Sashe 64
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abie yana fitowa falon ana danna doorbell 'din falo.
Ya nufi hanyar falon.
Yana bu'dewa suka ha'da idanu da Anee. Cike da girmamawa ta duqa ta gaishesa ya amsa fuska asake, yana fa'din.
“Anee an taso? Ma Sha Allah wuce sai ki shige tana 'dakinta.â€
Amsawa tai da “Toh Abie Allah qara girma.â€
Kai ya jinjina ya bata hanya ta wuce ya rufe qofar.
Zama yay yana kallon tashar CNN.
Meerah ya kira ta kawo masa dabino ya bata umarni ta dafa masa shayi.
Anee sanyin da'din 'kamshin bedroom 'din Rahma ya saka lumshe idanu tana fa'din.
“Uhmm! Habibty Rahma son sanyi da qamshi.â€
Ta qarashe mgnar tana zama tana jiran Rahma jin qaran ruwa a toilet.
Sosai Rahma tai wanka, ta 'dauro alwala, ta fito, 'daure da towel.
'Kananun kyawawan idanunta ta waro ganin Anee ta iso gareta tana fa'din.
“Oyoyo my Anee ashe za ki dawo?â€
Anee tai dariya ta ce“Dakata! Mage karki fa'domin ajiki ki jiqani da ruwna jikinki.â€
Murmushi tai tana goge jikinta da qaramin towel, ta ce“Daman kin samu babyn Abie zatayi hugging 'dinki ma.â€
Dariya sukayi.
Agaggauce ta shafa lotion ta saka riga da wando Pakistan orange colour sun mata kyau tsaf ta fesa turare ta yane kanta da mayafin ta tayar da sallar la'asar.
Tana idarwa bayan ta yi addu'a ta miqe ta zauna kusan Anee tana sauke numfashi jin kanta na ciwo.
Anee ta ce“Rafeek fa school ya iskeni sai munzo naqi wlh bakiga yadda ya damu ba, akanki Habibty ya ce yana kiranki baya sumunki, switch of.â€
Rahma ta dafe goshinta, tana kallon Anee ta yamutsa fuska ta ce“Wayan inaga Abie ya kasheta ne, pls kici ya ban lokaci kinga Chad zamu koma da Abie ya ce ba yanzu zanci gaba da karuta ba, ni ban iya musu da Abie na ba! Ya ce tarewa zanyi kwanan nan gidan mijina, so kinga abun ya tabbata babu damar naci gaba da alaqa da Rafeek duk da daman sanin matsayina ya saka ban sakar masa fuska sosai, kawai kimina fatan alkhairi wlh bazan qi za'bin Abie na ba, za'binsa tin bansan kaina ba nasan yanada dalilinsa mai qarfi na aurar dani da wuri.â€
Anee ta jinjina kanta ta ce“Gaskiya my Rahmerh kinada hankali da hangen nesa da biyayya wa Abienki Allah ya saka miki da khairan, ya kuma baki ladan biyayya insha Allahu bazakiyi kuka ba, amman zanyi kewarki idan kin tafi.â€
Rahma ta rungumeta tana buga bayanta tana zubar da hawaye dan har acikin ranta batajin son mijin nata kowaye, sai dai zatama Abie biyayya haka tana son karatunta hkr kawai tai dan ta farantawa Abie ransa.
Hawayen fuskarta ta goge ta ce“Anee muje muyi dinner. â€
Anee ta miqe tana fa'din.
“Nima yau nayi naki banci komai ba.â€
Murmushi Rahma tai tana cire mayafin kanta ta ajiye saman bed, suka fito.
Abie zaune yana cin dabino yana kur'bar shayi yaji motsinsu, bai waigo ba idanunsa kan Tv wayarsa ta 'dauki ringing.
Rahma ta kalleshi tana zama kusansa ta zare dabinon hannunsa takai bakinta tana kallonsa yana amsa waya.
Kallonta ya yi, yay saurin kai hannunsa wanda ta janye dabinon ya ta'ba goshinta ya ji zafi.
