← Book details Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 75 OF 118

Sashe 75

Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ummiterh ta ce“ Yaro kuzo ga Abien Ummi yau mu ko neman mu baiba wai sai mun koma can gidanmu, don Allah tinda Abbunku bayanan ai gwara mu cashe anan ko?â€
Ai kuwa aguje suka nufo mahaifiyar tasu suna dariya, suka rungumeta suka bata Sumba suka miqe suka isa suka kewaye kakan nasu suna cewa ya basu wayan su gaisa da Abien ummi.
Zainabu dattijuwar ta kaima Ummiterh duka ta ce“Zahra bakyajin mgna wlh ke wai bakisan kin girma ba?â€
Ummiterh tai dariya ta Abby kace uncle Abdul mun kusa zuwa Tchad. â€
Wayar ya bek'o mata yana murmushi ya ce“Abdul Zahra da mayya ce idan ta kamaka kasheka zatayi.â€
Abie daga can wanda yay luf bayan mota suna hanyar zuwa gida agajiye yake lilis ga yunwa ga bacci tin fitar azuhur bai dawoba sai yanzu kusan tara na dare, duk da tseraiya lokacin da take tsakaninsu.
Gyaran murya yay ya ce“Ai ni ummiterh ba ruwana dake matuqar bazaki koma gidanki ba, kinga na gaji ga bacci yunwa duk nakeji zamuyi mgna gobe OK?â€
Ummiterh ta ce“Toh naji ga Twins na nemanka.â€
“Ok ban Ammi muyi mgna sai ki bani su.â€
Ammi ta basa sukayi mgna ta basa yaran suka ta'ba hira ya dates kiran.â€
Abby ya ce“Toh fah lokaci ya yi Abdulmajid matarsa yakeso ta tare Allah ya jiqan Aliyu.â€
Ya shafe 'kwallar idanunsa.
Zainabu ta ce“Hakan yafi ai amman ina dalili ace sai ta gama karatu ai da sauranta dukanta Rahma nawa take, yanzu zata San mune muka haifi mahaifinta.â€
Ummiterh ta share 'kwalla ta ce“Damuwata da batasan suwaye 'yan uwan Ummul Aymana ba, duk da an barsa amatsayin kune Abby amman ai dole zata san gaskiya, 'yan uwan mamarta an kashesu a yaqi wasu kuma har yau ba'asan Inda suke ba.â€
Abby ya ce“Zahra kin fiye mgna ai dukkanmu zamu tafi Tchad dole ayi komai agabanmu har bikin sai anyi zamu dawo Abdulmajid haka ya ce shi da Rahamu, amman ke ki tambayo mijinki idan y'a barki.â€
Ummiterh ta zumb'uro baki gaba ta ce“Ai zai barni ma.â€

