Sashe 45
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Hishm kansa ya girgiza ya ce. “A'a ba wai dattijon yay wani abubu, muna tsaye ne muna ganin yadda ta nuna tausayinta wanda agabanmu duk abinda ya faru ya faru, na temakon da ta masa wallahi bazan 'boye makaba na kamu da matsanaiciyar 'kaunarta, tin daga ranar ban sake zama lafiya ba, duk da kallo 'daya na mata nasan ba tsarata ba ce, ba jansin mu 'daya ba, amman na nace sai da nayi bincike akanta.
mun bisu har gidan a mota wanda tinga gate nasan tabbas tamun mugun nisa, amman na kasa hkr inata bincike aka fa'damin min 'yarka ce kai kuma daman mun sanka a Tv sunanka ya zaga duniya da hotonka kowa yasan kai mai temakone mai jin 'Kaine zakayi komai domin kaga wani ya kasance cikin jin da'di, yanzu kusan wata biyu kenan ina famar nemanka wlh yanzu ko gate 'din gidanka sun hanani zuwa ance sai an harbeni, nan ma nasha zuwa amman ban ta'ba samunka ba. Dan Allah ka temaka ka ban auren Rahma karka duba tazarar da take tsakaninmun.â€
Ya 'karashe mgnar cikin kuka yana riqe 'kafar Abie.
Abie wani irin bugu yaji zuciyarsa nayi kansa ya shiga sarawa, cikin jarumtarsa yay azamar tattaro nutsuwarsa ya 'ka'kalo murmushi wanda bazaka ta'ba gane yadda yake ji acikin zuciyarsa ba, kasancewarsa mutum wanda yake me 'boye abu zaiyi wuya ka fahimci halin da yake ciki na damuwa.
kamo hannun Hisham yay yana kallonsa cike da dattakunsa ya ce.
“Haqiqa naji da'di nayi farin cikin 'kaunar da ka nunawa tilon 'yata guda.
Sai dai kash! Wallahi tanada aure, an jima da aka 'daura mata aure, sai ta gama karatunta za'ayi bikinta, kayi hkr don Allah mun gode da 'kaunarka garemu.â€
Abie 2 da kallon mamaki! Yake bin Abie 1. Yayin da Hisham yake fa'din.
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'una! Haqiqa nayi kuskura acikin rashin sani na kamu da soyayyar abun da yake haramun agareni. Astagfirullah don Allah ku yafemin, rashin sanine zan roqi Allah ya cire min sonta azuciyata.â€
Ya 'karashe mgnar yana kuka kamar wani yaro 'karami.
Abie lallashinsa yay tare tare da cewa.
“Kayi hkr Hisham, tabbas da batada aure da na aura maka ita matuqar tana sonka.â€
Sosai Hisham ya ji da'din yadda Abien ya nuna kulawarsa akansa.
Godiya yay ma Abie ya tafiyarsa cike da damuwa cikin zuciyarsa, dan ba qaramin so yakema Rahma ba.
Sosai Abie ya nunawa Abie 2 asibitin mai girman gaske kafin su nufi hospital wajansu Malam Adamu.
Yanzu ma Ja'afar ne zaune saman kujera gefen gadon, Ibtisam na bacci yayin da su Mal Adamu suke waje zazzaune.
Da sallama su Abie suka iso wajansu.
Bayan sun gaisa Abie yake tambayar ya me jiki,duk suka amsa “Da sauqi.â€
Abie office 'din Dr Salis ya nufa.
Bayan sun gaisa ya ce“Dr yarinyar nan haka zamu tafi da ita idanunta biyu? kasan fa! Irin abubuwan da take nunawa.â€
Dr Salis ya ce“A'a yalla'bai anjima idan tafiyarku ya kasance bai fi 1 hour ba zan mata allura insha Allah har kuje bazata iya komai ba, daga baya zatayi bacci mai yawa.â€
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce“Ok hakan yayi Allah ya nuna mana.â€
Sallama sukayi, ya
fito ya shiga room 'din da Ibtisam take kwance.
Ja'afar ya amsa sallamarsa ya gaishesa cikin girmamawa.
Abie ya ce“Ja'afar ya me jiki? Allah ya qara sauqi, ya kamata kaje ka shirya lokaci na qaratowa, idan ka shirya sai ka taho muku da kayan sakawa harda na Ibtisam,idan kazo suma sai su tafi da mun dawo 'daukarku ne zamuyi muje airport.â€
Ja'afar ya amsa da “Toh Abie Allah ya saka da Hairan. â€
Abie ya fita yana amsawa da “Ameen ya Rabbi.â€
Abie na fita Ja'afar ya koma bakin gadon ya rankwafa ya sumbaci kumatunta da hancinta ya shafi fuskarta, dab da kunnenta ya ce“Allah ya baki lfy.â€
Kwanciyar ya gyara mata ya fito.