“Ya Salam! Baby ba lafiya.â€
Ya furta yana shafa gefen fuskarta, ya miqe yana fa'din.
“Eh Kamal aha'da su kamar yadda nace 'din pls anjima zuwa dare zan kiraka yanzu inada babban uzuri zanba baby magani.â€
Ya qarashe mganr yana tafiya.
Rahma da idanu ta bisa tana murmushi.
Hannun Anee ta kama suka tafi kan dining area.
Abienta ta fara zubama ta zubama Anee kafin tai serving 'din kanta.
Suna tsakar cin abuncin ya iso yaja kuje ya zauna, ya bu'de plate.
Sosai sukaci alfatat 'din wanda yaji niqaqen nama, suka Sha lemon inabi.
Abie ya bata magani ta Sha suka dawo falo suka zauna Rahma ta canza channel, Abie ya shirya ya tafi makarantar su Rahma, ita da Anee su na zaune suna hirasu harda Meerah.
*Tchad*
Misalin 'karfe 8 na dare Ja'afar zaune gaban Mal Adamu, suna mgna Abie 2 na gefe, casbi ahannunsa yana ja.
Ja'afar sanye yake da 'kananun kaya, wanda suka masa kyau, kasancewarsa namiji me qirar qarfafa, sun fito da mur'daddan jikinsa sai baza 'kamshi yake.
Mal Adamu ya ce.
“Wlh har na rasa bakin da zan godema bawan Allah'n nan, ya kaiku 'kasar waje neman magani an dace yanzu kuma takardun karatunka yake nema dan samomaka aiki ko cigaban karatunka? Allah ya masa albarka ya karashe da dukkan abin sharri.â€
Abie 2 da Tanko suka amsa da “Ameen.â€
Ja'afar ya ce“Eh Baaba inaga karatun yake so cigaba, ni kuma sam ya fita araina gwara kawai aikin 'kasa² dai-dai ruwa dai-dai tsaki. Yanzu idan yazo dole tare zamuje Niger tinda takardon na can.â€
Mal Adamu ya ce “Toh toh ba laifi Ja'afar Allah ya maka albarka.â€
Tanko ya ce“Mal Adamu inaga idan muje ayi biki sai kawai yazo da matarsa, ko ta zauna can idan ya yi 'yan watanni sai ya dinga zuwa, inaga zaifi ko?“
Ja'afar ya kalli Tanko da sauri sai dai ya sadda kansa.
Mal Adamu ya ce“A'a wannan ba mgna bace, ya za'ayi biki yabar matarsa ya taho? Ai insha Allah tare zasu taho Allah ya tabbatar mana da alkhairi.â€
Suka amsa da “Ameen.â€
Abie 2 yay gyaran murya ya ce.
“Abdulmajid ya ce ku qara hkr Rahma batajin da'di tana kan shan magani, da zaran ta gama likita ya qara bincikar lafiyarta zasu dawo.â€
Mal Adamu ya ce“Allah sarki, Allah ya qara mata lfy, ya maidosu lfy.â€
Abie 2 da Tanko suka amsa da “Ameen.â€
Ja'afar ya miqe ya musu sallama ya fito yana karka'da 'dan makullin motarsa.
Ibtisam ya hango tana zagaye tana kalle² a compound 'din gidan.
Cike da mamaki yake kallonta, yana nazarin anya yarinyar nan tana lafiya lau kuwa?
Ganin ta nufi rumfar shaqatawa ya tsaya yana kallon ikon Allah har ta shige ta zauna.
Wajanta ya nufa fuska ba walwala, yana takunsa mai cike da 'kasaita.
Kallonta yay ta sadda kanta tana wasa da zabon hannunta, bata ma san ya shigo ba.
Cikin tsawa ya ce“Ke! Tashi koma ciki uban me kikeyi anan?â€
Ibtisam firgigit tai ta dawo daga duniyar tunanin Abie.
Kallonsa tai ta ga yadda ya tamqe fuska ba alamun wasa.
Baki ta zum'buro gaba ta ce“Haka kawai nazo inajin yanayi me da'di sai ka korani...â€
Wata iriyan damqa yay mata ya miqar da ita tsaye, wadda ta sanyata sakin ihu jikinta ya 'dauki rawa ganin yadda fuskarsa take amurtuke.
