allah ya shige mana gaba adukkan lamarinmu.â€
“Ameen.â€
Rayyana ta amsa, nan ta kwanta sbd ciwon kan da take Saro ta tafi ta qarasa girkinta.
Can gidan Abie kuwa cikin farin ciki aka wuni,su Jaddatu da suka samu labarin Abie2 yayan Ummin Rahma ne, Rahma tana kusan Jaddatu wuni guda sai dai ta kasa sakewa irin na da, Abie kuwa ya fita sha'aninsa zuwa companynsa, su Meerah kuwa anata girke² tarbar baqi.
*Niger*
Misalin 'karfe 6 na yamma.
Ibtisam zaune, can gefe abinta tana qanqaran faratanta, har yanzu 'kirjinta zafi yake mata, haka la'bbanta basu idasa sacewa ba kamar yaune ya mata muguntar.
Tsaki taja ta ce“Mugun banza Allah sai ya saka min, ban yafe ba.â€
Laraba dasu Karime akan kunnansu abinda data fa'da.
Karime ta ce“Wlh zakici ubanki wannan mugun halin bazaki kaiki ko inaba sai nadama, kibi a sannu fitinanniya kawai.â€
Laraba kam batace uffan ba dan tana mgna Karime ta ce ita ta koya mata.
Taslim ta ce“Aunty Ibtisam anata shiryaki kina baqin hali wlh duk kyan amarcin naki zai zube ai.â€
Miqewa tai daman tana sanye da hijab ta ce“Na tafi gidan Dadda nan gidan ba mai 'kaunata.â€
Karime ta ce“Ai za ki dawo jeki Allah kiyaye.â€
Aydah ta biyo bayanta suka tafi.
Dab zasu karya kwanar gidan sai ga Ja'afar saman mashin yana tuqi yana waya sai murmushi yake, sanye yake da 'kananun kaya.
Sauran ka'dan ya bugeta yay saurin taka burki ya 'dago da niyar basu hkr dan baima lura da suba.
idanunsu ya ha'de waje 'daya.
Take Ja'afar ya ha'de fuska kicin² yana mata shegen kallon rainin wayo.
Ibtisam kuwa gabanta ya fa'di, tsoronsa ya shigeta ga wani irin kwarjini da ya mata, ya yi masifar kyau.
Kanta ta sadda k'asa tana Jan hannun Aydah zasu wuce.
Aydah ta ce“Yaya Ja'afar ina wuni lah! Gidanmu zaka? Mu kuma zamuje gidan Dadda.â€
Ja'afar ya Saki fuska ka'dan ya amsa gaisuwar ya ce“Aikenku akayi ne?â€
“A'a Auntie ce kawai zataje shi ne zan rakata.â€
“Ok.â€
ya ce yana kallon Ibtisam, ya ce“Wa kika tambaya? Ko zaman kanji kike?â€
Kallo 'daya ta masa ta sadda kanta 'kasa tana wasa yatsun hannunta ta ce“A'a zanje amsa abuneâ€
“Koma toh gida wlh na sake jin labarin kin fito kinsan halina, ware anan 'yar rainin hankali. Aydah na hanata Ku koma gida kinji yarinya me hankali, ki gaishemin da Nadra da Taslim.â€
Ibtisam ta saci kallonsa ta juya suka koma gida, ya kunna mashin 'dinsa yay gaba.
Da kuka ta shigo gidan tana fa'din“Yanzu Ana gani wannan baqin mugun zai kasheni da basin ciki baza'a raba aurenba.â€
Karime ta jefa mata takalmi ta ce“Anqi araba dan ubanki keda shi mutu ka raba uwad mugun hali. Aydah ya akayi kuka dawo?â€
“Umma da Ya Ja'afar muka ha'du ya koromu gida ya ce ba'a zuwa gidan Dadda wa ta tambaya tinda ba aukenta akayi ba mu dawo gida.â€
Laraba ta ce “dakyau wlh yayimin daidai.â€
Ibtisam d'aki ta shige tana turo baki.
Inna suna zazzaune Deluwa na girki anata hira.
Ja'afar ya shigo da sallama da qatuwar leda ahannunsa, ya beqama Inna Hansatu.
“Kai Masha Allah har an gama 'dinku nan?â€
Ja'afar ya ce“Eh innata ai Saidu bai wasa da cika alqawali, ki cire naki ki ba umma nata ga na Baaba a ajiye masa bari na watsa ruwa.â€
Ya fa'da yana sauke numfashi ya juya zuwa 'bangaransa.
