Sashe 11
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Latifa zata matso bada hkr Rahma ta ce“Karki iso ranan ma naga abinda kika mata ta CCTV camera na basar ne, sbd wulak'anta d'an Adam baya tsarina sai dai matuk'ar kace zaka tab'a min Abiena da Jaddatina wlh ba na ganinka ko waye.â€
Jaddatu ta ce“Hakane takwarata, yanzu dai dan Allah ummin Adnan ce taje sashenku za'azo akaita asibiti yanda tazo lfy haka zata tafi lfy daga gidan mu.â€
Raiyana ta ce“Ummi me ya faru?â€
Latifa ta ce“Don Allah Aunty hajiya ki tayani ba uwa d'akina hkr, wlh na gane kuskurena ayanzu, bazan sake ba, wlh bansan me naci ba ya rikita min ciki, har ya janyo yanzu zan rasa abincina.â€
Ummin Adnan ta kamata ta ce“'dauki shayin muje daga Rahma har Jaddatu sunada tausayi, insha Allahu zasu sauko.â€
Latifa ta amsa da “Toh Allah yasa.â€
Ta d'auki shayin suka tafi, Jaddatu na fad'in.
“Ummin Adnan ki dafomin shayi ita tafi ta jira.â€
Ummin Adnan ta amsa da “Toh Jaddatu yanzu kuwa.â€
Raiyana ta sauke ajiyar zuciya ta k'araso ta zauna dab da Rahma ta dafa cinyoyinta ta ce.
“Don Allah umminmu kuyi hkr keda ummi babba ku barta idan ta sake makamancin hakan sai akoreta.â€
Rahma ta kamo qaramin Jan lips d'inta na k'asa tana tsotsa tana yamutsa fuska, ta kalli Raiyana ta d'auke kanta, zatayi mgna taji daddad'an k'amshin turaren Abienta ya kawoma hancinta farmaki.
Qaran saukowa takalmin k'afafunsa na bada sauti, shi ya sanyata d'ago da k'ananun kyawawan idanunta, masu lumshewa, tana jin zuciyarta na tsananta bugu, sam bata son Abienta ya tafi ya barta.
Karaf idanuwansu suka shige cikin na juna. Baki ta turo gaba ta lumshe k'ananun idanunta masu tsananin haske da lumshewa, ta shige jikin Jaddatu, tana sauke wahalallan numfashi.
Tinda suka had'a ido bai janye nasaba ya kafeta da narkakkun idanunsa masu haske, sam CCTV bai lura da kayan jikinta ba.
Sanye take da riga da wando 'yan Pakistan, maroon color kanta sai shek'i yake yasha gyara ta ka meshi gida biyu da wasu irin ribbons k'ananu masu kyau, jelar gashin ta sauka har gadon bayanta. k'ananun labb'anta sun sha jambaki kalar bakinta, sai shek'i suke.
Jaddatu ta ce“Ah kaga matafiya an fito?â€
Abdul Majeed ya murmusa yana d'auke idanunsa daga kan 'yarsa ya qaraso ya zauna dab da Jaddatu ya ce“Ummina barka da yamma, eh na fito saura k'iris lokacin tashin jirgi bari na hanzarta tin d'asu securitys na jirana.
Baby ummina bazaki ma Abienki rakiya ba airport? â€
Ya k'arashe mgnar yana sanya tattausan hannayensa ya d'agota zuwa jikinsa, yana gyara mata gashin gaban goshinta.
Rahma ta saki kuka mai sauti tana k'ank'ame Abienta.
“Ya Rabbi! Yi shiru bakya zuwa ko?â€
Kai ta d'aga ya ce“Ok toh bar kukan kwana 10 kawai zanyi na dawo kinji?â€
Kai ta d'aga, tana tura fuskarta k'ark'ashin wuyansa.
Numfashi yaja da qarfi ya fesar da iskar waje, ya kalli Jaddatu ya ce“ Ummi naga abinda ya faru ku mata afuwa Latifa naga kamar ta d'aukeki kakarta wasa take miki, bana son ana wulaqanta mutum, sbd idan aka koreta akan ciwo bamu san mu wane irin musifar Allah zai iya d'ora manaba nan gaba, bari yanzu zan saka akaita hospital abata maguguna har ta warke sai taci gaba da aikinta koh Baby ummina?†ya d'ago kanta yana goge mata hawayen fuskarta ya sumbaci goshinta da tsakiyar kanta.
