Sashe 113
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abie2 daga can yay murmushi ya ce.
“Lafiya lau Hamdan eh wlh ina amsa wayane, da had'inka, had'in Allah, yanzu dai fatan duk kuna lafiya kunyi sallah lafiya? Ina d'iyar albarka ya muran nata?â€
Abie ya ce“ Lafiya lau Alhmdllh! Eh taji sauqi gata nan.â€
Ya qarashe mgnar gana manna mata wayan akunnenta, ya ce“Oya magana.â€
Rahma cikin farin ciki tayi sallama had'i da gaishesa.
“I miss u Abiena yau kwana biyu bamu gaisa ba, fatan kunyi sallah lafiya ina mamana Meerah?â€
Abie2 daga can ya murmusa ya ce.
“Lafiya lau d'iyar albarka nima inata kewanku wata biyar kun tare k'asashen duniya, farin cikina kuna cikin k'oshin lfy ya muran naki? Naji muryanki ta fito Masha Allah. â€
Rahma ta ce“Naji sauqi Abie ai muna tafe cikin satin nan, Abienah me zan kawo maka?â€
Abie daga Chan yay dariya ya ce“Bana buk'anta komai d'iyata fatana Allah ya kawoki lafiya.â€
Dariya tai tana kallon Abie yana shafa cikinta Wanda yake motsi.
“Toh Abie2 Ameen Allah ya amsa agaishemun da Mamy Meerah.â€
Sallama sukayi tana turoma Abie bakinta ta ce.
“Abie Muje mudawo Allah bacci inaji ni dai.â€
Lips d'inta ya ciza cikin sigar soyayya yana shafa cikin ya mata rad'a akunnenta, ko me have mata oho ta zaro kyawawan k'ananun idanunta.
Kai ta d'aga masa tana sakin murmushi tana damqe hannunsa cikin nata. Shiryawa sukayi suka fita.
★★★
Bayan sallah da kwana 3
Tchad
Misalin k'arfe 8 na dare
Rayyana suna zaune a waje sabida ancire wuta falon akwai zafi, abinci sukeci yaro yay sallama.
Auntie Saro ta amsa tana kallonsa yana fad'in.
“Daman wani yake sallama da Rayyana.â€
Rayyana ta ce.
“Na shiga uku na!...â€
Auntie Saro ta ce“Ok kaje tana zuwa.â€
Yana fita Rayyana ta ce“Auntie Saratu wlh na tsani malamin nan nifa na gaji da rufesa zanje na gayamasa gaji da nacinsa wlh yajima baiyi abinda ya ce ba! Haba wannan musiba ina rananta...â€
Auntie Saro ta ce.
“Don Allah kiyi hkr ki tashi kije qilan ma ba shi ba.â€
Miqewa Rayyana tai ta wanko hannunta ta shiga d'aki ta haska wayanta ta d'auko hijab ta saka ta fice.
Wata farar mota tai zoli da ita, dab da gate wani mutum tsaye baqine amman daga takalmin k'afarsa zaka San ya Tara.
Cikin fad'uwan gaba ta d'ago dara-daran idanunta ta sauke akan fuskar mutumin.
Whtspp number😊
_*+22796515805*_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
6/5/22, 07:16 - Buhainat: ```D A```
```105```
_Rahmerh Ladingo😉_
Rayyana cikin fad'uwar gaban da ya ziyarceta, take kallon mutumin da yake tsaye jikin motarsa, aqalla zaikai shekaru 45 zuwa da 47.
Masha Allah ba laifi ya had'u ta ko ina cikakken namiji ne.
Nutsuwa ta sanyawa kanta ta isa wajansa da sallama d'auke abakinta.
Cikin sakin fuska ya amsa mata tare da cewa“Fatan na sameki lafiya hajiya Rayyanatu?â€
D'an murmushi tai tana amsawa Alhmdllh!â€
Alhaji Nafi'u ya ce.
“Masha Allah, idan ba damuwa ina son mgna dake ne?â€
Rayyana ta ce“Ok ba damuwa Bismillah mushiga daga ciki.â€
Jagora tai masa har cikin gidan.
Cike da girmamawa suka gaisa da auntie Saro, kafin su keb'e Rayyana ta kawo masa kujera ta roba suke keb'e can kusan gida ta kawo masa ruwa.
Bayan ya kurb'i ruwan yay gyran murya.