Cikin mugunta ya matse 'kugunta da kakkausar murya ya ce“Maza wuce ciki ni sa'anki ne?â€
Ya tambaya yana murza mata fatar baki, ta saki kuka tana girgiza kanta ta ce“Don Allah kayi hkr zan shiga gidan.â€
Hanka'data yay waje cikin tsawa ya ce“Wuce na sake ganin kin fito ahaka ke marar kunya.â€
Da gudu ta nufi cikin gidan, tana kuka.
Tsuki yaja ya tafi ya shiga motarsa ya fizgeta aguje ya nufi gate yana huci, yana 'kudirtawa tabbas sai ya mata horo me tsanani zata dawo hayyacinta.
Zazzaune suke afalon anata hira Rayyana wacce taje cikin farin ciki sbd wayar da sukayi 'dazu da Rahma awayar Abie jin yadda Rahma ta sake tana bata labarinba, suna tafe har ita cikin satin nan, ta kwantar da hankalinta Abie na sonta bazai rabu da ita ko meye ta mata ta yafe mata.
Shi ne fa Rayyana taji hankalinta ya kwanta dan tasan Rahma 'yar lelen Abie ce tinda tana sonta toh Abie ma zai sota. Ta zage tana basu labarin wata kakarsu wacce take Sudan, idan kana son kaci dariyata ka samo kyankyaso koda mataccene ka ajiye wajan da zata gani har rawar banjo take tsabar tsoro.
Idan ta fa'da da larabci sai ta fassara da hausa sbd Laraba wacce ta dage tana tiqar dariya, oh! Mutane basu iya samun waje ba.🤔
Jaddatu ikon Allah take kallo yadda Rayyana ta saki jikinta tana bada labari, ita ko kunyar abinda ta aikata bataji, har ta manta.
Hanan dariya take harda riqe cikinta ta ce“Wlh Rayyana da ace anan garin take ko dan naga rawar banjo zamuje mu samo kyankyason mu ajiye agabanta.â€
Rayyana ta ce“Wlh Hanan anyi muguwa kice rawar banjo kike son gani?â€
Dariya sukayi Jaddatu ta ce“Kai wlh mutane ba kunya ko ka'dan koda yake ance tabarmar kunya da hauka ake na'deta.â€
Rayyana ta gane da ita take ta basar da ita taci gaba da labarinta.
Ibtisam ce ta shigo tana kuka.
Laraba ta ce“Ke fa bakida hankali wlh meye haka kike musu ihu agida? Kinsan dai jajayen mutane basa son hayaniya dan Allah ki bari.â€
Jikin Laraba ta zube tana rage kukan nata ta ce’Yo ba wancan mugun bane ya mur'demin hannu haka kawai ban masa komai ba, dan naje wata rumfa mai shegen kyau na zauan.â€
Rayyana ta ce“Waye Ibtisam?â€
“Ja'afar mana.â€
Rayyana ta ce“Oh! Abin na masoyana ba ruwana qila akwai abinda kika masa.â€
Jaddatu ta ce“Me ya faru ne take kuka iyayan jin hausa?â€
Latifa da take 'daukar tray'n da ta yanko Jaddatu kankana ta gintse dariyartatai maza ta wuce kar abin ya shafet.
Rayyana ta gane sarai Jaddatu habaici ta mata ta fa'da mata abinda Ibtisam ta fa'da.
Jaddatu ta ce“Wannan yarinyar zatayi ruwan marasa kunya qila ta masa rashin kunyane ai kome bazai gagareta ba tinda ta iya biyosa daga wata qasa tin kafin aurensu.â€
Rayyana dai bata sake mgna ganin Ibtisam da Laraba suna kallonta sai kawai ta waske ta ce“Ta ce qila kin masa laifi ne.â€
Ibtisam ta miqe idanunta akan hoton Abie ta nufi hanyar kitchen inda 'dakinsu yake tana share hawaye, tana kisima wani qudiri aranta ta nan kawai takejin zata iya samun Abie.