Rahma cikin sanyin murya ta ce“Eh Abiena duk abinda kace shine zab'in mu, na yarda ta ci gaba.â€
Rungumeta yay sosai acikin k'irjinsa yana sauke numfashi had'i da furta.
“Allah ya miki albarka. Toh ni zan tafi sai na dawo.â€
Rahma ta janye jikinta cikin sanyin jiki ta ce“Ameen Abiena Allah ya kaiku lfy bye, ni natafi lambu shan iska.â€
Bata jira amsar Abien nata ba ta nufi hanyar da zata sadata da k'ofar falon.
Raiyana da wani irin mugun kallo asace tabi Rahma da shi cike jin tsanarta.
Jaddatu ta masa addu'ar sauka lafiya.
Raiyana mik'e ta rakashi har k'ofar falo tana masa addu'ar sauka lafiya.
Tin daga nesa securities d'insa suka bud'e masa mota.
Sai da ya bada umarnin akai Latifa asibiti ya doshe wajan motar, yayin da ma'aikatan suka dinga gaishesa tare da masa addu'ar sauka lafiya.
Wata narkekiyar jibgegiyar mota bak'a ya shige baya, direba ya jaya motar yayin da securities d'insa suke d'ayar motar itama bak'a.
Direct airport suka nufa.
Suna isa ba jimawa jimawa jirgisun ya d'aga zuwa Gabon, shi da security biyu yayin da sauran suka dawo gida da motocin.
Misalin k'arfe 9 na dare motarsu Ja'afar ta shogo garin Tchad,babbar tashar mota, yayin da d'ai-d'ai jam'ar dake cikin motar suka fara fitowa cike da tsabar gajiya sabida wunin dajin da sukayi motorsa ta lalace ga yunwa da k'ishi.
Ja'afar cikin dauriyarsa da jarumtarsa yake d'aga doguwar k'afarsa yana lumshe manyan shanyayyun idanunsa sabida tsabar gajiya.
Kusan sune na k'arshe asaukowa, ya rayata jakarsa cikin miskilancinsa yace“Uhm yanzu inama muka dosa?â€
Yahuza da Harisu suka.
“Wallahi fa wajan zaman muyi tambaya inda zamu samu gidan haya mai sauqi.â€
Ja'afar ya yamutsa fuska ya ce“Ni fa banda sisi Iya kud'in mota kawai ne daman.â€
Harisu ya ce“Akwai saura ajkina zasu ishemu muba mai gidan kafin mu fara aiki.â€
Yahuza ya ce“Nima akwai saura zamuci abinci kwana biyu kafin musamu abin yi.“
Ja'afar ya ce“Ok muje muyi tambaya.â€
Wani me taxi ne cikin sa'a bahaushe ya ce “Samari ina zuwa kuzo ayi cinikiâ€
Yahuza ya ce“Baba ai bamusan kowaba, dan Allah zaka kaimu inda zamu samu haya?â€
Baki ya washe yace“K'warai kuwa yaro kuzo muje nima acan ungiwar hausawa nake, amman sallamata daban, kuma wlh kunci sa'a jiya-jiya wasu samari kusan shekaru uku anan sun tafi gida cike da nasarori zasuyi aure d'akin ba kowa muje.â€
Ja'afar yay hamdala azuciyarsa jin ansamu wajen zama, amman yana mamakin surutun mutumin.
Baya suka shige yaja motar ya tafi.......!
_*💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰*_
*DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805*
SULTAN
mss flower
BAK'AR FATA
AUTAR MANYA
TSINTACCIYA
Nimcyluv
Gaba É—aya 800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga ƴan uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuɓa. To show evidence of payment 08142105218
*Real Ladingo+22796515805* For more information😇
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/2/22, 09:19 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_
*BY*
_Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_
*🔥FITATTU HUƊU🔥*
_*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_
_*BAKANDAMIYATA🥰*_
_💃ðŸ»ALHAMDULILLAH! NA KAMMALA UZURIN DA YAKE TSAYAR DANI, RASHIN BAKU UPDATE AKAN LOKACI. YANZU HAR NA GAMA FREE PAGE KULLUN ZA KU GA UPDATE.🥰_
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
_*cнapтer 13&14*_
Tinda jirgin su Ma'aruf ya diro k'asar Tchad, ya jisa tamkar acikin aljanna.
Cike da kuzarinsa yake taka matattakalar Benin, fuskar shi 'dauke da murmushi.
Wata motace mai shegen kyau bak'a wacce akazo tarbansa.
Cikin farin ciki mutum ya tarbesa, wanda ak'alla zai kusan haifarasa.