Deluwa ta ce“Allah ya maka albarka Ja'afar ya tsare manat kai gabanka da bayanka.â€
Ya amsa da “Ameen umma.â€
Innah aka ranga'da gudu“Allah saka maka da alheri baqin buzuna.â€
Maimou ta ce“Wlh da nasani daman can nakai.â€
Deluwa ta ce“Su Sadiya kuwa can suka kai Ja'afar ya tamabyo musu.â€
Ja'afar yana fitowa daga wanka Ana kiran magarib yay alwala ya tafi masallaci.
*Gabon*
Bayan sallar magarib Aishatu ta sulale ta tafi gidan Rabi'ah.
Zaune take atsakar gida ta yi tagumi ta rasa abinda yake mata da'di arayuwatar,kamar amafarki taji sallamar Aishatu.
Da sauri ta 'dago kanta ta kalli hanyar shigowa gidan, ta ga ita ce.
Mamarta ta ji ta amsa sallamar.
Cike da jin kunyar Aishatun, tana fa'din.
“Aishatu kece agidan namu? Sannu da zuwa wuce ciki mana.â€
Aishatu fuska sake ta amsa kamar ba komai, ta nufo wajan Rabi'ah wacce ta kasa motsi kamar ruwa ya cinyeta.
Dakyar ta miqe tana cewa“Mushiga ciki.â€
Aishatu ta bita abaya ba tare da ta tanka mata ba.
Kai tsaye 'dakinta suka shiga, ta nuna mata gefen katifa.
Zama tai ta ce“Ya jikin? Allah ya raba lafiya, yauwa ba wai wata alaqa ta kawoni wajanki ba, a,a nazo na tunasar dakene, karki kuskura ki amince idan Ma'aruf yazo miki da mgnar zubar da ciki, kiji tsoron Allah kibar cikin nan ki haifeshi ba'a San me abinda aka Haifa zai iya zama ba, nan gaba, dan haka kuji da zunubin zinar ma, na barki lafiya.â€
Rabi'ah tai saurin riqe Aishatu tana kuka ta ce.
“Don Allah Aisha ki yafemin, naji kin yafemin ki sake yafemin.â€
Karki damu ai ni baki cuceniba, kanki kika cuta, wlh ba komai na yafe miki, duk meson Allah kaima ya dinga yafema kura-kuran-ka toh ka yafema mutum duk girman laifin da ya maka, dan haka ni ban riqeki ba.â€
Tana gama mgna ta janye jikinta ta fito.
Sallama ta ma mama ta tafiyarta.
A can Gabon kuwa da yamma Abie ya Kira motar ma'aikata masu kwasar kaya aka kwashe duk wani abun da ya sanya ya mallaakawa Rayyana aka kaimata gidansu, ta ci kuka kamar ranta zai fita, dakyar Saro ta lallasheta ta hkr.
Sai kusan Maghreb jirgin su Abby ya sauka Chad, Rahma murna bakinta ya kasa rufuwa, dadi takeji sosai batada iyaye amman 'yan uwan mahaifinta nada yawa ga yayan ummanta araye.
Abie yaba su Abby labarin komai akan Abie2 nan murna ta qaru, kowa kagani farin ciki yake.
Misalin 'karfe 9 na dare bayan sun gama cin abinci anyi gaishe-gaishe yaushe gamo, harda Abie2, zaune suke a falon anata hira Rahma sanye da riga da skirt maroon colour sun mata kyau sosai tana zaune ta jinjina kanta jikin Abby, Zainabu na shafa kanta, tana murmushi take cewa“Wai ni Rahamu takwaraki yanzu 'Yar kunya kukene?â€
Jaddatu ta sanya dabino abakinta ta ce“Humm bari wlh tin jiya da ta gane komai abu ya cakule taqi sakewa dani ni kuma wlh bazanyi surukunta da ita ba, takuramu zaiyi.â€
Abby ya yi dariya yana lakatar hancin Rahma ya ce“Gaskiya kam, yauwa Abdulmajid yanzu dai zamu tsayar da ranan biki sati uku insha Allah da zaran anyi sai mu wuce...â€
Ummiterh tai ihun murna kamar wata yarinya qarama, tana fa'din.
