Sashe 44
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Jaddatu zaune suna mgna da Hanan, Abie ya sakko waya yake cikin nutsuwa, ya na murmusawa.
Kusan Jaddatu ya zauna har ya kammala wayan, ya miqe ya ce“Ummina zanje hospital 'din Ummi qarama nazo.â€
Jaddatu ta beqa masa ruwan addu'ar da Abie 2 ya kawo ta ce“Ka bata ta sha ka shafa mata ajikinta, ah toh wannan aikin ai sai kai.â€
Abie ya furta.
“Masha Allah bari toh na bata sai na tafi.â€
Ya amsa yana nufar corridor 'din zai kai shi bedroom 'din da take dan ya haramta mata sama.
Kwance take sai wata irin mimmiqewa take tana ihu wanda muryata ta dishe bata fitowa sosai.
Auntie Saro na gefe tana mata addu'a tana hawaye.
Da sallama ya shogo 'dakin.
Auntie Saro ta amsa tana matsawa gefe, tana gaishesa cikin girmamawa.
Amsawa yay yana fa'din.
“Ayyah! Abin ya motsa? Tin yaushe ta farka?â€
Cikin kuka ta ce“Bata jima ba, naje kitchen maida plate 'din da naci abinci na isko ta farka.â€
Zama yay saman bed 'din ya kamota tana fizge² ya daka matsawa wanda hakan yasa tayi la'kwas ta bar abinda take tamasa 'kurr da idanu.
Murmushi yay ya rungumeta jikinsa ya riqeta sosai ya bata ruwan addu'ar, ganin ya na son shafa mata Saro ta bar 'dakin tana jinjinawa 'karfin imanin Abie ace yana kulawa da ita hakan bayan taji yana wasu maganganu irin Raiyana ta cutar da shi sosai.
Gabaki 'daya kayan jikinta ya cire mata ya shafe mata jikinta, da ruwan addu'ar ya mayar mata da kayanta, ya shiga karanto ma addu'a cikin kunnenta wanda ba'ayi 5 minutes ba bacci ya 'dauketa.
Ficewa yay daga 'dakin.
Abie 2 na zaune 'dakinsa falonsa 'dauke da Qur'ani ahannunsa yana karatu.
Abie ya shigo da sallama.
Amsawa yay bayan yakai 'karshen aya, lokacin Abie har ya zauna dab da shi.
Ya murmusa ya ce“Abien Rahmerh karatu ake?â€
Kai Abie ya jinjina yana murmushi, ya ce“Yau duk banga 'diyar albarka ba?â€
Abie ya shafi kwataccan sajan fuskar shi ya ce“ Bacci na barota tana yi may be idan ta farka ka ganta, muna godiya da karamcinka garemu Allah ya saka da alkhairi, ya jiqan magabata bari naje hospital na dawo, na fara shirin tafiya.â€
Ya miqe.
Abie 2 ya ce“Bari na muje yau duk ban leqosu ba.â€
Abie ya ce“A'a ba can ba hospital 'din 'yarka Rahmerh wajan gini fa!â€
“Ok muje kawai.â€
Ya rufe Qur'anin ya maidata ma'ajiyarta suka fice suna hirasu cikin raha.
Dukkansu suna bayan motar Abraham yaje suka tafi motar securities bayansu.
Ja'afar su na zuwa gida wanka yay ya canza kaya, ya tafi gidan Ma'aruf ya kai masa motarsa ya ba me gadi key 'din ya ajiye masa, yanata kiransa awaya ya fa'damasa da zaran taji sauqi zai dawo kan aikinsa, bai samu Ma'aruf 'din ba. Daga can hospital ya koma.
*Gabon*
Ranan da Aishatu ta fa'dama Ma'aruf labarin 'kawarta, ya shiga ta shin hankali. Ya na fita ya kira yaransa akan su tsayar da komai akan sai yazo, ya kashe wayoyinsa baki 'daya ya shiga nazarin rayuwa, da randa ya fara wannan mummunar sana'ar, a 'boye ba wanda ya sani a danginsa, haka nakusa ma da shi bai yarda ya saniba.
Cikin kwanakin baki 'daya baida nutsuwa, kullun yana gida kusanta ya na qara tsorata da lamarin, barin irin yadda yaji malaman suna wa'azi tabbas idan mutum baiyi gaggawar tuba ba 'karshensa baya kyau, dan zaiyi mutuwar wulaqanci.