Musabaha sukayi.
Cikin harshen français yake mishi sannu da zuwa ya amsa, fuska asake ya shiga motar su ka tafi.
Rahma sanye da wata tsadaddiyar doguwar riga bak'a,wadda taci uban adon duwatsu jajaye, kallo d'aya zakama rigar kasan akwai tsada.
Sosai ta mata mugun kyau ta yane kanta da 'dankwalin riga, sai wani irin fitinannan k'amshi yake fita daga jikinta. cikin sassarfa take saukowa daga saman benin, fuskarta ba annuri ko kad'an.
Dai-dai 'kofar Raiyana sukaci karo da ita ta fito zata sauka k'asa.
Wucewarta tai tana jujjuya wayanta ahannunta. Rainaya ta ce“Ummi barka da dare, kunyi waya kuwa Abienki?â€
Rahma taja ta tsaya tana waigowa, tana kwa'be fuska kamar zatayi kuka ta shiga danna wayar hannunta hawaye ya shiga silalowa saman kyakyawar fuskar. Kai ta shiga girgizawa Raiyana had'i da cewa“A'a Ammi bamuyi ba, ba'a samunsa.â€
Ta k'arashe mgnar cikin sanyin murya wadda take rawa, ta juya ta fara tafiya.
Rainaya ta toshe bakinta sabida dariya da ta kamata, ta bita da harara aranta ta ce“Ke ya dama uwar me yake tsinana min, idan yana garin? Banda shan k'amshi mtswwww!â€
Amman azahiri ta biyo bayanta tana fad'in. “Ai zai kira k'ila ya gaji ne zuwa gobe zamuji shi.â€
Har su ka sauka Rahma batace uffan ba.
Jaddatu zaune tana kallon Tv.
Rahma ta shigo falon, Raiyana na biye da ita.
Tana tafiya ta ce“Jaddati zan fita shan iska gidan zafi yake min bye.â€
Jaddatu ta ce.
“Ke! Rahma! Ina zakije awannan lokacin dare ya soma yi? Dawo. Wato mu nan duk ba mutane bane, sbd mahaifinki baya gari shiyasa gidan ya 'dumame miki da zafi ko Rahma?â€
Rahma ta 'dan ciji jajayen labb'anta had'i da fad'in.
“Karki damu zan zagaya ba ni 'daya zan fita ba, tare da direba and security. â€
Ta 'karashe mgnar ta sanya kanta ta bi corridor d'in zai fitar da ita daga falon.
Jaddatu ta kalli Raiyana wadda take tsaye, tabi Rahma da kallo har ta 'bace mata.
Ke! Rayyanatu! amatsayin ki na uwa bakisan yadda za ki lallashi Rahma ki kwantar mata da hankali ba, ta zauna ko? Watobkwaliya ta biya kud'in sabulu, yanzu ba ruwanki da 'diyarsa? Ahaka kike son Abdal Majeed d'in? Bakya kulawa da tilon 'yarsa?â€
Ta 'karashe mgnar tana 'daukar wayanta tai kiran number Yahaya direba. Cikin sa'a ta sameshi. sallama ya mata had'i da gaisheta.
“Yauwa kanaji Yahaya karka tuk'a Rahma duk abinda zatayi. Da Khalifa da Abbas aka tafi Gabon ko sunanan?â€
Yahaya cikin girmamawa ya ce“A'a Ummi su na nan dan tsaron Ummi qarama.â€
Jaddatu ta ce“Yauwa! Ka ce nace karsu barta ta fita.â€
“Ok an gama.â€
Datse kiran tai tana kallon Raiyana wadda ta wani zube gaban Jaddatu, cikin kukan kiss a ta ce.
“Wlh Ummi na hanata amman bataji ba, ya zan mata? Banason 'bacin ranta.â€
Jaddatu ta ce “Shi kenan Raiyana.â€
Rahma kai tsaye wajan Yahaya ta nufa.
Ma'aikatan gidan sai gaisheta suke tana amsawa. Tare ta gansu dasu Khalifa.
Wajansu ta iso da sallama.
Atare su ka amsa.
“Zan fitane.â€
Ta fad'a cikin sanyinta.
Abbas ya ce“Hajiya dare ya yi kiyi hkr sai gobe.â€
Wani irin kallo tai masa bata ce komai ba, ta kalli Yahaya direba ta ce“Zakayi driving d'ina ne?â€
Kai ya Sosa ya ce“Ummi qarama ki bari sai gobe.â€
Batayi mgna ba ta juya ta nufi wata had'add'iyar rumfar shak'atawa, ta zauna ta had'e kai da guiwa ta saki kuka mai ciwo.