“Hakan ya yi daga gobe zan fara gyara 'diyata zan shiga kasuwa na siyo komai ba sai an 'dauko me gyara ba.â€
Zainabu ta ce“Ai keda Hanan daman zaku gyarata tinda kun Iya ni Ku barmin wani 'bangaran.â€
Hanan ta ce“Ummiterh gobe sai muahiga kasuwa insha Allah. â€
Jaddatu ta ce“Nima zan aiki Latifa akwai abinda zata siyomin na gyara 'diyata.â€
Abie ya yi wani irin murmushi na farin ciki ganin dukkansu kowa burinsa ya gyara masa babynsa, ya shafi sajansa ya ce“Masha Allah kowa burinsa ya gyara 'yar gidan Abie.â€
Rahma tai saurin kallonsa, idanunsu ya sarqe, ya kashe mata ido 'daya da 'daga mata gira, tai saurin sadda kanta, kunya kamar ta nutse 'kasa ta miqe jiki ba qwari ta nufi 'dakin Jaddatu.
Abie2 farin cikin Gatan da Rahma take Sha wajan dangin mahaifinsa ya sakashi kuka dakyar Abie ya rarrashe shi ya Kama hannunsa suka fita.
Yayin da Rayyana tana can kamar mahaukaciya sabuwar kamu.
Gidan nasu ta fa'do aguje tana ihu da kururuwa, Auntie Saro a kitchen tana ha'da breakfast taji ihun Rayyana.
Fitowa tai ta ce“Ke! Lafiya me ya faru na shiga uku.â€
Rayyana ta riqe Saro tana kuka ta ce.
“Ya sakeni Saki uku kawai dan na kamasa da 'yarsa suna alfasha wlh kamasa nayi yana tsotsarta, kawai dan na fa'data da bugu ya sakeni, don Allah Auntie ki temaka min na koma ina sonsa.â€
Saro ta ce“Ta faru ta qare nasan za'a rini bakyajin mgna 'kun'kurus tafaru ta kaqare, amman 'karya kike koda kin kamasu na yarda akwai 'boyayyan al'amari, ba wai yana alfasha da ita bane, wannan mutumin baka shedar 'dan Adam amman wlh ban yarda zai aikata zina ba, duk wanda ya kiyaye dokokin Allah da wuya ka sameshi cikin masu aikata alfasha, bare babban zunubi irin wannan.â€
Rayyana ta ce “Ya ce wai na isa na kashe masa mata uwarsa ta cemain wai Rahma matarsa ce ba 'yarsa ba, 'yan aiki aka saka suka min 'daukar 'yan wanki suka fiyo dani waje, yaushe Rahma ta zama matarsa?â€
Saro ta kamo hannunta suka shiga ciki zaunar da ita tai ta kawomata ruwan sanyi ta bata Tasha ta kamo hannunta ta ce“Abinda zan gayamaki anan shine kiyi hkr ki cire Abdulmajid aranki wlh najima da ciremiki shi arai, da nasan abinda kakiyi zaiyi wuya yaci gaba da zama dake daman irin ranan nan ya miki tanadi dan haka wlh karki kuskura kice zakibi malamai sbd ba aure tsakaninku Saki ukune kiyi hkr ki dage da istigfari ki tsarkake zuciyarki wlh za ki samu muji kiwa Allah ki Santa zuciyarki hkr ina jiye miki aikin da nasani irin wanda kikayi kwanaki ki manta da rayuwar da kikayi da shi ki fuskanci gabanki yanzu ki Kama kanki don Allah, daman can ALLAH ne ya 'kaddara akwai aure tsakaninku amman ai ba sa'an aurenki bane, sai dai kashhh! Damar da ya baki kikayi wasa da ita dan haka shawarata kiyi hkr ina jiye miki aikin da na Sani wlh idan kika je kika gingimo babban aiki ba hannuna ba 'kafata kiyi tawakali da mabuwayi gagara misali sai komai yazo miki a sauqi.â€
Rayyana sosai jikinta ya yi sanyi ta share hawayen fuskarta ta ce“Na miki alqawali zanyi aiki da shawaranki duk da ina masifar sonsa zan jure na Kama rayuwa sabuwa yanzu na kuma yarda ni ce na janyo kome ya faru dani zanyi qoqarin gyarawa.â€
Saro ta rungumeta ta ce.
“Naji da'di sosai Allah ya shige mana gaba adukkan lamarinmu.â€
“Ameen.â€
Rayyana ta amsa, nan ta kwanta sbd ciwon kan da take Saro ta tafi ta qarasa girkinta.
Can gidan Abie kuwa cikin farin ciki aka wuni,su Jaddatu da suka samu labarin Abie2 yayan Ummin Rahma ne, Rahma tana kusan Jaddatu wuni guda sai dai ta kasa sakewa irin na da, Abie kuwa ya fita sha'aninsa zuwa companynsa, su Meerah kuwa anata girke² tarbar baqi.
*Niger*
Misalin 'karfe 6 na yamma.
