Sashe 115
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murta ya d'auki yaron Wanda har lokacin yana shan nonon uwarsa.
Idanu ya shafema Rabi'ah yana kuka kamar yaro.
Dr dakyar ya ceton ran Aishatu Wanda aka Kira Ma'aruf mutuwar Rabi'ah ta girgizasa matuqa.
Washegari da safe aka basu gawar Rabi'ah aka sallace ta aka kaita gidan gaskiya yaron na wajan Aishatu wani magani na gargajiya aka had'a mata ta Sha take ruwan nono yazo.
Aishatu bayan kwana uku ta saka aka tara dukkan families nasu ta musu bayanin abinda ya faru Wanda ta b'oye wani abun ta ce dai k'addarace kawai ta had'asu agidanta wani lokaci abisa kuskure cikin dare ya dawo daga tafiya Rabi'ah tazo tayata kwana har hakan ta faru Ashe rabone.
Kowa hakan ya d'auki maganar yamata addu'ar Allah ya bata ikon riqe yaron da amana mahaifiyasar Allah ya jiqanta.
Randa akayi sadakan sati aka sakawa yaron suna Umar Farook.
Kafin Arab'in yaro yayi mulmul sabida Gatan da yake samu Ma'aruf Allah ya jarabesa da son yaron ga wani irin bud'i da yake shigo musu Masha Allah.
★★★
Ibtisam cikinta na cikawa wata takwas Ja'afar ya shiriya musu zuwa Niger ya kaita haihuwa kwanansa biyar ya juyo wanda da zarna ta haihu zai dawo.
Toh masha Allah tana samun kulawa sosai cikin ya tsufa zama dakyar tashi dakyar an bata sati biyu Wanda ba lallai taci satin ba ma.
*Tchad*
Masha Allah Abie sunje Morocco sun memo auren Meerah an basu Wanda basu baro qasar ba sai da aka d'aura auren aka basu amaryasu.
anan gidan Abie akayi taron biki abin sai Wanda yagani b'angaran Abie2 aka zuba sabbin kaya dole idan ka shiga wajan ya burgeka, sai da Meerah tai kimanin kwana uku kenan da tarewar amman Abie2 ya kasa tab'ata, sai da tai kusan sati yaje ya zage ya fuskanceta aka b'arji amarci ya sameta cikakkan buduwar ta samu tattalin so fiye da yadda zan kwatanta Ashe Abie2 ya Iya love, cikin sati biyu sun murje sunyi qiba suna shan love kullun Rahma sai tazo ta zubama Abie2 shagwab'a ya lallab'ata kafin ta tafi.
Abie ya ce bayason Abie2 ya yi komai ya huta akan wuyar da yaci aduniya kusan shekaru ashirin da biyar.
Amman yaqi ya fara fita aiki companyn Ja'afar.
Rahma kuwa cikinta wata bakwai da 'yan kwanaki qalilan amman Masha Allah kace yau zata haihu dan tayi girman ciki.
Wata irin kulawa suke samu ita abin cikinta soyayyarsu da Abie sai qara hauhawa take.
Zaune take a falon nasu na qasa wanda suka tare d'akin k'asa.
Saman carpet tana cin mutumin nata strawberry.
Sanye take da doguwar riga shara-shara.
Idanunta akan TV.
Jin motsi ta waiga.
Abie ta gani cikin shirin fita ya ha'da cikin wasu irin kayan Pakistan masu uban tsad'a yana baza k'amshi ba abinda yafi burgeta irin hular kansa da takalmin k'afarsa da glass d'in da yake manne akan kyakkyawar fuskarsa.
K'ananun kyawawan idanunta ta qura masa tana kallon tsadadiyar agogon da take d'aure a tsintaiyar hannunsa, yana dubawa.
Qarasowa yay gabanta ya rusuna yana sakar mata tattausan murmushi ya shafi fuskarta ya d'ora hannunsa saman k'aton cikinta ya shafa ya rusuna ya kai guiwowinsa k'asa ya sunkuya ya sumbaci cikin ya ce.
“My babies ya kuke?â€
Ya d'ago yana d'aga mata gira ya ce.
“My ruhi ya dai kina son sanin Inda Abienki zaije koh?â€
Ashagwab'e ta turo bakinta gaba tana sanya masa strawberry abakinsa ta ce.
