Sashe 46
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Jaddatu zauna Latifa na zuba mata shayi, sai mita take batajin 'kamshin kanafari yana tashi sosai.
Latifa ta ce“Wlh Jaddatu kamar yadda nake sakawa kullun ne.â€
Baki ta ta'be ta ce“Yo Allah na tuba Latifa rantsuwa da tana kasheki ai kin jima da mutuwa. Ki fa'dawa ummu Adnan ta min dambu nama na rago kinga na shanun ciwon 'kafafu suke sakani.â€
Latifa ta amsa da “Tom.â€
Ta danne dariyarta ta tafi.
Hanan na musu dariya.
Abie ya sallamo ya shigo falon.
Kusan Jaddatu ya zauna, tana masa sannu da zuwa.
Amsawa yay ya tsiyayi shayin yana kur'ba.
Jaddatu ta ce.
“Ya naga yanayin ka ya canza?â€
Cikin zafi² yake shan shayin ya ajiye cup 'din ya miqe yana fa'din.
“Kaina yake ciwo bari nasha mgani, Hanan ba gaisuwa? Ina baby Iman?â€
Ya 'karashe mgnar yana tafiya.
Hanan ta amsa da “Wlh Ya Abdul na gaisheka naga kamar baka cikin nutsuwane Iman bacci take, sannu Allah baka lfy, wai ina ummine?â€
Da “Ameenâ€
Ya amsa yana tafiya ya ce“Tana bacci na barta, ban saniba ko ta tashi ta tafiyarta.â€
Kofar falon ya mur'da ya shigo da sallama, shiru alamar bata farka ba.
Bedroom 'din ya nufa.
Kwance take ta yi 'dai-'daya saman royal bed 'dinsa,ta yaye bargon da ta rufa, ga sanyin Ac ya kama 'dakin sosai sai rawar sanyi take.
Idanunsa ya sauka kanta santala² fararen cinyoyinta matasa duk awaje.
'Kafarta mai 'daure da sarqar zinari ya kalla duwatsun sai walqiya sukeyi, yanayin yadda take rawar sanyi ya sanya 'kafarta me sarqar take sakin qara cakasss tamkar tana tafiya.
gashin kanta ya barbaje ya rufe mata fuska, ta rungume pillow saman 'kirjinta.
Murmushi 'dauke kan fuskar shi yay saurin isa dab da 'kafafunta, ya sanya hannunsa ya cire mata sarqar qafarta ahankali yadda bazai tasheta ba.
'Kafar ya sumbata ya ajiyeta 'dam, ya 'dora sarqar saman bedside drower, ya 'dauki remote ya kashe Ac ya kunna na'urar 'dumama 'dakin.
Ya qarasa bakin bed, ya zauna ya sanya tattausan ya 'dauki kanta ya 'dora saman cinyarsa, motsi ta fara ahankali.
Leqo fuskarta yay, yaga bacci take tana cinno 'dan 'karamin bakinta.
Guntin smile yay, ya tattare mata gashin da ya rufe mata fuska, ya 'daure shi.
Awarwaron hannayenta ya shiga zarewa ahankali, ha ya zarosu.
Sarqar wuyanta ya cire mata, har 'yan kunnen, ya mayar da ita ya kwantar yadda zatafi jin da'din baccin.
Sumbatan la'bbanta yay yana jan siririn dogon hancinta, ya manna mata kiss saman idanunta.
Ya nufi bedroom.
'Kananun kyawawan idanunta ta bu'de tabi bayansa da kallo tana sakin murmushi.
Sai da ya shiga ta ce“Abiena tin fa kana ciremin sarqar 'kafata na tashi.â€
Cikin bargon ta shige tana shaqo 'kamshinsa mai sakawa taji nutsuwa.
Abie alwala ya 'dauro lokacin da ya fito ana kiran sallar la'asar.
Kallonta yay ya ga ta rufe dukkan jikinta.
Fita yay zuwa masallaci idan ya dawo sai ya tasheta.
Yana fita ta miqe zauna, tana miqa ta sauko, bathroom ta shiga ta cika bathtub da ruwan 'dumi ta shige ciki ta kwanta.