Ibtisam zaune, can gefe abinta tana qanqaran faratanta, har yanzu 'kirjinta zafi yake mata, haka la'bbanta basu idasa sacewa ba kamar yaune ya mata muguntar.
Tsaki taja ta ce“Mugun banza Allah sai ya saka min, ban yafe ba.â€
Laraba dasu Karime akan kunnansu abinda data fa'da.
Karime ta ce“Wlh zakici ubanki wannan mugun halin bazaki kaiki ko inaba sai nadama, kibi a sannu fitinanniya kawai.â€
Laraba kam batace uffan ba dan tana mgna Karime ta ce ita ta koya mata.
Taslim ta ce“Aunty Ibtisam anata shiryaki kina baqin hali wlh duk kyan amarcin naki zai zube ai.â€
Miqewa tai daman tana sanye da hijab ta ce“Na tafi gidan Dadda nan gidan ba mai 'kaunata.â€
Karime ta ce“Ai za ki dawo jeki Allah kiyaye.â€
Aydah ta biyo bayanta suka tafi.
Dab zasu karya kwanar gidan sai ga Ja'afar saman mashin yana tuqi yana waya sai murmushi yake, sanye yake da 'kananun kaya.
Sauran ka'dan ya bugeta yay saurin taka burki ya 'dago da niyar basu hkr dan baima lura da suba.
idanunsu ya ha'de waje 'daya.
Take Ja'afar ya ha'de fuska kicin² yana mata shegen kallon rainin wayo.
Ibtisam kuwa gabanta ya fa'di, tsoronsa ya shigeta ga wani irin kwarjini da ya mata, ya yi masifar kyau.
Kanta ta sadda k'asa tana Jan hannun Aydah zasu wuce.
Aydah ta ce“Yaya Ja'afar ina wuni lah! Gidanmu zaka? Mu kuma zamuje gidan Dadda.â€
Ja'afar ya Saki fuska ka'dan ya amsa gaisuwar ya ce“Aikenku akayi ne?â€
“A'a Auntie ce kawai zataje shi ne zan rakata.â€
“Ok.â€
ya ce yana kallon Ibtisam, ya ce“Wa kika tambaya? Ko zaman kanji kike?â€
Kallo 'daya ta masa ta sadda kanta 'kasa tana wasa yatsun hannunta ta ce“A'a zanje amsa abuneâ€
“Koma toh gida wlh na sake jin labarin kin fito kinsan halina, ware anan 'yar rainin hankali. Aydah na hanata Ku koma gida kinji yarinya me hankali, ki gaishemin da Nadra da Taslim.â€
Ibtisam ta saci kallonsa ta juya suka koma gida, ya kunna mashin 'dinsa yay gaba.
Da kuka ta shigo gidan tana fa'din“Yanzu Ana gani wannan baqin mugun zai kasheni da basin ciki baza'a raba aurenba.â€
Karime ta jefa mata takalmi ta ce“Anqi araba dan ubanki keda shi mutu ka raba uwad mugun hali. Aydah ya akayi kuka dawo?â€
“Umma da Ya Ja'afar muka ha'du ya koromu gida ya ce ba'a zuwa gidan Dadda wa ta tambaya tinda ba aukenta akayi ba mu dawo gida.â€
Laraba ta ce “dakyau wlh yayimin daidai.â€
Ibtisam d'aki ta shige tana turo baki.
Inna suna zazzaune Deluwa na girki anata hira.
Ja'afar ya shigo da sallama da qatuwar leda ahannunsa, ya beqama Inna Hansatu.
“Kai Masha Allah har an gama 'dinku nan?â€
Ja'afar ya ce“Eh innata ai Saidu bai wasa da cika alqawali, ki cire naki ki ba umma nata ga na Baaba a ajiye masa bari na watsa ruwa.â€
Ya fa'da yana sauke numfashi ya juya zuwa 'bangaransa.
Deluwa ta ce“Allah ya maka albarka Ja'afar ya tsare manat kai gabanka da bayanka.â€
Ya amsa da “Ameen umma.â€
Innah aka ranga'da gudu“Allah saka maka da alheri baqin buzuna.â€
Maimou ta ce“Wlh da nasani daman can nakai.â€
Deluwa ta ce“Su Sadiya kuwa can suka kai Ja'afar ya tamabyo musu.â€
Ja'afar yana fitowa daga wanka Ana kiran magarib yay alwala ya tafi masallaci.
*Gabon*
Bayan sallar magarib Aishatu ta sulale ta tafi gidan Rabi'ah.
Zaune take atsakar gida ta yi tagumi ta rasa abinda yake mata da'di arayuwatar,kamar amafarki taji sallamar Aishatu.