“Wayyo My Abieh kayi kyau sosai zan bika, dan Allah karma bari matan banzan su kalle min kai kaji...â€
Wani irin ihu ta Saki lokacin da taji marata wani abu ya sokaeta kamar allura ta damqe damtsam hannun Abie.
Arikice Abie ya ce.
“No! My Baby meye haka idan bakyaso nafita na barki zan jira har kiyi bacci OK?â€
Rahma bayanta taji ya riqe cikinta yay wani irin murd'awa take taji yaron cikin na zillo ga azabar da marata take cikin seconds goma har zufa ta karyo mata, cikin fitar hayyaci ta ce.
“Wayyo Abie zan mutu bayana marata cikina wallahi ba wasa nake ba, ka kaini wajan Jaddatu.â€
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Babyna ko naqudace ai lokacinki baiba na shiga uku.â€.
Ya qarashe mganr yana ciccib'arta sama ya nufo babban falon, yana kiranta Babyna kiyi haquri yanzu zamuje asibiti qila juyawar yarone.â€
Hahaha Abie inaga zaka zama ubane fa yau
Whtspp number😊
_*+22796515805*_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
6/7/22, 19:48 - Buhainat: ```D A```
```106```
_Rahmerh Ladingo😉_
*ALHAMDULILLAHIðŸ™ðŸ¼* Masoya Ngode sai mun ha'du JIKAR BULAMA, nan kusa kujirani da zafinsa zai fito, Tabbas wannan tafiya ta daban ce.😹 tabbas idan kin karanta Dattijon Arziqi toh JIKAR BULAMA ya shafeshi a dad'i da soyayyar cikinsa da darusan cikinsa da makirci da darasi da komai fatana ku biyoni muje zuwa, wannan da zafinsa yake tafe sannu-sannu nake tafiyar da salona, bana takurawa bana gaggawa amman na tabbata za ki/ka ku anfana wannan shine burina wa makaranta.ðŸ‘ðŸ½
Ya ALLAH duk labarin da ya kasance babu darasi acikinsa ko fad'akarwa karka bani ikon rubuta shi.ðŸ™ðŸ¼
Jaddatu zaune tana kallon tashar Aljazeera, tana Jan casbi taga Abie d'auke da Rahma hakalinsa a tashe yana doso falon.
Jaddatu ta miqe tana fad'in.
“Innalilalhi wa'inna ilaihir raji'un! Abdul me ya faru da Rahma?â€
Gabanta ya iso ya ce“Ummi ki kwantar da hankalinki inaga juyin cikina ta ce maratan da bayan da cikinta suke mata ciwo...â€
Jaddatu ta matso tana kallon Rahma ta ce.
“Maza muje asibiti haihuwace ba juyawar ciki bane.â€
abie bai jiraba me zatace yay gaba cikin sauri jin yadda Rahma ta cikuikuiyeshi tana kiransa.
“Abie! Marata bayana.â€
Sannu kawai yake mata.
Jaddatu ta kiraUmmu Adnan da Latifa sukanzo cikin sauri suna zubewa gabanta.
“Yawwa Maza zo ki had'ado kaya ki samemu mota, Latifa ke kuma kiyi qoqarin had'ama farfesun hanta da k'oda da kunnun madara.â€
Ta k'arashe mgnar tana gyara mayafin kanta tana tokara sandarta ta nufi k'ofar fita.
Ummu Adnan ta shiga ta had'o kayan haihuwa wanda daman su suka jera a d'akin da yake kallon na Rahma da Abie, ta had'o komai ta fito ta rufama Jaddatu baya.
Meerah ta fito da niyar shiga wajan Rahma taga ko lafiya yau bata shigo, ta hango Abie d'auke da Rahma ya nufi parking spaces.
Cikin tashin hankali ta bisa tana tambayarsa.
“Abie me ya sameta?â€
Abie ya ce“Inaga haihuwace.â€
Meerah ta koma ciki da gudu ta d'auki wayanta, ta Kira Abue2 ta sheda masa zasu asibiti Rahma na naquda.
Abraham daga nesa ya hango Abie d'auke da Rahma, yay saurin isa rumfar ajiye motocin ya fito da wata baqar Jeep.
Baya shigar da ita shima ya shi ya zauna yana rungume da ita.
Meerah da Ummu Adnan suna gaba Jaddatu baya wajansu Abie suka d'unguma zuwa hospital.
Sosai suke tausaya ma Rahma ganin irin azabar da take Sha, sai damqe Abie da Jaddatu take tana cizon lips d'inta, Abie sai sannu yake mata.