Ya nufi hanyar falon.
Yana bu'dewa suka ha'da idanu da Anee. Cike da girmamawa ta duqa ta gaishesa ya amsa fuska asake, yana fa'din.
“Anee an taso? Ma Sha Allah wuce sai ki shige tana 'dakinta.â€
Amsawa tai da “Toh Abie Allah qara girma.â€
Kai ya jinjina ya bata hanya ta wuce ya rufe qofar.
Zama yay yana kallon tashar CNN.
Meerah ya kira ta kawo masa dabino ya bata umarni ta dafa masa shayi.
Anee sanyin da'din 'kamshin bedroom 'din Rahma ya saka lumshe idanu tana fa'din.
“Uhmm! Habibty Rahma son sanyi da qamshi.â€
Ta qarashe mgnar tana zama tana jiran Rahma jin qaran ruwa a toilet.
Sosai Rahma tai wanka, ta 'dauro alwala, ta fito, 'daure da towel.
'Kananun kyawawan idanunta ta waro ganin Anee ta iso gareta tana fa'din.
“Oyoyo my Anee ashe za ki dawo?â€
Anee tai dariya ta ce“Dakata! Mage karki fa'domin ajiki ki jiqani da ruwna jikinki.â€
Murmushi tai tana goge jikinta da qaramin towel, ta ce“Daman kin samu babyn Abie zatayi hugging 'dinki ma.â€
Dariya sukayi.
Agaggauce ta shafa lotion ta saka riga da wando Pakistan orange colour sun mata kyau tsaf ta fesa turare ta yane kanta da mayafin ta tayar da sallar la'asar.
Tana idarwa bayan ta yi addu'a ta miqe ta zauna kusan Anee tana sauke numfashi jin kanta na ciwo.
Anee ta ce“Rafeek fa school ya iskeni sai munzo naqi wlh bakiga yadda ya damu ba, akanki Habibty ya ce yana kiranki baya sumunki, switch of.â€
Rahma ta dafe goshinta, tana kallon Anee ta yamutsa fuska ta ce“Wayan inaga Abie ya kasheta ne, pls kici ya ban lokaci kinga Chad zamu koma da Abie ya ce ba yanzu zanci gaba da karuta ba, ni ban iya musu da Abie na ba! Ya ce tarewa zanyi kwanan nan gidan mijina, so kinga abun ya tabbata babu damar naci gaba da alaqa da Rafeek duk da daman sanin matsayina ya saka ban sakar masa fuska sosai, kawai kimina fatan alkhairi wlh bazan qi za'bin Abie na ba, za'binsa tin bansan kaina ba nasan yanada dalilinsa mai qarfi na aurar dani da wuri.â€
Anee ta jinjina kanta ta ce“Gaskiya my Rahmerh kinada hankali da hangen nesa da biyayya wa Abienki Allah ya saka miki da khairan, ya kuma baki ladan biyayya insha Allahu bazakiyi kuka ba, amman zanyi kewarki idan kin tafi.â€
Rahma ta rungumeta tana buga bayanta tana zubar da hawaye dan har acikin ranta batajin son mijin nata kowaye, sai dai zatama Abie biyayya haka tana son karatunta hkr kawai tai dan ta farantawa Abie ransa.
Hawayen fuskarta ta goge ta ce“Anee muje muyi dinner. â€
Anee ta miqe tana fa'din.
“Nima yau nayi naki banci komai ba.â€
Murmushi Rahma tai tana cire mayafin kanta ta ajiye saman bed, suka fito.
Abie zaune yana cin dabino yana kur'bar shayi yaji motsinsu, bai waigo ba idanunsa kan Tv wayarsa ta 'dauki ringing.
Rahma ta kalleshi tana zama kusansa ta zare dabinon hannunsa takai bakinta tana kallonsa yana amsa waya.
Kallonta ya yi, yay saurin kai hannunsa wanda ta janye dabinon ya ta'ba goshinta ya ji zafi.
“Ya Salam! Baby ba lafiya.â€
Ya furta yana shafa gefen fuskarta, ya miqe yana fa'din.