Da sauri ta 'dago kanta ta kalli hanyar shigowa gidan, ta ga ita ce.
Mamarta ta ji ta amsa sallamar.
Cike da jin kunyar Aishatun, tana fa'din.
“Aishatu kece agidan namu? Sannu da zuwa wuce ciki mana.â€
Aishatu fuska sake ta amsa kamar ba komai, ta nufo wajan Rabi'ah wacce ta kasa motsi kamar ruwa ya cinyeta.
Dakyar ta miqe tana cewa“Mushiga ciki.â€
Aishatu ta bita abaya ba tare da ta tanka mata ba.
Kai tsaye 'dakinta suka shiga, ta nuna mata gefen katifa.
Zama tai ta ce“Ya jikin? Allah ya raba lafiya, yauwa ba wai wata alaqa ta kawoni wajanki ba, a,a nazo na tunasar dakene, karki kuskura ki amince idan Ma'aruf yazo miki da mgnar zubar da ciki, kiji tsoron Allah kibar cikin nan ki haifeshi ba'a San me abinda aka Haifa zai iya zama ba, nan gaba, dan haka kuji da zunubin zinar ma, na barki lafiya.â€
Rabi'ah tai saurin riqe Aishatu tana kuka ta ce.
“Don Allah Aisha ki yafemin, naji kin yafemin ki sake yafemin.â€
Karki damu ai ni baki cuceniba, kanki kika cuta, wlh ba komai na yafe miki, duk meson Allah kaima ya dinga yafema kura-kuran-ka toh ka yafema mutum duk girman laifin da ya maka, dan haka ni ban riqeki ba.â€
Tana gama mgna ta janye jikinta ta fito.
Sallama ta ma mama ta tafiyarta.
A can Gabon kuwa da yamma Abie ya Kira motar ma'aikata masu kwasar kaya aka kwashe duk wani abun da ya sanya ya mallaakawa Rayyana aka kaimata gidansu, ta ci kuka kamar ranta zai fita, dakyar Saro ta lallasheta ta hkr.
Sai kusan Maghreb jirgin su Abby ya sauka Chad, Rahma murna bakinta ya kasa rufuwa, dadi takeji sosai batada iyaye amman 'yan uwan mahaifinta nada yawa ga yayan ummanta araye.
Abie yaba su Abby labarin komai akan Abie2 nan murna ta qaru, kowa kagani farin ciki yake.
Misalin 'karfe 9 na dare bayan sun gama cin abinci anyi gaishe-gaishe yaushe gamo, harda Abie2, zaune suke a falon anata hira Rahma sanye da riga da skirt maroon colour sun mata kyau sosai tana zaune ta jinjina kanta jikin Abby, Zainabu na shafa kanta, tana murmushi take cewa“Wai ni Rahamu takwaraki yanzu 'Yar kunya kukene?â€
Jaddatu ta sanya dabino abakinta ta ce“Humm bari wlh tin jiya da ta gane komai abu ya cakule taqi sakewa dani ni kuma wlh bazanyi surukunta da ita ba, takuramu zaiyi.â€
Abby ya yi dariya yana lakatar hancin Rahma ya ce“Gaskiya kam, yauwa Abdulmajid yanzu dai zamu tsayar da ranan biki sati uku insha Allah da zaran anyi sai mu wuce...â€
Ummiterh tai ihun murna kamar wata yarinya qarama, tana fa'din.
“Hakan ya yi daga gobe zan fara gyara 'diyata zan shiga kasuwa na siyo komai ba sai an 'dauko me gyara ba.â€
Zainabu ta ce“Ai keda Hanan daman zaku gyarata tinda kun Iya ni Ku barmin wani 'bangaran.â€
Hanan ta ce“Ummiterh gobe sai muahiga kasuwa insha Allah. â€
Jaddatu ta ce“Nima zan aiki Latifa akwai abinda zata siyomin na gyara 'diyata.â€
Abie ya yi wani irin murmushi na farin ciki ganin dukkansu kowa burinsa ya gyara masa babynsa, ya shafi sajansa ya ce“Masha Allah kowa burinsa ya gyara 'yar gidan Abie.â€
Rahma tai saurin kallonsa, idanunsu ya sarqe, ya kashe mata ido 'daya da 'daga mata gira, tai saurin sadda kanta, kunya kamar ta nutse 'kasa ta miqe jiki ba qwari ta nufi 'dakin Jaddatu.
Abie2 farin cikin Gatan da Rahma take Sha wajan dangin mahaifinsa ya sakashi kuka dakyar Abie ya rarrashe shi ya Kama hannunsa suka fita.