Suna isa asibitin aka amsheta cikin gaggawa aka nufi labor room da ita, Wanda Abie yaji tamkar ya bita suyi naqudan tare.
Jaddatu suna zazzaune sunyi jugum² suna zaman jira.
Abie ya aksa zaune ya kasa tsaye sai kai kome yake.
Jaddatu ta kalleshi ta ce.
“Don Allah Abdul ka zauna, adsu'armu kawai take buqata.â€
Goshinsa ya dafe yana hango yadda aka shiga da ita labor room.
Dab da ita ya zauna yana danna casbi da yake maqale atsarsa, bai iya cewa komai ba.
Abie2 ya iso suka gaisa da Jaddatu ya zauna kusan Abie1 yana fad'in Allah ya bud'e idanu lafiya.
Jaddatu da Meerah suka amsa da.
“Ameen.â€
Abie aqasan labb'ansa ya amsa da Amin.
Kusan awa biyu Rahma tana famar naquda, taci uwar azaba kafin Allah ya sauketa lafiya, ta haifo yaranta kyawawa mace da namiji, macan babu abinda ya rabata da Rahma har 'kananun idanunta sak, haka namijin ba abinda ya rabasa da Abie, ma'ana dai yaran baki d'aya Abie ne macan ce ta 'dauko idanun Rahma.
Yaran bakwaini ne 'yan mitsi² dasu, suna fitowa duniya bayan agyarasu aka sakasu a kwalba, aka kaisu wajan da za'a dinga kula dasu tsakaninsu da Rahma sai idan zata shayar dasu, sai da aka gama shirya Rahma tsaf baccin wuya ya d'auketa kafin aje sanar dasu Abie.
Lokacin da nurse ta fito bada albishir Rahma ta haihu, Abie na hangota jikinsa ya d'auki rawa bakinsa na makyarkyata ya ce.
“Ya don Allah har yanzu?â€
Nurse tai murnushi ta ce.
“Alhmdllh! Aqa'idar asibitin nan bama sanar da kowa nasa ya haihu sai an gyara yara da uwarsu sai mu fito mu sanar yadda zakaga naka cikin farin ciki.
Madam ta sauka lafiya ta samu mace da namiji amman suna kwalba sabida basu isa haihuwa ba.â€
Abie ya ce.
“Alhmdllh! Allah Kaine abin godiya da ka azurtani da Yara biyu lokaci d'aya haqiqa kinada babban tukuici.â€
Jaddatu ta rangad'a gud'a ta ce.
“Alhdllh! Alhmdllh!! Alhmdllh!!! Yau Rahma ta saukewa Abdul Yara biyu.â€
Sai ta fashe da kuka, Abie ya rungumeta yana murmushi ya ce.
“Ummi don Allah ki daina kukan haka muje anuna mana yaran.â€
Abie2 ya ce.
“Masha Allah, D'iyar albarka tai k'ok'ari sosai Allah ya bata lafiyar shayarwa.â€
Meerah tana kallonsa ta amsa da.
“Ameen ya Allah.â€
Wajan Rahma Nurse ta fara kaisu.
Kwance take tsaf abinta tana bacci, tamkar ba ita bace ta gama yaqi.
Abie ba kunyar kowa ya isa ya zauna bakin gadon ya riqo hannayenta yana murzawa ya rankwafo dab da fuskarta ya sumbaci goshinta ya ce.
“My baby sannu Allah ya miki albarka ya baki lafiyar shayarwa, Ngd sosai baby Ummi kinyi qoqari Allah ya albarkaci yaranmu.â€
Su Abie2 suka amsa da.
“Ameen.â€
Jaddatu zauwa tai ta rungumeta tana saka mata albarka, ita kam baccinta take bata San me suke ba.
Jaddatu ta Kira Latifa awaya ta ce maza tayi sauri ta kawo farfesun Rahma ta samu taci.
Wajan yaran aka kaisu masha Allah kayawun yaran abun kallone 'yan k'ananu dasu.
Abie yay musu addu'a tare da kiran sallah ya rad'a musu suna.
Namijin Abdulwahab suan mahaifinsa macan UmmulAymana.
Duk yadda zan fad'i dad'i da farin cikin Abie da zuri'arsa suke ciki akan wannan haihuwar toh bazan gayi daidai ba sabida gabaki d'aya kafofin sadarwa ba Inda Abie baiyi shelar haihuwar ba, kowa murna yake tayasa jama'a nesa dana kusa kiransa sukeyi taya murna.