Zaune suke ta yi matashi da cinyarsa tana kallonsa, shi kuma yana shafa cikinta.
Cikin sanyi murya ya ce “Wai lfy kika 'kuramin idanune?â€
Muskutawa tai ta ce.
“Uhmm! Ba kome naga kawai kwana biyu ka nutsu ba yawan fita ba yawan waya, kayi sanyi ka daina tsokanata, lafiyarka kuwa?â€
“Wlh lfy lau kawai yanayin rayuwane.â€
Damuwarta ta danne ta miqe zaune ta kamo hannayensa tana murzawa, tana kallonsa ta ce“Don girman Allah Ma'aruf ka fa'damin damuwarka na maka al'kawalin ba mai ji mu kashe mu binne, kai mijina ne kuma 'dan uwana idan na fallasaka kaina na fallasa, haka family 'dinmu na tuzarta, tare da 'ya'yan da zamu haifa, pls idan wani abune ka fa'damin na baka sharawa wacce zata fishemu.â€
'Dan guntin tsuki yaja ba tare da ya kalleta ba ya ce“Malama ba komai kinji.â€
“Shi kenan tinda ka ce haka idan damuwa da kake ciki nima na sakawa kaina damuwa idan mun rasa babynmu ai ka huta.â€
Ta 'karashe mgnar cikin kuka.
Rungumeta yay hankalinsa atashe ya shiga lallashinta.
Zaiyi mgna aka fara danna doorbell 'din falo, ya goge mata fuskarta ya ce“Pls je wanke fuskarki ba mamaki daga gidane wasu sukazo.â€
Kafa'da ta maqale tana hawaye.
Jin an qara dannawa ya nufi 'kofar ya leqa ya ga waye.
Ta hudar ya leqa Rabi'ah yagani cikin shiga mai kyau anci ubansu kwalliya.
Tsuki yaja ya bu'de 'kofar ya yi babakere ya tare hanyar yana ha'de fuska.
Ganinsa ya saka Rabi'ah washe baki tana wata irin karairaya ta gashesa.
Fuska ba walwala ya amsa ya ce“Bata nan.â€
Cikin murna ta ce“Yauwa sai muyi mgna na wuce ko? Tinda na kiraka ban samunka duk hankalina ya tashi, shiyasa nace bari nazo.â€
“A'a banda lokaci yanzu kije zamuyi waya.â€
Yana gama fa'damata haka ya maida qofa ya rufe, ya barta tsaye sororo da mamaki.
Aishatu ta kalleshi ta ce“Lafiya kai da waye?â€
“No! Karki damu wani ne yazo nemana nacema megadi ya ce bana nan, kaina yake ciwo bazan iya doguwar mgna ba, na tafi na kwanta, jibi zan wuce Tchad amman bazan sati inaga zan dawo.â€
Da kallo ta bishi har ya shige bedroom.
Tagumi tai tana tunanin ko ta nuna masa ta sani idan yaso suyi mgna.
Miqewa tai tabi bayansa.
*Tchad*
*Unguwar MOURSAL*
Tamfatsetsiyar hospital ne da ake ginawa da sunan Rahma, wacce aka sakawa suna.
( *RAHMA HOSPITAL TCHAD*)
Tinda motocin suka shigo hankalin ma'aikatan ya koma wajansu Abie.
Securities na bu'de masu mota ma'aikatan manya da 'kananu sukayi caaaa! Kowa na biqa gaisuwar ban girma wajan Abie.
'Dayan bayan 'daya sai da Abie yay musabaha da su fuskarsa sake yana tambayarsu ya aiki.
Mu'az ya iso yana fa'din.
“Tinda kun gaisa kowa ga koma bakin aikinsa.â€
Abie ya murmusa ya ce“Mu'az ya hkr da jama'ah?â€
“Yalla'bai Alhmdllh! Gini ya kusa zauwa 'karshe insha Allah. Bismillah mushiga.â€
Cikin office suka shiga bayan sun qara gaisawa Mu'az ya ce.
“Yalla'bai bari na kira mutumin sai kuyi mgna.â€
Bai jima da fita ba suka shigo da wani magidanci zai kai kimanin shekaru 37 ahaife, fari yafi ruwan zubin fulani, yanada kyau, ba laifi babu makusu ajikinsa, kallo 'daya zaka masa kasan idan ya samu Hutu namijine ba laifi duk da baikai Ja'afar ba bare Abie akyau amman tabbas namijine, cikakke.