Jaddatu ta ce“Hakane takwarata, yanzu dai dan Allah ummin Adnan ce taje sashenku za'azo akaita asibiti yanda tazo lfy haka zata tafi lfy daga gidan mu.â€
Raiyana ta ce“Ummi me ya faru?â€
Latifa ta ce“Don Allah Aunty hajiya ki tayani ba uwa d'akina hkr, wlh na gane kuskurena ayanzu, bazan sake ba, wlh bansan me naci ba ya rikita min ciki, har ya janyo yanzu zan rasa abincina.â€
Ummin Adnan ta kamata ta ce“'dauki shayin muje daga Rahma har Jaddatu sunada tausayi, insha Allahu zasu sauko.â€
Latifa ta amsa da “Toh Allah yasa.â€
Ta d'auki shayin suka tafi, Jaddatu na fad'in.
“Ummin Adnan ki dafomin shayi ita tafi ta jira.â€
Ummin Adnan ta amsa da “Toh Jaddatu yanzu kuwa.â€
Raiyana ta sauke ajiyar zuciya ta k'araso ta zauna dab da Rahma ta dafa cinyoyinta ta ce.
“Don Allah umminmu kuyi hkr keda ummi babba ku barta idan ta sake makamancin hakan sai akoreta.â€
Rahma ta kamo qaramin Jan lips d'inta na k'asa tana tsotsa tana yamutsa fuska, ta kalli Raiyana ta d'auke kanta, zatayi mgna taji daddad'an k'amshin turaren Abienta ya kawoma hancinta farmaki.
Qaran saukowa takalmin k'afafunsa na bada sauti, shi ya sanyata d'ago da k'ananun kyawawan idanunta, masu lumshewa, tana jin zuciyarta na tsananta bugu, sam bata son Abienta ya tafi ya barta.
Karaf idanuwansu suka shige cikin na juna. Baki ta turo gaba ta lumshe k'ananun idanunta masu tsananin haske da lumshewa, ta shige jikin Jaddatu, tana sauke wahalallan numfashi.
Tinda suka had'a ido bai janye nasaba ya kafeta da narkakkun idanunsa masu haske, sam CCTV bai lura da kayan jikinta ba.
Sanye take da riga da wando 'yan Pakistan, maroon color kanta sai shek'i yake yasha gyara ta ka meshi gida biyu da wasu irin ribbons k'ananu masu kyau, jelar gashin ta sauka har gadon bayanta. k'ananun labb'anta sun sha jambaki kalar bakinta, sai shek'i suke.
Jaddatu ta ce“Ah kaga matafiya an fito?â€
Abdul Majeed ya murmusa yana d'auke idanunsa daga kan 'yarsa ya qaraso ya zauna dab da Jaddatu ya ce“Ummina barka da yamma, eh na fito saura k'iris lokacin tashin jirgi bari na hanzarta tin d'asu securitys na jirana.
Baby ummina bazaki ma Abienki rakiya ba airport? â€
Ya k'arashe mgnar yana sanya tattausan hannayensa ya d'agota zuwa jikinsa, yana gyara mata gashin gaban goshinta.
Rahma ta saki kuka mai sauti tana k'ank'ame Abienta.
“Ya Rabbi! Yi shiru bakya zuwa ko?â€
Kai ta d'aga ya ce“Ok toh bar kukan kwana 10 kawai zanyi na dawo kinji?â€
Kai ta d'aga, tana tura fuskarta k'ark'ashin wuyansa.
Numfashi yaja da qarfi ya fesar da iskar waje, ya kalli Jaddatu ya ce“ Ummi naga abinda ya faru ku mata afuwa Latifa naga kamar ta d'aukeki kakarta wasa take miki, bana son ana wulaqanta mutum, sbd idan aka koreta akan ciwo bamu san mu wane irin musifar Allah zai iya d'ora manaba nan gaba, bari yanzu zan saka akaita hospital abata maguguna har ta warke sai taci gaba da aikinta koh Baby ummina?†ya d'ago kanta yana goge mata hawayen fuskarta ya sumbaci goshinta da tsakiyar kanta.
Rahma cikin sanyin murya ta ce“Eh Abiena duk abinda kace shine zab'in mu, na yarda ta ci gaba.â€
Rungumeta yay sosai acikin k'irjinsa yana sauke numfashi had'i da furta.