Idanu ya shafema Rabi'ah yana kuka kamar yaro.
Dr dakyar ya ceton ran Aishatu Wanda aka Kira Ma'aruf mutuwar Rabi'ah ta girgizasa matuqa.
Washegari da safe aka basu gawar Rabi'ah aka sallace ta aka kaita gidan gaskiya yaron na wajan Aishatu wani magani na gargajiya aka had'a mata ta Sha take ruwan nono yazo.
Aishatu bayan kwana uku ta saka aka tara dukkan families nasu ta musu bayanin abinda ya faru Wanda ta b'oye wani abun ta ce dai k'addarace kawai ta had'asu agidanta wani lokaci abisa kuskure cikin dare ya dawo daga tafiya Rabi'ah tazo tayata kwana har hakan ta faru Ashe rabone.
Kowa hakan ya d'auki maganar yamata addu'ar Allah ya bata ikon riqe yaron da amana mahaifiyasar Allah ya jiqanta.
Randa akayi sadakan sati aka sakawa yaron suna Umar Farook.
Kafin Arab'in yaro yayi mulmul sabida Gatan da yake samu Ma'aruf Allah ya jarabesa da son yaron ga wani irin bud'i da yake shigo musu Masha Allah.
★★★
Ibtisam cikinta na cikawa wata takwas Ja'afar ya shiriya musu zuwa Niger ya kaita haihuwa kwanansa biyar ya juyo wanda da zarna ta haihu zai dawo.
Toh masha Allah tana samun kulawa sosai cikin ya tsufa zama dakyar tashi dakyar an bata sati biyu Wanda ba lallai taci satin ba ma.
*Tchad*
Masha Allah Abie sunje Morocco sun memo auren Meerah an basu Wanda basu baro qasar ba sai da aka d'aura auren aka basu amaryasu.
anan gidan Abie akayi taron biki abin sai Wanda yagani b'angaran Abie2 aka zuba sabbin kaya dole idan ka shiga wajan ya burgeka, sai da Meerah tai kimanin kwana uku kenan da tarewar amman Abie2 ya kasa tab'ata, sai da tai kusan sati yaje ya zage ya fuskanceta aka b'arji amarci ya sameta cikakkan buduwar ta samu tattalin so fiye da yadda zan kwatanta Ashe Abie2 ya Iya love, cikin sati biyu sun murje sunyi qiba suna shan love kullun Rahma sai tazo ta zubama Abie2 shagwab'a ya lallab'ata kafin ta tafi.
Abie ya ce bayason Abie2 ya yi komai ya huta akan wuyar da yaci aduniya kusan shekaru ashirin da biyar.
Amman yaqi ya fara fita aiki companyn Ja'afar.
Rahma kuwa cikinta wata bakwai da 'yan kwanaki qalilan amman Masha Allah kace yau zata haihu dan tayi girman ciki.
Wata irin kulawa suke samu ita abin cikinta soyayyarsu da Abie sai qara hauhawa take.
Zaune take a falon nasu na qasa wanda suka tare d'akin k'asa.
Saman carpet tana cin mutumin nata strawberry.
Sanye take da doguwar riga shara-shara.
Idanunta akan TV.
Jin motsi ta waiga.
Abie ta gani cikin shirin fita ya ha'da cikin wasu irin kayan Pakistan masu uban tsad'a yana baza k'amshi ba abinda yafi burgeta irin hular kansa da takalmin k'afarsa da glass d'in da yake manne akan kyakkyawar fuskarsa.
K'ananun kyawawan idanunta ta qura masa tana kallon tsadadiyar agogon da take d'aure a tsintaiyar hannunsa, yana dubawa.
Qarasowa yay gabanta ya rusuna yana sakar mata tattausan murmushi ya shafi fuskarta ya d'ora hannunsa saman k'aton cikinta ya shafa ya rusuna ya kai guiwowinsa k'asa ya sunkuya ya sumbaci cikin ya ce.
“My babies ya kuke?â€
Ya d'ago yana d'aga mata gira ya ce.
“My ruhi ya dai kina son sanin Inda Abienki zaije koh?â€
Ashagwab'e ta turo bakinta gaba tana sanya masa strawberry abakinsa ta ce.
“Wayyo My Abieh kayi kyau sosai zan bika, dan Allah karma bari matan banzan su kalle min kai kaji...â€
Wani irin ihu ta Saki lokacin da taji marata wani abu ya sokaeta kamar allura ta damqe damtsam hannun Abie.