“Eh Kamal aha'da su kamar yadda nace 'din pls anjima zuwa dare zan kiraka yanzu inada babban uzuri zanba baby magani.â€
Ya qarashe mganr yana tafiya.
Rahma da idanu ta bisa tana murmushi.
Hannun Anee ta kama suka tafi kan dining area.
Abienta ta fara zubama ta zubama Anee kafin tai serving 'din kanta.
Suna tsakar cin abuncin ya iso yaja kuje ya zauna, ya bu'de plate.
Sosai sukaci alfatat 'din wanda yaji niqaqen nama, suka Sha lemon inabi.
Abie ya bata magani ta Sha suka dawo falo suka zauna Rahma ta canza channel, Abie ya shirya ya tafi makarantar su Rahma, ita da Anee su na zaune suna hirasu harda Meerah.
*Tchad*
Misalin 'karfe 8 na dare Ja'afar zaune gaban Mal Adamu, suna mgna Abie 2 na gefe, casbi ahannunsa yana ja.
Ja'afar sanye yake da 'kananun kaya, wanda suka masa kyau, kasancewarsa namiji me qirar qarfafa, sun fito da mur'daddan jikinsa sai baza 'kamshi yake.
Mal Adamu ya ce.
“Wlh har na rasa bakin da zan godema bawan Allah'n nan, ya kaiku 'kasar waje neman magani an dace yanzu kuma takardun karatunka yake nema dan samomaka aiki ko cigaban karatunka? Allah ya masa albarka ya karashe da dukkan abin sharri.â€
Abie 2 da Tanko suka amsa da “Ameen.â€
Ja'afar ya ce“Eh Baaba inaga karatun yake so cigaba, ni kuma sam ya fita araina gwara kawai aikin 'kasa² dai-dai ruwa dai-dai tsaki. Yanzu idan yazo dole tare zamuje Niger tinda takardon na can.â€
Mal Adamu ya ce “Toh toh ba laifi Ja'afar Allah ya maka albarka.â€
Tanko ya ce“Mal Adamu inaga idan muje ayi biki sai kawai yazo da matarsa, ko ta zauna can idan ya yi 'yan watanni sai ya dinga zuwa, inaga zaifi ko?“
Ja'afar ya kalli Tanko da sauri sai dai ya sadda kansa.
Mal Adamu ya ce“A'a wannan ba mgna bace, ya za'ayi biki yabar matarsa ya taho? Ai insha Allah tare zasu taho Allah ya tabbatar mana da alkhairi.â€
Suka amsa da “Ameen.â€
Abie 2 yay gyaran murya ya ce.
“Abdulmajid ya ce ku qara hkr Rahma batajin da'di tana kan shan magani, da zaran ta gama likita ya qara bincikar lafiyarta zasu dawo.â€
Mal Adamu ya ce“Allah sarki, Allah ya qara mata lfy, ya maidosu lfy.â€
Abie 2 da Tanko suka amsa da “Ameen.â€
Ja'afar ya miqe ya musu sallama ya fito yana karka'da 'dan makullin motarsa.
Ibtisam ya hango tana zagaye tana kalle² a compound 'din gidan.
Cike da mamaki yake kallonta, yana nazarin anya yarinyar nan tana lafiya lau kuwa?
Ganin ta nufi rumfar shaqatawa ya tsaya yana kallon ikon Allah har ta shige ta zauna.
Wajanta ya nufa fuska ba walwala, yana takunsa mai cike da 'kasaita.
Kallonta yay ta sadda kanta tana wasa da zabon hannunta, bata ma san ya shigo ba.
Cikin tsawa ya ce“Ke! Tashi koma ciki uban me kikeyi anan?â€
Ibtisam firgigit tai ta dawo daga duniyar tunanin Abie.
Kallonsa tai ta ga yadda ya tamqe fuska ba alamun wasa.
Baki ta zum'buro gaba ta ce“Haka kawai nazo inajin yanayi me da'di sai ka korani...â€
Wata iriyan damqa yay mata ya miqar da ita tsaye, wadda ta sanyata sakin ihu jikinta ya 'dauki rawa ganin yadda fuskarsa take amurtuke.