Har 'kasa ya zube yana gaishe da Abie cikin girmamawa.
Abie ya amsa cikin sakin fuska yana kamasa ya miqe ya zaunar da shi kusan shi, yana fa'din.
“Ance ka jima kana nema na, Allah yasa lafiya?â€
Kansa 'kasa ya ce“Eh Alhaji Abdulmajid na jima ina nemanka amman ba na samunka, don Allah don darajar Annabi Muhammad.â€
Abie 1 and 2 da Mu'az suka amshe da fa'din.
“S.A.W.â€
Cikin kamalarsa Abie ya ce karka damu yaro ina jinka fa'di abinda kake so ka fa'daâ€
Kansa 'kasa ya ce.
“Don Allah Alhaji kayi min alqawalin zaka temakamin da abinda zan roqeka, sannan ka fahimcine ka kalle da idanun rahamar da Allah ya maka? Sannan ka yarda da mgnar da zqn fa'da maka.â€
Abie ya kafeshi da manyan fararen idanunsa, ya girgiza kansa ya ce“Ni ba mutumin banza bane, ba zanyi alqawalin abinda bansan meye ba, na amsa ma nazo na kasa cikawa na shiga layin mutane ukun da Annabi ya lissafoi, fa'di karka damu idan wanda zan iyane zan maka.â€
Kansa 'kasa ya fara mgna.
“Ni sunana Hisham Tahir har'do bafulatanin Cameron ne, munada arzi'ki irin namu na fulani arzi'kin shanu da raguna tumakai.
Kwanaki mun shigo garin nan kenan munzo wajan auren 'yan uwanmu da suke nan, saman titi munzo tsallakawa naga wata yarinya ta fito daga mota, ta nufi wajan wani dattijo da niyar taimaka masa wanda....â€
Abie 2 ya katse shi ta hanyar cewa“Kai!....â€
Abie 1 ya katse shi ta hanyar cewa.
“Please Abdulmajid barsa ya yi mgna, ina jinka me ya faruwa da dattijon........?â€
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
3/1/22, 18:08 - Buhainat: ```D A```
```45&46``
_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_
_🥺Hajiyoyi Ba Editing😔_
Kusan Jaddatu ya zauna har ya kammala wayan, ya miqe ya ce“Ummina zanje hospital 'din Ummi qarama nazo.â€
Jaddatu ta beqa masa ruwan addu'ar da Abie 2 ya kawo ta ce“Ka bata ta sha ka shafa mata ajikinta, ah toh wannan aikin ai sai kai.â€
Abie ya furta.
“Masha Allah bari toh na bata sai na tafi.â€
Ya amsa yana nufar corridor 'din zai kai shi bedroom 'din da take dan ya haramta mata sama.
Kwance take sai wata irin mimmiqewa take tana ihu wanda muryata ta dishe bata fitowa sosai.
Auntie Saro na gefe tana mata addu'a tana hawaye.
Da sallama ya shogo 'dakin.
Auntie Saro ta amsa tana matsawa gefe, tana gaishesa cikin girmamawa.
Amsawa yay yana fa'din.
“Ayyah! Abin ya motsa? Tin yaushe ta farka?â€
Cikin kuka ta ce“Bata jima ba, naje kitchen maida plate 'din da naci abinci na isko ta farka.â€
Zama yay saman bed 'din ya kamota tana fizge² ya daka matsawa wanda hakan yasa tayi la'kwas ta bar abinda take tamasa 'kurr da idanu.
Murmushi yay ya rungumeta jikinsa ya riqeta sosai ya bata ruwan addu'ar, ganin ya na son shafa mata Saro ta bar 'dakin tana jinjinawa 'karfin imanin Abie ace yana kulawa da ita hakan bayan taji yana wasu maganganu irin Raiyana ta cutar da shi sosai.
Gabaki 'daya kayan jikinta ya cire mata ya shafe mata jikinta, da ruwan addu'ar ya mayar mata da kayanta, ya shiga karanto ma addu'a cikin kunnenta wanda ba'ayi 5 minutes ba bacci ya 'dauketa.
Ficewa yay daga 'dakin.
Abie 2 na zaune 'dakinsa falonsa 'dauke da Qur'ani ahannunsa yana karatu.
Abie ya shigo da sallama.