Arikice Abie ya ce.
“No! My Baby meye haka idan bakyaso nafita na barki zan jira har kiyi bacci OK?â€
Rahma bayanta taji ya riqe cikinta yay wani irin murd'awa take taji yaron cikin na zillo ga azabar da marata take cikin seconds goma har zufa ta karyo mata, cikin fitar hayyaci ta ce.
“Wayyo Abie zan mutu bayana marata cikina wallahi ba wasa nake ba, ka kaini wajan Jaddatu.â€
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Babyna ko naqudace ai lokacinki baiba na shiga uku.â€.
Ya qarashe mganr yana ciccib'arta sama ya nufo babban falon, yana kiranta Babyna kiyi haquri yanzu zamuje asibiti qila juyawar yarone.â€
Hahaha Abie inaga zaka zama ubane fa yau
Whtspp number😊
_*+22796515805*_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
6/7/22, 19:48 - Buhainat: ```D A```
```106```
_Rahmerh Ladingo😉_
*ALHAMDULILLAHIðŸ™ðŸ¼* Masoya Ngode sai mun ha'du JIKAR BULAMA, nan kusa kujirani da zafinsa zai fito, Tabbas wannan tafiya ta daban ce.😹 tabbas idan kin karanta Dattijon Arziqi toh JIKAR BULAMA ya shafeshi a dad'i da soyayyar cikinsa da darusan cikinsa da makirci da darasi da komai fatana ku biyoni muje zuwa, wannan da zafinsa yake tafe sannu-sannu nake tafiyar da salona, bana takurawa bana gaggawa amman na tabbata za ki/ka ku anfana wannan shine burina wa makaranta.ðŸ‘ðŸ½
Ya ALLAH duk labarin da ya kasance babu darasi acikinsa ko fad'akarwa karka bani ikon rubuta shi.ðŸ™ðŸ¼
Jaddatu zaune tana kallon tashar Aljazeera, tana Jan casbi taga Abie d'auke da Rahma hakalinsa a tashe yana doso falon.
Jaddatu ta miqe tana fad'in.
“Innalilalhi wa'inna ilaihir raji'un! Abdul me ya faru da Rahma?â€
Gabanta ya iso ya ce“Ummi ki kwantar da hankalinki inaga juyin cikina ta ce maratan da bayan da cikinta suke mata ciwo...â€
Jaddatu ta matso tana kallon Rahma ta ce.
“Maza muje asibiti haihuwace ba juyawar ciki bane.â€
abie bai jiraba me zatace yay gaba cikin sauri jin yadda Rahma ta cikuikuiyeshi tana kiransa.
“Abie! Marata bayana.â€
Sannu kawai yake mata.
Jaddatu ta kiraUmmu Adnan da Latifa sukanzo cikin sauri suna zubewa gabanta.
“Yawwa Maza zo ki had'ado kaya ki samemu mota, Latifa ke kuma kiyi qoqarin had'ama farfesun hanta da k'oda da kunnun madara.â€
Ta k'arashe mgnar tana gyara mayafin kanta tana tokara sandarta ta nufi k'ofar fita.
Ummu Adnan ta shiga ta had'o kayan haihuwa wanda daman su suka jera a d'akin da yake kallon na Rahma da Abie, ta had'o komai ta fito ta rufama Jaddatu baya.
Meerah ta fito da niyar shiga wajan Rahma taga ko lafiya yau bata shigo, ta hango Abie d'auke da Rahma ya nufi parking spaces.
Cikin tashin hankali ta bisa tana tambayarsa.
“Abie me ya sameta?â€
Abie ya ce“Inaga haihuwace.â€
Meerah ta koma ciki da gudu ta d'auki wayanta, ta Kira Abue2 ta sheda masa zasu asibiti Rahma na naquda.
Abraham daga nesa ya hango Abie d'auke da Rahma, yay saurin isa rumfar ajiye motocin ya fito da wata baqar Jeep.
Baya shigar da ita shima ya shi ya zauna yana rungume da ita.
Meerah da Ummu Adnan suna gaba Jaddatu baya wajansu Abie suka d'unguma zuwa hospital.
Sosai suke tausaya ma Rahma ganin irin azabar da take Sha, sai damqe Abie da Jaddatu take tana cizon lips d'inta, Abie sai sannu yake mata.