“Rayyanatu ranan sallah na ganki a wajan sallar idi bayan a tashi ana fafutukar tafiya gida, lokaci ba daman na miki ina tare da iyalina na saka yarona yabi bayanku kuna cikin taxi.
Masha nayi bincike akanki bakida aure, dan haka ina sonki da aure idan kin amince, inada mata biyu da yara 8 idan kinga na miki ba wani dogon lokaci za'a jaba, zan turo magabata na cikin satin nan me kika ce?â€
Rayyanatu kad'an ya rage bata fasa ihun dad'i ayadda take matse da aure ace ga miji agabanta.
Ajiyar zuciya ta sauke tana b'oye murnarta ta ce.
“Ok duk naji bayananka nagode sosai da kauna amman dan Allah ka ban kwana biyu kawai zanyi shawara sai kaji abunda na yanke.â€
Alhaji Nafi'u ya ce.
“An gama ranki shi dad'e na baki sati kiyi nazari sosai hakan yayi ko?â€
Rayyanatu ta ce.
“Eh yayi ngd sosai.â€
Sallaam yay mata bayan sunyi musayar number domin ya Kira yaji me ta yanke ya tafi.
Jikin Saro ta fad'o tana sakin kukan farin ciki, ta samu mijin da bata tab'a zaton Allah zai dubeta ya bata ba.
Auntie Saro ta ce.
“Kinga ba kuka zakiyi ba, gayamun ya akayi me ake ciki?â€
Rayyana ta zayyane mata komai tana fad'in.
“Wallahi Auntie na cire rai sai ga alkhairi daga sama.â€
Auntie Saro ta ce.
“Bakida hankali wa yake cire rai da rahamar ubangiji, Alhmdllh naji dad'i sosai Allah ya tabbatar da alkhairi.â€
★★★
Bayan sati
Yau jirginsu Abie yake tasowa daga k'asa mai tsarki, Masha Allah an gyara b'angaran Abie an zuba komai sabbi abin sai Wanda yagani, kowa yau kagani agidan murnar zuwansu yakeyi Abie2 baki yaqi ruwa.
Jaddatu kuwa tasa an musu kalar girki sama da uku anti musu lemuka na 'ya'yan itatuwa, gidan banda qamshi ba abinda yake, jiran zuwansu kawai akeyi.
Yau Rayyantu sukayi waya da Alhj Nafi'u akan ta amince da aurensa, yayi murna sosai yace cikin satin nan insha Allahu zai turo magabatansa.
Rayyanatu murna harda zuba ruwa aqasa akasha, ana godiyar Allah, dan ta matsu tayi aure ko shaidanin malamin nan zai bata lafiya.
Misalin k'arfe biyar na yamma jirginsu Abie ya sauka k'asar Tchad, Abie da Abraham suka je tarbosu.
Kallo d'aya zaka musu lokacin da suke saukowa daga jirgin su burgeka shigarsu kawai ta isa kasan Abie fa ba qaramin hamshaqin attajiri ba ne ba, ga wani irin cikowa da sukayi fata ta qara fresh barin Rahma.
Hannunsu manne da juna, Rahma ta turo baki gaba ta ce.
“Abieh Rabin Raina Jaddatu dasu Abie2 zasu ga cikin nan ba ya zanyi?â€
Ta k'arashe mgnar tana zumb'uro baki gaba kamar zatayi kuka.
Abie murmushi yay ya ce.
“Uhmm! My baby toh ya zanyi kam, hkr kawai zamuyi su ganin.â€
Mintsininsa tai a tafin hannunsa, tana fad'in.
“Ni dai ba ruwana dakai.â€
Bayan sun kammala duk abinda ya dace, Abie na tura kayansu suka nufi wajan da ake tarbar baqi.
Rahma na hango Abie2 ta kwasa aguje, Abie1 cikin tashin hankali ya ce.
“Baby Ummi! Kinada lfy zakiyi gudu?â€
Cak ta tsaya tana marerece fuska tana kallon Abie.
Isowa yay ya dunguri goshinta ya ce.
“Nasake ganin kinyi gudu, oya muje.â€
Asangarce ta ce“Ni koh Sweet kenan baka sona yanzu 'danka kakeso?â€
Abie ya ce“Oh! Hakane Baby koh? Ai sonki ya janyo ma babynmu matsanaiciyar k'aunarsa.â€
Abie2 da Abraham suna tsaye suna kallon ta Inda zasu b'illo sai gasu dab dasu.
Da sassarfa Rahma ta qarasa wajan Abie ta rungumeshi tana jin wani irin farin ciki na ratsa zuciyarta.