Amsawa yay bayan yakai 'karshen aya, lokacin Abie har ya zauna dab da shi.
Ya murmusa ya ce“Abien Rahmerh karatu ake?â€
Kai Abie ya jinjina yana murmushi, ya ce“Yau duk banga 'diyar albarka ba?â€
Abie ya shafi kwataccan sajan fuskar shi ya ce“ Bacci na barota tana yi may be idan ta farka ka ganta, muna godiya da karamcinka garemu Allah ya saka da alkhairi, ya jiqan magabata bari naje hospital na dawo, na fara shirin tafiya.â€
Ya miqe.
Abie 2 ya ce“Bari na muje yau duk ban leqosu ba.â€
Abie ya ce“A'a ba can ba hospital 'din 'yarka Rahmerh wajan gini fa!â€
“Ok muje kawai.â€
Ya rufe Qur'anin ya maidata ma'ajiyarta suka fice suna hirasu cikin raha.
Dukkansu suna bayan motar Abraham yaje suka tafi motar securities bayansu.
Ja'afar su na zuwa gida wanka yay ya canza kaya, ya tafi gidan Ma'aruf ya kai masa motarsa ya ba me gadi key 'din ya ajiye masa, yanata kiransa awaya ya fa'damasa da zaran taji sauqi zai dawo kan aikinsa, bai samu Ma'aruf 'din ba. Daga can hospital ya koma.
*Gabon*
Ranan da Aishatu ta fa'dama Ma'aruf labarin 'kawarta, ya shiga ta shin hankali. Ya na fita ya kira yaransa akan su tsayar da komai akan sai yazo, ya kashe wayoyinsa baki 'daya ya shiga nazarin rayuwa, da randa ya fara wannan mummunar sana'ar, a 'boye ba wanda ya sani a danginsa, haka nakusa ma da shi bai yarda ya saniba.
Cikin kwanakin baki 'daya baida nutsuwa, kullun yana gida kusanta ya na qara tsorata da lamarin, barin irin yadda yaji malaman suna wa'azi tabbas idan mutum baiyi gaggawar tuba ba 'karshensa baya kyau, dan zaiyi mutuwar wulaqanci.
Zaune suke ta yi matashi da cinyarsa tana kallonsa, shi kuma yana shafa cikinta.
Cikin sanyi murya ya ce “Wai lfy kika 'kuramin idanune?â€
Muskutawa tai ta ce.
“Uhmm! Ba kome naga kawai kwana biyu ka nutsu ba yawan fita ba yawan waya, kayi sanyi ka daina tsokanata, lafiyarka kuwa?â€
“Wlh lfy lau kawai yanayin rayuwane.â€
Damuwarta ta danne ta miqe zaune ta kamo hannayensa tana murzawa, tana kallonsa ta ce“Don girman Allah Ma'aruf ka fa'damin damuwarka na maka al'kawalin ba mai ji mu kashe mu binne, kai mijina ne kuma 'dan uwana idan na fallasaka kaina na fallasa, haka family 'dinmu na tuzarta, tare da 'ya'yan da zamu haifa, pls idan wani abune ka fa'damin na baka sharawa wacce zata fishemu.â€
'Dan guntin tsuki yaja ba tare da ya kalleta ba ya ce“Malama ba komai kinji.â€
“Shi kenan tinda ka ce haka idan damuwa da kake ciki nima na sakawa kaina damuwa idan mun rasa babynmu ai ka huta.â€
Ta 'karashe mgnar cikin kuka.
Rungumeta yay hankalinsa atashe ya shiga lallashinta.
Zaiyi mgna aka fara danna doorbell 'din falo, ya goge mata fuskarta ya ce“Pls je wanke fuskarki ba mamaki daga gidane wasu sukazo.â€
Kafa'da ta maqale tana hawaye.
Jin an qara dannawa ya nufi 'kofar ya leqa ya ga waye.
Ta hudar ya leqa Rabi'ah yagani cikin shiga mai kyau anci ubansu kwalliya.
Tsuki yaja ya bu'de 'kofar ya yi babakere ya tare hanyar yana ha'de fuska.
Ganinsa ya saka Rabi'ah washe baki tana wata irin karairaya ta gashesa.