*Tchad*
Zazzaune suke a falon tin bayan da suka gama abincin dare.
Rayyana acin ubansu kwalliya, sai baza k'amshi take.
Rahma sanye da wata riga maroon color ta yi kyau sosai rigar tabi jikinta kanta ko 'dan kwali babu, amman ta tuf'ke gashinta, ta yi kyau sosai duk rigar simple ce.
Doorbell aka danna Rayyana zuwat ta miqe ta tafi.
Rahma ta bita da kallo.
Hanan ta ce“Ummi! Ashe su Jaddatu Zainabu sun kusa zuwa?â€
Jaddatu ta kur'bi shayi ta dire cup 'din ta ce“Eh munyi mgna da Abbyn Ummiterh.â€
Hanan tai dariya ta ce“Kenan zata fashe? Anata min 'kumbiya² nasan komai wlh.â€
Rahma ta rungume Jaddatu tana murna ta ce“Jaddati Ashe shiyasa 'dazu ummiterh ta kirani tana cemin tayi mafarki tazo Abienah ya korata kuji sharri.â€
Dariya sukayi Jaddatu tana cewa “Ki share ummiterh ja'irace uwar banza.â€
Rayyana tana bud'e 'kofar Abie ya bayyana.
Taso rungumeshi ganin yanayin yadda ya tsare gida.
Murmushi tai masa ta Kama hannunsa ta ce“Habiby barka da zuwa, fatan dai kana lfy? Ya gajiya? Wlh duk na damu tin azuhur da ka fita sai yanzu, hope lafiyarka k'alau?â€
Ta 'karashe mgnar cikin nuna tsantsar damuwa idanunta har ya kawo ruwa.
Abie ganin yadda ta nuna damuwarta da shi yasa ya kamo 'dayan hannunta yana murmushi ya ce“Lafiya lau ai daman dai kinsan nakan zarta hakan wani sa'ain hope kowa lfy?â€
Kai ta jinjina ya Saki hannun suka jera falon.
Rahma na jin takunsu ta waiwayo idanunta suka sauka akan nashi, tai saurin ha'de face ta juya kanta, tana 'ka'kalo murmushin yaqe ta Kama hannun Iman tana fa'din.
“Baby gobe za'a mana zanen henna me kyau kina so?â€
Cikin murna Iman ta ce “Eh Auntie ina so.â€
Murmushi Rahma tai ta sumbaci goshinta, ta kalli Jaddatu ta ce“Kema kina so ko Jaddati?â€
Jaddatu ta ce“Allah rabani da abin kunya, ko ran aurenki ai irin na tsofaffi zanyi.â€
Dariya suka sanya, sallamar Abie ta katse musu dariyarsu.
Jaddatu ta ce“Abien Rahma sai yanzu? Sannu.â€
Kusan Jaddatun ya zaune yana amsar gaisuwar Hanan Iman na masa oyoyo ta zauna zaman cinyarsa.
Rahma ta dake ba tare da ta kalleshi ba ta ce“Abie sannu da zuwa.â€
Taja bakinta ta tsuke.
Abie ya amsa yana tambayarta“Baby kinci abinci?â€
Kai ta 'daga ha'di da cewa“Ehâ€
Rayyana sama ta haye domin ha'da masa ruwan wanka.
Hanan ta ce“Yayana ashe mun kusa baqi?â€
Murmusawa yay ya ce“Wannan ummiterh 'karamar uwata akwai baki kamar aku. Hanan iyayan gulma mijinki dai ya kusa saukowa daga daji atattara atafi.â€
Rahma kallonsa take cike da mugun sonsa da 'kaunarsa, take kallon yadda 'kananun la'bbansa ke motsawa yana mgna anutse.
Karaf idanunsa ya fa'da cikin nata, kauda kanta tai tana Kama hannun jiddatu, cikin saita nutsuwarta take fa'din“Jaddatu kalli faratanki sun fara tsayi.â€
Abie kallonta yake cike da mamakin yadda ta sharesa, tana sambgogin gabanta.
Miqewa yay ya ce“Ummi na shiga zan watsa ruwa na kwanta sai da safe.â€
Jafdatu ta ce“Abinci fa Abdul? â€
Sajansa ya shafa ya kafe Rahma da idanu ya ce“Rayyana zata kawomin Ummi nagaji ne. Babyna sai da safe bye.â€
Ya 'karashe mgnar yana juyawa ya fara tafiya.
Rahma ko kallonsa batayi ba, tana cigaba da hirata da Jaddatu.

Ya na shiga Rayyana tana 'ko'karin fitowa, sukaci karo.
“Wayyo sorry ban ganka ba! Shiga kayi wanka sai muje kaci abainci.â€
Kai ya jinjina ya ce“Ngd ki kawo min nan nayi ko spoon 3 nayi, ki ha'domin coffee mai da'di please.â€
Cikin murna ta ce“Ok an gama afito lafiya.â€
Ta sumbaci hannunsa ta fice, shi kuma ya shiga bedroom.
Kayan jikinsa ya rage ya shiga bathroom.

Rahma sai kallon Rayyana take tana kai komo wajan ha'dawa Abie abinda zaici, ta jima tana dafa coffee kafin ta juye cikin cup glass me kyau, taje man dining area ta ha'do komai a tray ta haye sama.
Abie ya jima yana wanka kafin ya fito da towel 'daure a 'kugunsa, qaramin towel yana goge jikinsa.
a falonsa ta ajiye tray'n saman center table, ta zauna jiransa salin halinsa batayi gangancin shiga bedroom ba.