Mal Adamu ya ce“Kaje ka shirya idan kazo sai mutafi su Tanko su shirya, ni gobe zan wuce niger.â€
Ja'afar yay musu sallama ya fita ya samu taxi ya shiga ya tafi.
Tafe suke dukkansu abayan mota, Abie yana leqa wani saqon email.
Abie 2 ya ce.
“Abdul Majeed daman 'diyar albarka ka jima da ka mata miji? Haba! Shiyasa ka tashi hankalinka, ka saka idanu sosai tsakaninta da Ja'afar kullun ina tsakiyarsu idan suna fira, amman ban ta'ba ganinsa ba.â€
Abie ya ajiya phone saman cinyarsa ya kalli Abie 2 yana murmushi ya shafi sajan fuskarshi, tare da 'Yar 'kasumbarsa wacce tai masa kyau, yana Jan gemunsa, ya ce.
“Uhmm! Tin tana shekaru 12 aka 'daura auren tin mahaifina na raye wanda dalilin auren da ya 'daura mata Naja'atu ta kasheshi, wata 'daya bamu sakeyi ba 'kasar morocco.â€
Ya qarashe mgnar cikin 'kunar zuciya yana dafe goshinsa tun tuni jijiyon kansa sun fito ra'do² alamun ransa ya 'baci, jikinsa ya shiga tsuma tsanar mata ta mamaye dukkan sassan jikinsa.
Ganin halin da ya shiga Abie 2 ya rikice ya riqeshi yana fa'din “Subahanallahi! Kisa mahaifinka? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!â€
Har suka iso gida Abie bai dawo normal ba.
Bayan sun fito daga motar Abie 2 ya ce“Dan Allah kayi hkr Abdul Majeed wlh bansan irin wannan 'kuncin zan tuna maka ba, da bazan tambayi mijin Ummi ba, Allah ya jiqan Abbu yasa ya huta, ai kai kaji da'dinka ka girma da iyayanka ni kuma da ban sansu bama tin ina tsuman goyona suka rasu.â€
Abie ya ce“Lah! Ba komai karka damu, sannu Allah ya jiqansu, ai fa ka shirya mata zan maka nan kusa, amman ka za'ba ka darje zaifi bari na shiga ciki lokacin la'asar ya gabato.â€
mun bisu har gidan a mota wanda tinga gate nasan tabbas tamun mugun nisa, amman na kasa hkr inata bincike aka fa'damin min 'yarka ce kai kuma daman mun sanka a Tv sunanka ya zaga duniya da hotonka kowa yasan kai mai temakone mai jin 'Kaine zakayi komai domin kaga wani ya kasance cikin jin da'di, yanzu kusan wata biyu kenan ina famar nemanka wlh yanzu ko gate 'din gidanka sun hanani zuwa ance sai an harbeni, nan ma nasha zuwa amman ban ta'ba samunka ba. Dan Allah ka temaka ka ban auren Rahma karka duba tazarar da take tsakaninmun.â€
Ya 'karashe mgnar cikin kuka yana riqe 'kafar Abie.
Abie wani irin bugu yaji zuciyarsa nayi kansa ya shiga sarawa, cikin jarumtarsa yay azamar tattaro nutsuwarsa ya 'ka'kalo murmushi wanda bazaka ta'ba gane yadda yake ji acikin zuciyarsa ba, kasancewarsa mutum wanda yake me 'boye abu zaiyi wuya ka fahimci halin da yake ciki na damuwa.
kamo hannun Hisham yay yana kallonsa cike da dattakunsa ya ce.
“Haqiqa naji da'di nayi farin cikin 'kaunar da ka nunawa tilon 'yata guda.
Sai dai kash! Wallahi tanada aure, an jima da aka 'daura mata aure, sai ta gama karatunta za'ayi bikinta, kayi hkr don Allah mun gode da 'kaunarka garemu.â€
Abie 2 da kallon mamaki! Yake bin Abie 1. Yayin da Hisham yake fa'din.
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'una! Haqiqa nayi kuskura acikin rashin sani na kamu da soyayyar abun da yake haramun agareni. Astagfirullah don Allah ku yafemin, rashin sanine zan roqi Allah ya cire min sonta azuciyata.â€
Ya 'karashe mgnar yana kuka kamar wani yaro 'karami.