Ta jima sosai kafin tai wanka ta fito, ta 'daura alwala.
'Daure da towel ta fito tana riqe da kayanta.
Motsi Abie taji afalo duk sai ta rikice.
'Katuwar wardrobe 'dinsa ta bu'de wacce take shaqe da sutturo iri² 'bangaran jallabiya ta kalla ta ciro wata ruwan toka sabuwa dal tai saurin sakawa jikinta ba tare da ta cire towel 'din ba, hirami ta janyo shima sabo ta rufe masa wardrobe 'dinsa.
Turarensa ta fesa ta cire towel 'din ta ajiye saman bed ta hau darduma ta tayar da sallah..
Abie na zaune falo yana waya, ya kai 20 minutes kafin ya gama ya miqe ya nufo bedroom 'din.
Ta gama sallar karatun Qur'an take.
Murmushi yay ganin kayansa jikinta sunyi mata kyau sosai, duk da rigar ta mata mugun yawa.
Bai mata mgna ba ganin tana karatu, ya shiga ha'da kayansa, kala 4 ya 'dauka sai na bacci kala 2 sbd kwana 2 ne zaiyi ya juyo. Sai da ya gama shirya kayansa cikin 'karamar trolley ya 'dauki duk abinda zaiyi anfani da shi, ya zauna saman kujera yana duba saqonnin email.
Rahma anutse ta gama karatunta tai addu'a ta shafa ta miqe ta maida Qur'an wajansa, ta linke dardumar ta ajiye ta muhalinta, ta gyarama Abie bed 'dinsa tsab.
Awarwaronta da sarqar wuya da ta qafa ta kwashe ta nufi wajan Abie.
Kusansa ta zauna, ashagwa'be ta ce.
“Abie rabin raina ina bacci ka ciremin kwaliyata, maida min toh.â€
Kallonta yay ya kwaikwayi mgnarta.
Kumatunsa ya beqa mata.
Tasan me yake nufi.
Fuskarshi ta riqe ta manna 'dan 'karamin bakinta saman kumatunsa ta sumbata, itama ta basa kumci.
Sansanyar Sumba ya mata akumatunta,wacce ta maqale masa ta tura kanta cikin 'kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya.
Anutse ya sanya mata sarqar da awarwaron ya sanya mata ta qafar ya sumbaci 'kafar, 'dan kunnen ya sanya mata, yana gyara mata bichons 'kananun 'yan kunnen wanda ya kasance tilla ukune jera akunnenta, biyun sai ta saka 'yan mitsi² 'yan kunne na gold.
Ashagwa'be ta riqe hannunsa tana fa'din “Aushhhhh! Abiena zafi kawai ka cire min toh.†hura mata wajan yay yana shafawa ahankali ya ce.
“No! Baby sunyi kyau barsu idan naje Australia zan siyo miki mask kyau na diamond.
Baby ki kace gobe kike son wucewa ko?â€
Cikin murna ta amsa tana kallon 'dan 'karamin jajayen la'bbansa tana langwa'bar da kanta.
Kallo 'daya yay mata yay saurin Janyeta jikinsa ya na miqar da ita tsaye, yana murmushi sbd ya lura da ita ba abinda take so irin tai ta ma sa kiss le'bensa.
Hannunta ya kama ya 'dauki wayarta suka fara tafiya.
Ashgwa'be ta ce“Abiena bakece komai ba?â€
Kwaikwayonta yay ya 'dora da cewa“Za ki tafi baby ummina muje kici abinci.â€
Asakalce ta ce“Wayyo Abiena wlh banjin yunwa pls ka barni nayi fira bankwana da kai.â€
Kallonta yay ya kashe mata ido 'daya yana sakar mata 'kayataccan murmushi.
Baki ta turo.
'Kasa suka sauko tana maqale da hannunsa.
Jaddatu da Hanan suka bisu da kallo.