“Allah ya miki albarka. Toh ni zan tafi sai na dawo.â€
Rahma ta janye jikinta cikin sanyin jiki ta ce“Ameen Abiena Allah ya kaiku lfy bye, ni natafi lambu shan iska.â€
Bata jira amsar Abien nata ba ta nufi hanyar da zata sadata da k'ofar falon.
Raiyana da wani irin mugun kallo asace tabi Rahma da shi cike jin tsanarta.
Jaddatu ta masa addu'ar sauka lafiya.
Raiyana mik'e ta rakashi har k'ofar falo tana masa addu'ar sauka lafiya.
Tin daga nesa securities d'insa suka bud'e masa mota.
Sai da ya bada umarnin akai Latifa asibiti ya doshe wajan motar, yayin da ma'aikatan suka dinga gaishesa tare da masa addu'ar sauka lafiya.
Wata narkekiyar jibgegiyar mota bak'a ya shige baya, direba ya jaya motar yayin da securities d'insa suke d'ayar motar itama bak'a.
Direct airport suka nufa.
Suna isa ba jimawa jimawa jirgisun ya d'aga zuwa Gabon, shi da security biyu yayin da sauran suka dawo gida da motocin.
Misalin k'arfe 9 na dare motarsu Ja'afar ta shogo garin Tchad,babbar tashar mota, yayin da d'ai-d'ai jam'ar dake cikin motar suka fara fitowa cike da tsabar gajiya sabida wunin dajin da sukayi motorsa ta lalace ga yunwa da k'ishi.
Ja'afar cikin dauriyarsa da jarumtarsa yake d'aga doguwar k'afarsa yana lumshe manyan shanyayyun idanunsa sabida tsabar gajiya.
Kusan sune na k'arshe asaukowa, ya rayata jakarsa cikin miskilancinsa yace“Uhm yanzu inama muka dosa?â€
Yahuza da Harisu suka.
“Wallahi fa wajan zaman muyi tambaya inda zamu samu gidan haya mai sauqi.â€
Ja'afar ya yamutsa fuska ya ce“Ni fa banda sisi Iya kud'in mota kawai ne daman.â€
Harisu ya ce“Akwai saura ajkina zasu ishemu muba mai gidan kafin mu fara aiki.â€
Yahuza ya ce“Nima akwai saura zamuci abinci kwana biyu kafin musamu abin yi.“
Ja'afar ya ce“Ok muje muyi tambaya.â€
Wani me taxi ne cikin sa'a bahaushe ya ce “Samari ina zuwa kuzo ayi cinikiâ€
Yahuza ya ce“Baba ai bamusan kowaba, dan Allah zaka kaimu inda zamu samu haya?â€
Baki ya washe yace“K'warai kuwa yaro kuzo muje nima acan ungiwar hausawa nake, amman sallamata daban, kuma wlh kunci sa'a jiya-jiya wasu samari kusan shekaru uku anan sun tafi gida cike da nasarori zasuyi aure d'akin ba kowa muje.â€
Ja'afar yay hamdala azuciyarsa jin ansamu wajen zama, amman yana mamakin surutun mutumin.
Baya suka shige yaja motar ya tafi.......!
_*💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰*_
*DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805*
SULTAN
mss flower
BAK'AR FATA
AUTAR MANYA
TSINTACCIYA
Nimcyluv
Gaba É—aya 800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga ƴan uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuɓa. To show evidence of payment 08142105218
*Real Ladingo+22796515805* For more information😇
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/2/22, 09:19 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_
*BY*
_Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_
*🔥FITATTU HUƊU🔥*
_*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_
_*BAKANDAMIYATA🥰*_
_💃ðŸ»ALHAMDULILLAH! NA KAMMALA UZURIN DA YAKE TSAYAR DANI, RASHIN BAKU UPDATE AKAN LOKACI. YANZU HAR NA GAMA FREE PAGE KULLUN ZA KU GA UPDATE.🥰_
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
_*cнapтer 13&14*_
Tinda jirgin su Ma'aruf ya diro k'asar Tchad, ya jisa tamkar acikin aljanna.
Cike da kuzarinsa yake taka matattakalar Benin, fuskar shi 'dauke da murmushi.
Wata motace mai shegen kyau bak'a wacce akazo tarbansa.
Cikin farin ciki mutum ya tarbesa, wanda ak'alla zai kusan haifarasa.
Musabaha sukayi.
Cikin harshen français yake mishi sannu da zuwa ya amsa, fuska asake ya shiga motar su ka tafi.