Abie lallashinsa yay tare tare da cewa.
“Kayi hkr Hisham, tabbas da batada aure da na aura maka ita matuqar tana sonka.â€
Sosai Hisham ya ji da'din yadda Abien ya nuna kulawarsa akansa.
Godiya yay ma Abie ya tafiyarsa cike da damuwa cikin zuciyarsa, dan ba qaramin so yakema Rahma ba.
Sosai Abie ya nunawa Abie 2 asibitin mai girman gaske kafin su nufi hospital wajansu Malam Adamu.
Yanzu ma Ja'afar ne zaune saman kujera gefen gadon, Ibtisam na bacci yayin da su Mal Adamu suke waje zazzaune.
Da sallama su Abie suka iso wajansu.
Bayan sun gaisa Abie yake tambayar ya me jiki,duk suka amsa “Da sauqi.â€
Abie office 'din Dr Salis ya nufa.
Bayan sun gaisa ya ce“Dr yarinyar nan haka zamu tafi da ita idanunta biyu? kasan fa! Irin abubuwan da take nunawa.â€
Dr Salis ya ce“A'a yalla'bai anjima idan tafiyarku ya kasance bai fi 1 hour ba zan mata allura insha Allah har kuje bazata iya komai ba, daga baya zatayi bacci mai yawa.â€
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce“Ok hakan yayi Allah ya nuna mana.â€
Sallama sukayi, ya
fito ya shiga room 'din da Ibtisam take kwance.
Ja'afar ya amsa sallamarsa ya gaishesa cikin girmamawa.
Abie ya ce“Ja'afar ya me jiki? Allah ya qara sauqi, ya kamata kaje ka shirya lokaci na qaratowa, idan ka shirya sai ka taho muku da kayan sakawa harda na Ibtisam,idan kazo suma sai su tafi da mun dawo 'daukarku ne zamuyi muje airport.â€
Ja'afar ya amsa da “Toh Abie Allah ya saka da Hairan. â€
Abie ya fita yana amsawa da “Ameen ya Rabbi.â€
Abie na fita Ja'afar ya koma bakin gadon ya rankwafa ya sumbaci kumatunta da hancinta ya shafi fuskarta, dab da kunnenta ya ce“Allah ya baki lfy.â€
Kwanciyar ya gyara mata ya fito.
Mal Adamu ya ce“Kaje ka shirya idan kazo sai mutafi su Tanko su shirya, ni gobe zan wuce niger.â€
Ja'afar yay musu sallama ya fita ya samu taxi ya shiga ya tafi.
Tafe suke dukkansu abayan mota, Abie yana leqa wani saqon email.
Abie 2 ya ce.
“Abdul Majeed daman 'diyar albarka ka jima da ka mata miji? Haba! Shiyasa ka tashi hankalinka, ka saka idanu sosai tsakaninta da Ja'afar kullun ina tsakiyarsu idan suna fira, amman ban ta'ba ganinsa ba.â€
Abie ya ajiya phone saman cinyarsa ya kalli Abie 2 yana murmushi ya shafi sajan fuskarshi, tare da 'Yar 'kasumbarsa wacce tai masa kyau, yana Jan gemunsa, ya ce.
“Uhmm! Tin tana shekaru 12 aka 'daura auren tin mahaifina na raye wanda dalilin auren da ya 'daura mata Naja'atu ta kasheshi, wata 'daya bamu sakeyi ba 'kasar morocco.â€
Ya qarashe mgnar cikin 'kunar zuciya yana dafe goshinsa tun tuni jijiyon kansa sun fito ra'do² alamun ransa ya 'baci, jikinsa ya shiga tsuma tsanar mata ta mamaye dukkan sassan jikinsa.
Ganin halin da ya shiga Abie 2 ya rikice ya riqeshi yana fa'din “Subahanallahi! Kisa mahaifinka? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!â€
Har suka iso gida Abie bai dawo normal ba.
Bayan sun fito daga motar Abie 2 ya ce“Dan Allah kayi hkr Abdul Majeed wlh bansan irin wannan 'kuncin zan tuna maka ba, da bazan tambayi mijin Ummi ba, Allah ya jiqan Abbu yasa ya huta, ai kai kaji da'dinka ka girma da iyayanka ni kuma da ban sansu bama tin ina tsuman goyona suka rasu.â€
Abie ya ce“Lah! Ba komai karka damu, sannu Allah ya jiqansu, ai fa ka shirya mata zan maka nan kusa, amman ka za'ba ka darje zaifi bari na shiga ciki lokacin la'asar ya gabato.â€