Jaddatu da gaza gani ta ce“Oh! Yau shagwa'bar saka kayan Abienki ne?â€
Rahma ta ce“Eh kuma dasu zan zauna har gobe wlh bazan cire ba.â€
Dariya Jaddatu tai ta ce“Ma Sha Allah MATAR manya 'yar manya.â€
Hanan ta kalleta Jaddatu ta ce“Wlh Hanan masifar gulma gareki ai fatan alkhairi nai mata kuma 'diyar Abdul Majeed ai 'Yar manyan mutane ce.â€
Abie baice komai ba yaja suka tafi kan dinning area, zaunar da ita yay.
Ya shiga ha'da mata lafiyayyan girkin.
Ashagwa'be Rahma ta ce“Abiena kanaji matar manyan mutane ce ni, halan ba yaro bane mijin nawa rabin raina ni dai gaskiya bazan xauna da babba idan ma irin halinka gareshi.â€
Rankwafowa yay ya sumbaci la'bbanta da gashin idanunta wanda suke gazar².
Akunnenta ya ra'da mata.
“Babyna bazaki iya son duk abinda na baki ba? OK ai mun gama mgna nace idan bakyaso dole zai sakeki.â€
Ya 'dago ha'barta yana sakar mata tsadaddan murmushi.
Kanta ta samu da fa'duwar gaba ta shafi fuskar Abie tana Jan tsinin karan hancinsa, tai raurau da ido tana son ta yi mgna ta kasa.
Kumatunsa ya bata.
Ahankali ta manna masa Sumba tana kwantar da kanta kafa'darsa.
Da kansa ya ciyar da ita yana mata waqa mai da'din gaske wacce tin tana yarinyar 'yar shekaru 3 idan yana mata take samun nutsuwa sosai.
Ai kuwa sai gata tana 'kyal'kyala dariya ta 'dare saman cinyarsa tana kallon bakinsa yadda yake waqar cikin 'kwarewa.
Misalin 'karfe 6 su Abie suka gama shirin tafiya, sosai sai da yaba Raiyana kulawa, da barmusu duk abin buqata, da wanda za'a tarbi malamin da zaizo mai maganin aljannu, kafi yabar gidan.
Rahma harda kukanta Abie ya samu dakyar ya lallasheta ya ce zai biya wajanta ya kwana kafin ya dawo Chad.
Har airport Rahma tai rakiya, su Baba Tsalha Harisu Yahuza Mal Adamu Abie 2 duk suna airport, sai da jirgin su ya cira sama suka nufo gida.
Mal Adamu da Abie na rarrashin Rahma tanata kuka kamar Abien ya tafi kenan.
Acikin jirgi kuwa Ja'afar bai ta'ba hawa jirgin sama ba aman cikin ikon Allah sam baiyi 'kauyanci ba, sbd aganinsa komai sa kaine.
Sa'bani Laraba da ta dinga 'kurma ihu tana fa'dun.
“Wlh ni daman nasan duk abinda aka ha'da da yaron nan Jafaru sai an ha'du da masifu acikinsa.... Wayyo Allah kaina na juyawa zanyi amai...â€
Tanko cike datakaicin ya ishesa ya buge mata baki, ganin jama'a na kallonsu.
Kasancewar kusan Abie suke dan dukkansu Vip ya biya musu.
Kai Abie ya girgiza yana mamakin halaiyar Laraba.
Tanko fa'da ya fara mata kamar ya ari baki.
“Wlh badan jirgin ya tashi ba, da mun FASA tafiyar nan Ja'afar ya isa ya kula da matarsa, tinda ko munje ba mune zamu bata lfy ba, Allah ne zai bata, haba ina anfanin zabur da kima cikin jama'ah...â€
Abie ne ya ajiye jaridar hannunsa yay gyaran murna.
Tanko yaja bakinsa yay shiru.
Anutse Abie ya ce“ kayi hkr harda rashin sabo.â€
Tanko ya ce“Shi kenan Alhaji Ngd sosai Allah ya biyaka da gidan aljanna.â€
Abie ya amsa da “Ameen.â€
Ya 'dauki jaridarsa yana karantawa.
Ja'afar takaicin Laraba kamar zai kashesa, duba da yadda larabawa da turawa suke kallonta suna dariya.