Suna isa asibitin aka amsheta cikin gaggawa aka nufi labor room da ita, Wanda Abie yaji tamkar ya bita suyi naqudan tare.
Jaddatu suna zazzaune sunyi jugum² suna zaman jira.
Abie ya aksa zaune ya kasa tsaye sai kai kome yake.
Jaddatu ta kalleshi ta ce.
“Don Allah Abdul ka zauna, adsu'armu kawai take buqata.â€
Goshinsa ya dafe yana hango yadda aka shiga da ita labor room.
Dab da ita ya zauna yana danna casbi da yake maqale atsarsa, bai iya cewa komai ba.
Abie2 ya iso suka gaisa da Jaddatu ya zauna kusan Abie1 yana fad'in Allah ya bud'e idanu lafiya.
Jaddatu da Meerah suka amsa da.
“Ameen.â€
Abie aqasan labb'ansa ya amsa da Amin.
Kusan awa biyu Rahma tana famar naquda, taci uwar azaba kafin Allah ya sauketa lafiya, ta haifo yaranta kyawawa mace da namiji, macan babu abinda ya rabata da Rahma har 'kananun idanunta sak, haka namijin ba abinda ya rabasa da Abie, ma'ana dai yaran baki d'aya Abie ne macan ce ta 'dauko idanun Rahma.
Yaran bakwaini ne 'yan mitsi² dasu, suna fitowa duniya bayan agyarasu aka sakasu a kwalba, aka kaisu wajan da za'a dinga kula dasu tsakaninsu da Rahma sai idan zata shayar dasu, sai da aka gama shirya Rahma tsaf baccin wuya ya d'auketa kafin aje sanar dasu Abie.
Lokacin da nurse ta fito bada albishir Rahma ta haihu, Abie na hangota jikinsa ya d'auki rawa bakinsa na makyarkyata ya ce.
“Ya don Allah har yanzu?â€
Nurse tai murnushi ta ce.
“Alhmdllh! Aqa'idar asibitin nan bama sanar da kowa nasa ya haihu sai an gyara yara da uwarsu sai mu fito mu sanar yadda zakaga naka cikin farin ciki.
Madam ta sauka lafiya ta samu mace da namiji amman suna kwalba sabida basu isa haihuwa ba.â€
Abie ya ce.
“Alhmdllh! Allah Kaine abin godiya da ka azurtani da Yara biyu lokaci d'aya haqiqa kinada babban tukuici.â€
Jaddatu ta rangad'a gud'a ta ce.
“Alhdllh! Alhmdllh!! Alhmdllh!!! Yau Rahma ta saukewa Abdul Yara biyu.â€
Sai ta fashe da kuka, Abie ya rungumeta yana murmushi ya ce.
“Ummi don Allah ki daina kukan haka muje anuna mana yaran.â€
Abie2 ya ce.
“Masha Allah, D'iyar albarka tai k'ok'ari sosai Allah ya bata lafiyar shayarwa.â€
Meerah tana kallonsa ta amsa da.
“Ameen ya Allah.â€
Wajan Rahma Nurse ta fara kaisu.
Kwance take tsaf abinta tana bacci, tamkar ba ita bace ta gama yaqi.
Abie ba kunyar kowa ya isa ya zauna bakin gadon ya riqo hannayenta yana murzawa ya rankwafo dab da fuskarta ya sumbaci goshinta ya ce.
“My baby sannu Allah ya miki albarka ya baki lafiyar shayarwa, Ngd sosai baby Ummi kinyi qoqari Allah ya albarkaci yaranmu.â€
Su Abie2 suka amsa da.
“Ameen.â€
Jaddatu zauwa tai ta rungumeta tana saka mata albarka, ita kam baccinta take bata San me suke ba.
Jaddatu ta Kira Latifa awaya ta ce maza tayi sauri ta kawo farfesun Rahma ta samu taci.
Wajan yaran aka kaisu masha Allah kayawun yaran abun kallone 'yan k'ananu dasu.
Abie yay musu addu'a tare da kiran sallah ya rad'a musu suna.
Namijin Abdulwahab suan mahaifinsa macan UmmulAymana.
Duk yadda zan fad'i dad'i da farin cikin Abie da zuri'arsa suke ciki akan wannan haihuwar toh bazan gayi daidai ba sabida gabaki d'aya kafofin sadarwa ba Inda Abie baiyi shelar haihuwar ba, kowa murna yake tayasa jama'a nesa dana kusa kiransa sukeyi taya murna.