Cikin mugunta ya matse 'kugunta da kakkausar murya ya ce“Maza wuce ciki ni sa'anki ne?â€
Ya tambaya yana murza mata fatar baki, ta saki kuka tana girgiza kanta ta ce“Don Allah kayi hkr zan shiga gidan.â€
Hanka'data yay waje cikin tsawa ya ce“Wuce na sake ganin kin fito ahaka ke marar kunya.â€
Da gudu ta nufi cikin gidan, tana kuka.
Tsuki yaja ya tafi ya shiga motarsa ya fizgeta aguje ya nufi gate yana huci, yana 'kudirtawa tabbas sai ya mata horo me tsanani zata dawo hayyacinta.
Zazzaune suke afalon anata hira Rayyana wacce taje cikin farin ciki sbd wayar da sukayi 'dazu da Rahma awayar Abie jin yadda Rahma ta sake tana bata labarinba, suna tafe har ita cikin satin nan, ta kwantar da hankalinta Abie na sonta bazai rabu da ita ko meye ta mata ta yafe mata.
Shi ne fa Rayyana taji hankalinta ya kwanta dan tasan Rahma 'yar lelen Abie ce tinda tana sonta toh Abie ma zai sota. Ta zage tana basu labarin wata kakarsu wacce take Sudan, idan kana son kaci dariyata ka samo kyankyaso koda mataccene ka ajiye wajan da zata gani har rawar banjo take tsabar tsoro.
Idan ta fa'da da larabci sai ta fassara da hausa sbd Laraba wacce ta dage tana tiqar dariya, oh! Mutane basu iya samun waje ba.🤔
Jaddatu ikon Allah take kallo yadda Rayyana ta saki jikinta tana bada labari, ita ko kunyar abinda ta aikata bataji, har ta manta.
Hanan dariya take harda riqe cikinta ta ce“Wlh Rayyana da ace anan garin take ko dan naga rawar banjo zamuje mu samo kyankyason mu ajiye agabanta.â€
Rayyana ta ce“Wlh Hanan anyi muguwa kice rawar banjo kike son gani?â€
Dariya sukayi Jaddatu ta ce“Kai wlh mutane ba kunya ko ka'dan koda yake ance tabarmar kunya da hauka ake na'deta.â€
Rayyana ta gane da ita take ta basar da ita taci gaba da labarinta.
Ibtisam ce ta shigo tana kuka.
Laraba ta ce“Ke fa bakida hankali wlh meye haka kike musu ihu agida? Kinsan dai jajayen mutane basa son hayaniya dan Allah ki bari.â€
Jikin Laraba ta zube tana rage kukan nata ta ce’Yo ba wancan mugun bane ya mur'demin hannu haka kawai ban masa komai ba, dan naje wata rumfa mai shegen kyau na zauan.â€
Rayyana ta ce“Waye Ibtisam?â€
“Ja'afar mana.â€
Rayyana ta ce“Oh! Abin na masoyana ba ruwana qila akwai abinda kika masa.â€
Jaddatu ta ce“Me ya faru ne take kuka iyayan jin hausa?â€
Latifa da take 'daukar tray'n da ta yanko Jaddatu kankana ta gintse dariyartatai maza ta wuce kar abin ya shafet.
Rayyana ta gane sarai Jaddatu habaici ta mata ta fa'da mata abinda Ibtisam ta fa'da.
Jaddatu ta ce“Wannan yarinyar zatayi ruwan marasa kunya qila ta masa rashin kunyane ai kome bazai gagareta ba tinda ta iya biyosa daga wata qasa tin kafin aurensu.â€
Rayyana dai bata sake mgna ganin Ibtisam da Laraba suna kallonta sai kawai ta waske ta ce“Ta ce qila kin masa laifi ne.â€
Ibtisam ta miqe idanunta akan hoton Abie ta nufi hanyar kitchen inda 'dakinsu yake tana share hawaye, tana kisima wani qudiri aranta ta nan kawai takejin zata iya samun Abie.