'Karamin tsaki yaja a 'boye ya na mamakin halaiyar Laraban, wai shine yake janyo musu musifu.
Latifa ta ce“Wlh Jaddatu kamar yadda nake sakawa kullun ne.â€
Baki ta ta'be ta ce“Yo Allah na tuba Latifa rantsuwa da tana kasheki ai kin jima da mutuwa. Ki fa'dawa ummu Adnan ta min dambu nama na rago kinga na shanun ciwon 'kafafu suke sakani.â€
Latifa ta amsa da “Tom.â€
Ta danne dariyarta ta tafi.
Hanan na musu dariya.
Abie ya sallamo ya shigo falon.
Kusan Jaddatu ya zauna, tana masa sannu da zuwa.
Amsawa yay ya tsiyayi shayin yana kur'ba.
Jaddatu ta ce.
“Ya naga yanayin ka ya canza?â€
Cikin zafi² yake shan shayin ya ajiye cup 'din ya miqe yana fa'din.
“Kaina yake ciwo bari nasha mgani, Hanan ba gaisuwa? Ina baby Iman?â€
Ya 'karashe mgnar yana tafiya.
Hanan ta amsa da “Wlh Ya Abdul na gaisheka naga kamar baka cikin nutsuwane Iman bacci take, sannu Allah baka lfy, wai ina ummine?â€
Da “Ameenâ€
Ya amsa yana tafiya ya ce“Tana bacci na barta, ban saniba ko ta tashi ta tafiyarta.â€
Kofar falon ya mur'da ya shigo da sallama, shiru alamar bata farka ba.
Bedroom 'din ya nufa.
Kwance take ta yi 'dai-'daya saman royal bed 'dinsa,ta yaye bargon da ta rufa, ga sanyin Ac ya kama 'dakin sosai sai rawar sanyi take.
Idanunsa ya sauka kanta santala² fararen cinyoyinta matasa duk awaje.
'Kafarta mai 'daure da sarqar zinari ya kalla duwatsun sai walqiya sukeyi, yanayin yadda take rawar sanyi ya sanya 'kafarta me sarqar take sakin qara cakasss tamkar tana tafiya.
gashin kanta ya barbaje ya rufe mata fuska, ta rungume pillow saman 'kirjinta.
Murmushi 'dauke kan fuskar shi yay saurin isa dab da 'kafafunta, ya sanya hannunsa ya cire mata sarqar qafarta ahankali yadda bazai tasheta ba.
'Kafar ya sumbata ya ajiyeta 'dam, ya 'dora sarqar saman bedside drower, ya 'dauki remote ya kashe Ac ya kunna na'urar 'dumama 'dakin.
Ya qarasa bakin bed, ya zauna ya sanya tattausan ya 'dauki kanta ya 'dora saman cinyarsa, motsi ta fara ahankali.
Leqo fuskarta yay, yaga bacci take tana cinno 'dan 'karamin bakinta.
Guntin smile yay, ya tattare mata gashin da ya rufe mata fuska, ya 'daure shi.
Awarwaron hannayenta ya shiga zarewa ahankali, ha ya zarosu.
Sarqar wuyanta ya cire mata, har 'yan kunnen, ya mayar da ita ya kwantar yadda zatafi jin da'din baccin.
Sumbatan la'bbanta yay yana jan siririn dogon hancinta, ya manna mata kiss saman idanunta.
Ya nufi bedroom.
'Kananun kyawawan idanunta ta bu'de tabi bayansa da kallo tana sakin murmushi.
Sai da ya shiga ta ce“Abiena tin fa kana ciremin sarqar 'kafata na tashi.â€
Cikin bargon ta shige tana shaqo 'kamshinsa mai sakawa taji nutsuwa.
Abie alwala ya 'dauro lokacin da ya fito ana kiran sallar la'asar.
Kallonta yay ya ga ta rufe dukkan jikinta.
Fita yay zuwa masallaci idan ya dawo sai ya tasheta.
Yana fita ta miqe zauna, tana miqa ta sauko, bathroom ta shiga ta cika bathtub da ruwan 'dumi ta shige ciki ta kwanta.