Fuska ba walwala ya amsa ya ce“Bata nan.â€
Cikin murna ta ce“Yauwa sai muyi mgna na wuce ko? Tinda na kiraka ban samunka duk hankalina ya tashi, shiyasa nace bari nazo.â€
“A'a banda lokaci yanzu kije zamuyi waya.â€
Yana gama fa'damata haka ya maida qofa ya rufe, ya barta tsaye sororo da mamaki.
Aishatu ta kalleshi ta ce“Lafiya kai da waye?â€
“No! Karki damu wani ne yazo nemana nacema megadi ya ce bana nan, kaina yake ciwo bazan iya doguwar mgna ba, na tafi na kwanta, jibi zan wuce Tchad amman bazan sati inaga zan dawo.â€
Da kallo ta bishi har ya shige bedroom.
Tagumi tai tana tunanin ko ta nuna masa ta sani idan yaso suyi mgna.
Miqewa tai tabi bayansa.
*Tchad*
*Unguwar MOURSAL*
Tamfatsetsiyar hospital ne da ake ginawa da sunan Rahma, wacce aka sakawa suna.
( *RAHMA HOSPITAL TCHAD*)
Tinda motocin suka shigo hankalin ma'aikatan ya koma wajansu Abie.
Securities na bu'de masu mota ma'aikatan manya da 'kananu sukayi caaaa! Kowa na biqa gaisuwar ban girma wajan Abie.
'Dayan bayan 'daya sai da Abie yay musabaha da su fuskarsa sake yana tambayarsu ya aiki.
Mu'az ya iso yana fa'din.
“Tinda kun gaisa kowa ga koma bakin aikinsa.â€
Abie ya murmusa ya ce“Mu'az ya hkr da jama'ah?â€
“Yalla'bai Alhmdllh! Gini ya kusa zauwa 'karshe insha Allah. Bismillah mushiga.â€
Cikin office suka shiga bayan sun qara gaisawa Mu'az ya ce.
“Yalla'bai bari na kira mutumin sai kuyi mgna.â€
Bai jima da fita ba suka shigo da wani magidanci zai kai kimanin shekaru 37 ahaife, fari yafi ruwan zubin fulani, yanada kyau, ba laifi babu makusu ajikinsa, kallo 'daya zaka masa kasan idan ya samu Hutu namijine ba laifi duk da baikai Ja'afar ba bare Abie akyau amman tabbas namijine, cikakke.
Har 'kasa ya zube yana gaishe da Abie cikin girmamawa.
Abie ya amsa cikin sakin fuska yana kamasa ya miqe ya zaunar da shi kusan shi, yana fa'din.
“Ance ka jima kana nema na, Allah yasa lafiya?â€
Kansa 'kasa ya ce“Eh Alhaji Abdulmajid na jima ina nemanka amman ba na samunka, don Allah don darajar Annabi Muhammad.â€
Abie 1 and 2 da Mu'az suka amshe da fa'din.
“S.A.W.â€
Cikin kamalarsa Abie ya ce karka damu yaro ina jinka fa'di abinda kake so ka fa'daâ€
Kansa 'kasa ya ce.
“Don Allah Alhaji kayi min alqawalin zaka temakamin da abinda zan roqeka, sannan ka fahimcine ka kalle da idanun rahamar da Allah ya maka? Sannan ka yarda da mgnar da zqn fa'da maka.â€
Abie ya kafeshi da manyan fararen idanunsa, ya girgiza kansa ya ce“Ni ba mutumin banza bane, ba zanyi alqawalin abinda bansan meye ba, na amsa ma nazo na kasa cikawa na shiga layin mutane ukun da Annabi ya lissafoi, fa'di karka damu idan wanda zan iyane zan maka.â€
Kansa 'kasa ya fara mgna.
“Ni sunana Hisham Tahir har'do bafulatanin Cameron ne, munada arzi'ki irin namu na fulani arzi'kin shanu da raguna tumakai.
Kwanaki mun shigo garin nan kenan munzo wajan auren 'yan uwanmu da suke nan, saman titi munzo tsallakawa naga wata yarinya ta fito daga mota, ta nufi wajan wani dattijo da niyar taimaka masa wanda....â€
Abie 2 ya katse shi ta hanyar cewa“Kai!....â€
Abie 1 ya katse shi ta hanyar cewa.
“Please Abdulmajid barsa ya yi mgna, ina jinka me ya faruwa da dattijon........?â€
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
3/1/22, 18:08 - Buhainat: ```D A```
```45&46``
_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_
_🥺Hajiyoyi Ba Editing😔_