Rahma sanye da wata tsadaddiyar doguwar riga bak'a,wadda taci uban adon duwatsu jajaye, kallo d'aya zakama rigar kasan akwai tsada.
Sosai ta mata mugun kyau ta yane kanta da 'dankwalin riga, sai wani irin fitinannan k'amshi yake fita daga jikinta. cikin sassarfa take saukowa daga saman benin, fuskarta ba annuri ko kad'an.
Dai-dai 'kofar Raiyana sukaci karo da ita ta fito zata sauka k'asa.
Wucewarta tai tana jujjuya wayanta ahannunta. Rainaya ta ce“Ummi barka da dare, kunyi waya kuwa Abienki?â€
Rahma taja ta tsaya tana waigowa, tana kwa'be fuska kamar zatayi kuka ta shiga danna wayar hannunta hawaye ya shiga silalowa saman kyakyawar fuskar. Kai ta shiga girgizawa Raiyana had'i da cewa“A'a Ammi bamuyi ba, ba'a samunsa.â€
Ta k'arashe mgnar cikin sanyin murya wadda take rawa, ta juya ta fara tafiya.
Rainaya ta toshe bakinta sabida dariya da ta kamata, ta bita da harara aranta ta ce“Ke ya dama uwar me yake tsinana min, idan yana garin? Banda shan k'amshi mtswwww!â€
Amman azahiri ta biyo bayanta tana fad'in. “Ai zai kira k'ila ya gaji ne zuwa gobe zamuji shi.â€
Har su ka sauka Rahma batace uffan ba.
Jaddatu zaune tana kallon Tv.
Rahma ta shigo falon, Raiyana na biye da ita.
Tana tafiya ta ce“Jaddati zan fita shan iska gidan zafi yake min bye.â€
Jaddatu ta ce.
“Ke! Rahma! Ina zakije awannan lokacin dare ya soma yi? Dawo. Wato mu nan duk ba mutane bane, sbd mahaifinki baya gari shiyasa gidan ya 'dumame miki da zafi ko Rahma?â€
Rahma ta 'dan ciji jajayen labb'anta had'i da fad'in.
“Karki damu zan zagaya ba ni 'daya zan fita ba, tare da direba and security. â€
Ta 'karashe mgnar ta sanya kanta ta bi corridor d'in zai fitar da ita daga falon.
Jaddatu ta kalli Raiyana wadda take tsaye, tabi Rahma da kallo har ta 'bace mata.
Ke! Rayyanatu! amatsayin ki na uwa bakisan yadda za ki lallashi Rahma ki kwantar mata da hankali ba, ta zauna ko? Watobkwaliya ta biya kud'in sabulu, yanzu ba ruwanki da 'diyarsa? Ahaka kike son Abdal Majeed d'in? Bakya kulawa da tilon 'yarsa?â€
Ta 'karashe mgnar tana 'daukar wayanta tai kiran number Yahaya direba. Cikin sa'a ta sameshi. sallama ya mata had'i da gaisheta.
“Yauwa kanaji Yahaya karka tuk'a Rahma duk abinda zatayi. Da Khalifa da Abbas aka tafi Gabon ko sunanan?â€
Yahaya cikin girmamawa ya ce“A'a Ummi su na nan dan tsaron Ummi qarama.â€
Jaddatu ta ce“Yauwa! Ka ce nace karsu barta ta fita.â€
“Ok an gama.â€
Datse kiran tai tana kallon Raiyana wadda ta wani zube gaban Jaddatu, cikin kukan kiss a ta ce.
“Wlh Ummi na hanata amman bataji ba, ya zan mata? Banason 'bacin ranta.â€
Jaddatu ta ce “Shi kenan Raiyana.â€
Rahma kai tsaye wajan Yahaya ta nufa.
Ma'aikatan gidan sai gaisheta suke tana amsawa. Tare ta gansu dasu Khalifa.
Wajansu ta iso da sallama.
Atare su ka amsa.
“Zan fitane.â€
Ta fad'a cikin sanyinta.
Abbas ya ce“Hajiya dare ya yi kiyi hkr sai gobe.â€
Wani irin kallo tai masa bata ce komai ba, ta kalli Yahaya direba ta ce“Zakayi driving d'ina ne?â€
Kai ya Sosa ya ce“Ummi qarama ki bari sai gobe.â€
Batayi mgna ba ta juya ta nufi wata had'add'iyar rumfar shak'atawa, ta zauna ta had'e kai da guiwa ta saki kuka mai ciwo.