Ta jima sosai kafin tai wanka ta fito, ta 'daura alwala.
'Daure da towel ta fito tana riqe da kayanta.
Motsi Abie taji afalo duk sai ta rikice.
'Katuwar wardrobe 'dinsa ta bu'de wacce take shaqe da sutturo iri² 'bangaran jallabiya ta kalla ta ciro wata ruwan toka sabuwa dal tai saurin sakawa jikinta ba tare da ta cire towel 'din ba, hirami ta janyo shima sabo ta rufe masa wardrobe 'dinsa.
Turarensa ta fesa ta cire towel 'din ta ajiye saman bed ta hau darduma ta tayar da sallah..
Abie na zaune falo yana waya, ya kai 20 minutes kafin ya gama ya miqe ya nufo bedroom 'din.
Ta gama sallar karatun Qur'an take.
Murmushi yay ganin kayansa jikinta sunyi mata kyau sosai, duk da rigar ta mata mugun yawa.
Bai mata mgna ba ganin tana karatu, ya shiga ha'da kayansa, kala 4 ya 'dauka sai na bacci kala 2 sbd kwana 2 ne zaiyi ya juyo. Sai da ya gama shirya kayansa cikin 'karamar trolley ya 'dauki duk abinda zaiyi anfani da shi, ya zauna saman kujera yana duba saqonnin email.
Rahma anutse ta gama karatunta tai addu'a ta shafa ta miqe ta maida Qur'an wajansa, ta linke dardumar ta ajiye ta muhalinta, ta gyarama Abie bed 'dinsa tsab.
Awarwaronta da sarqar wuya da ta qafa ta kwashe ta nufi wajan Abie.
Kusansa ta zauna, ashagwa'be ta ce.
“Abie rabin raina ina bacci ka ciremin kwaliyata, maida min toh.â€
Kallonta yay ya kwaikwayi mgnarta.
Kumatunsa ya beqa mata.
Tasan me yake nufi.
Fuskarshi ta riqe ta manna 'dan 'karamin bakinta saman kumatunsa ta sumbata, itama ta basa kumci.
Sansanyar Sumba ya mata akumatunta,wacce ta maqale masa ta tura kanta cikin 'kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya.
Anutse ya sanya mata sarqar da awarwaron ya sanya mata ta qafar ya sumbaci 'kafar, 'dan kunnen ya sanya mata, yana gyara mata bichons 'kananun 'yan kunnen wanda ya kasance tilla ukune jera akunnenta, biyun sai ta saka 'yan mitsi² 'yan kunne na gold.
Ashagwa'be ta riqe hannunsa tana fa'din “Aushhhhh! Abiena zafi kawai ka cire min toh.†hura mata wajan yay yana shafawa ahankali ya ce.
“No! Baby sunyi kyau barsu idan naje Australia zan siyo miki mask kyau na diamond.
Baby ki kace gobe kike son wucewa ko?â€
Cikin murna ta amsa tana kallon 'dan 'karamin jajayen la'bbansa tana langwa'bar da kanta.
Kallo 'daya yay mata yay saurin Janyeta jikinsa ya na miqar da ita tsaye, yana murmushi sbd ya lura da ita ba abinda take so irin tai ta ma sa kiss le'bensa.
Hannunta ya kama ya 'dauki wayarta suka fara tafiya.
Ashgwa'be ta ce“Abiena bakece komai ba?â€
Kwaikwayonta yay ya 'dora da cewa“Za ki tafi baby ummina muje kici abinci.â€
Asakalce ta ce“Wayyo Abiena wlh banjin yunwa pls ka barni nayi fira bankwana da kai.â€
Kallonta yay ya kashe mata ido 'daya yana sakar mata 'kayataccan murmushi.
Baki ta turo.
'Kasa suka sauko tana maqale da hannunsa.
Jaddatu da Hanan suka bisu da kallo.