Acan Niger kuwa 'karfe 9 na dare jorginsu ya sauka, taxi suka shiga Mal Adamu da Ja'afar taxi 'dinsu daban kasancewar su ba 'daya ba.
Fa'din farin farin ciki wajan Inna Hansatu ba'a magana ganin yadda Ja'afar ya qara zama qato ga wani irin haske da baqar fatar sa ta yi.
Can ma Dadda kamar ta goya Ibtisam ganin yadda ta ciko ta sake fari.
Ammaan sai taga Ibtisam 'din Sam batada walwala.
Bayan sunci sun sha Dadda ta qarama Laraba da Tanko ban gajiya ta ce.
“Ta miqe ta ce“Ibtisam zo muje can gidana mu kwana sai musha hira.â€
Aikuwa kamar jira take ta miqe cike da zumu'di ta ce“Daman akwai labaein da zan baki Dadda...â€
Tanko ya ce“Mama ki 'kyaleta ba Inda zata.â€
Dadda ta ce “Toh shikenan mai 'diya.â€
Tanko ya ce“A'a ba haka bane zan miki bayani gobe insha Allah.â€
Dadda ta musu sallama ta tafi Ibtisam ta fashe da kuka ta nufi 'daki tana fa'din.
“Ni daman ba'a 'kaunata.â€
Laraba ta ce“Oh Allah ni Laraba naga abinda ya isheni bai ishi Allah ba! Tanko yarinyar nan anya tana hankalinta kuwa? Wlh inaga kamar bata dawo hankalinta ba?â€
Tsuki yaja ya ce“Dallah rufemin baki tin ban wulaqantaki cikin 'diyanki ba! Wa yaja duk abinda yake faruwa?â€
Muqus Laraba tai bata sake mgna ba.

Ja'afar tsabar gajiya yana gama con abinci yay wanka ya rama sallah ya kwanta, yanajin Mahmoud na basa labari yay banza da shi dan buqatar hutu yake.

A can Tchad kuwa Rahma ganin Rayyana ta koma sama 'dauke da tray wani irin abu ya tirniqe Rahma ta kasa control kanta ta miqe tama Jaddatu da Hanan sallama, daman Meerah ta jima da tafiya.
Dab da zata iso 'kofar falon Abie ta ji mgnar Rayyana tana fa'din.
Please My Habiby ka 'dan qara spoon 'daya kaji,daure don Allah haaaa na saka maka.â€
Wani dammm! Rahma taji 'kirjinta ya buga da sauri, ta rumtse idanunta wani irin zafi takeji wanda yake tasowa daga 'kasan zuciyarta.
Shirun da taji hakan ya tabbatar mata Abie ya bu'de sweet 'din bakinsa Ammi na basa abinci aciki 'kilama ta dinga lashe masa wanda ya 'bata masa baki.
Da Sauri ta bu'de idanunta ta dafe bango ta fara tafiya taji sautin muryar Rayyana tana tafa hannu ta ce “Bravo! habibina muahhhhhhh! Toh amshi coffee ka Sha.â€
Zamewa Rahma tai 'kasa dab'as ta wanda sai da bayanta ya bugu da qofar falon wacce take rufe ta bada sautin alamun an bugu da ita, ta saki 'dan qara tana dafe 'kugunta tare da cewa“Ushhhhhhhh! Bayana.â€
tana toshe bakinta kar ajita...........

_Rahmerh ladingo😉_

_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
3/29/22, 16:56 - Buhainat: ```D A```

```77&78```

_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_

Washegari Abie ya na fitowa daga masallaci, ya biya dan tashin Rayyana ya isko tana sallah, ya ji da'di sosai ya zauna ta idar suka gaisa ya ce“Yauwa zanje Cameron amman ayau zamu jiyo komin dare, 'karfe 8 flight 'dinmu zai tashi.â€
Ya 'karashe mganr yana miqewa.
Rayyana ta ce“Allah ya kaiku lafiya ya dawo daku lafiya, zanyi missing 'dinka. Please zanje gida idan ka amince da rana don Allah habiby?â€
Abie ya 'dan kalleta ya ce.
“Ameen amin Shkuran, Ok kije ba damuwa, agishe da su Saratu.â€
Godiya tai masa harda rakoso bakin 'kofa riqe da hannunsa.
Chapter 75 · 0% Book details