Jaddatu da gaza gani ta ce“Oh! Yau shagwa'bar saka kayan Abienki ne?â€
Rahma ta ce“Eh kuma dasu zan zauna har gobe wlh bazan cire ba.â€
Dariya Jaddatu tai ta ce“Ma Sha Allah MATAR manya 'yar manya.â€
Hanan ta kalleta Jaddatu ta ce“Wlh Hanan masifar gulma gareki ai fatan alkhairi nai mata kuma 'diyar Abdul Majeed ai 'Yar manyan mutane ce.â€
Abie baice komai ba yaja suka tafi kan dinning area, zaunar da ita yay.
Ya shiga ha'da mata lafiyayyan girkin.
Ashagwa'be Rahma ta ce“Abiena kanaji matar manyan mutane ce ni, halan ba yaro bane mijin nawa rabin raina ni dai gaskiya bazan xauna da babba idan ma irin halinka gareshi.â€
Rankwafowa yay ya sumbaci la'bbanta da gashin idanunta wanda suke gazar².
Akunnenta ya ra'da mata.
“Babyna bazaki iya son duk abinda na baki ba? OK ai mun gama mgna nace idan bakyaso dole zai sakeki.â€
Ya 'dago ha'barta yana sakar mata tsadaddan murmushi.
Kanta ta samu da fa'duwar gaba ta shafi fuskar Abie tana Jan tsinin karan hancinsa, tai raurau da ido tana son ta yi mgna ta kasa.
Kumatunsa ya bata.
Ahankali ta manna masa Sumba tana kwantar da kanta kafa'darsa.
Da kansa ya ciyar da ita yana mata waqa mai da'din gaske wacce tin tana yarinyar 'yar shekaru 3 idan yana mata take samun nutsuwa sosai.
Ai kuwa sai gata tana 'kyal'kyala dariya ta 'dare saman cinyarsa tana kallon bakinsa yadda yake waqar cikin 'kwarewa.
Misalin 'karfe 6 su Abie suka gama shirin tafiya, sosai sai da yaba Raiyana kulawa, da barmusu duk abin buqata, da wanda za'a tarbi malamin da zaizo mai maganin aljannu, kafi yabar gidan.
Rahma harda kukanta Abie ya samu dakyar ya lallasheta ya ce zai biya wajanta ya kwana kafin ya dawo Chad.
Har airport Rahma tai rakiya, su Baba Tsalha Harisu Yahuza Mal Adamu Abie 2 duk suna airport, sai da jirgin su ya cira sama suka nufo gida.
Mal Adamu da Abie na rarrashin Rahma tanata kuka kamar Abien ya tafi kenan.
Acikin jirgi kuwa Ja'afar bai ta'ba hawa jirgin sama ba aman cikin ikon Allah sam baiyi 'kauyanci ba, sbd aganinsa komai sa kaine.
Sa'bani Laraba da ta dinga 'kurma ihu tana fa'dun.
“Wlh ni daman nasan duk abinda aka ha'da da yaron nan Jafaru sai an ha'du da masifu acikinsa.... Wayyo Allah kaina na juyawa zanyi amai...â€
Tanko cike datakaicin ya ishesa ya buge mata baki, ganin jama'a na kallonsu.
Kasancewar kusan Abie suke dan dukkansu Vip ya biya musu.
Kai Abie ya girgiza yana mamakin halaiyar Laraba.
Tanko fa'da ya fara mata kamar ya ari baki.
“Wlh badan jirgin ya tashi ba, da mun FASA tafiyar nan Ja'afar ya isa ya kula da matarsa, tinda ko munje ba mune zamu bata lfy ba, Allah ne zai bata, haba ina anfanin zabur da kima cikin jama'ah...â€
Abie ne ya ajiye jaridar hannunsa yay gyaran murna.
Tanko yaja bakinsa yay shiru.
Anutse Abie ya ce“ kayi hkr harda rashin sabo.â€
Tanko ya ce“Shi kenan Alhaji Ngd sosai Allah ya biyaka da gidan aljanna.â€
Abie ya amsa da “Ameen.â€
Ya 'dauki jaridarsa yana karantawa.
Ja'afar takaicin Laraba kamar zai kashesa, duba da yadda larabawa da turawa suke kallonta suna dariya.
'Karamin tsaki yaja a 'boye ya na mamakin halaiyar Laraban, wai shine yake janyo musu musifu.