“Abie2 I miss you so much, wlh kewarku kamar zata haukatani.â€
Abie dariyar farin cikin ganin tilon 'yarsa yay yana sake rungumeta yana buga bayanta, yana me ciki da mamakin ganinta da ciki Wanda gashi nan ya bayya azahiri, sai murnarsa ta linku yana kallon Abie yana jinjina kansa.
Abie ya beqawa Abraham hannu sukayi musabaha, yana masa sannu da zuwa.
Abie ya amsa cikin sakin fuska ya beqawa Abie2 hannu suka gaisa Abie2 yana fad'in.
“Wallahi bakina yayi kad'an wajan furtama irin matsanaicin farin cikin da nake ciki ayau,Allah ya qara albarkar aurenku ya Baku zaman lafiya mai d'orewa.â€
Abie ya amsa da.
“Allahumma Ameen kaima ya albarkaci bikinka da za'ayi.â€
Abraham yakai kayansu mota ya dawo suka dunguma motar sai gida.
Suna isowa gida Rahma ba'a gama parkiw ba, ta fara qoqarin b'alle mota Abie ya rungumota yana tallabo fuskarta yana mata wani irin kallo ya ce.
“My baby wai kina son sakani damuwa ne?â€
Fuska ta kwab'e ta ce.
“Har Abadan Abieh nah yi hak'uri karma Abie2 yajimu.â€
Ta k'arashe mgnar tana shafa fatar saman idanunsa tai masa rad'a akunnensa.
“Wallahi My Abieh sonka nakeyi dayawa-dayawa kamar nahad'iyeka na huta abuna kawaiâ€
Murmushi yay ganin idan ya biye mata su Abie2 zasu jisu yay saurin sakinta yana sanya hannunsa ta jikinta ya bud'e k'ofar, ya ce“Oya kitafi ahankali banda gudu.â€
Sumba ta kai masa ta ce“Badai ni ka qyaleba ba amsa ba!â€
Sumarsa ya shafa yana mamakin Rahma ba ruwanta ayanzu agaban kowa so take nuna masa.
Cikin sassarfa take tafiya ma'aikatan gida na mata sannu da zuwa tana amsawa cikin sakin fuska.
Jaddatu na zaune ansha wanka sai k'amshi take zubawa, taji an danna doorbell, kafin ta Kira Latifa ta hangota ta tafi bud'ewa.
Rahma tagani tsaye ta zama babbar yarinya Masha Allah, ga wani irin kyau da tayi.
Latifa bata San lokacin da ta rungumeta ba tana ihun murna.
Rahma ta ce“Latifa zaki kadani ai.â€
Sakinta tai tana mata sannu da zuwa sai ga Ummin Adnan tana fad'in.
“Masha Allah uwar d'akainmu barka dazuwa sannu sannu.â€
Rahma ta amsa tana maijin kunyar kallon da suke mata tsaf tasan sunga cikin.
Amsawa tai tana fad'in.
“Ina Jaddatuna?â€
Latifa ta ce tana falo.â€
Da sassarfa ta nufi falon ta danne muguwar kunyar da take taso mata.
Jikin Jaddatu ta zube tana sakin kukan da batasan na meye ba.
Jaddatu Rahamu ta ce.
“Alhmdllh! Allah ina qara godiya agareka da ka dawomin da yarana lafiya, haba! Ummin Abienta kukan me toh ko duk na murnan ganin Jaddatun ne? wata biyar ba wasa bane.â€
Ta qarashe mgnar tana kallon Rahma tsaff tagano cikin jikinta, sabida abayyane yake nan wani irin farin ciki ya kamata Wanda ya sanyata sakin kukan farin ciki, tana sake rungume Rahma tana fad'in.
“Wallahi jikina yajima yana bani hakan Abie b'iye mun yay sabida kunya, haqiqa k'udirar Allah nada yawa rabo sai mai shi, ya Allah albaraci abinda yake cikin yarinyar nan.â€
Rahma kunya ta sanya ta tsayar da kukan ta b'oye kanta k'irjin Jaddatu.
Abie nashigowa ya tardasu ahaka ya iso ya rungume Jaddatu yana fad'in.
“Ummi na sameku lafiya? Nayi kewarki sosai da sosai.â€
“Lafiya lau Hamdan eh wlh ina amsa wayane, da had'inka, had'in Allah, yanzu dai fatan duk kuna lafiya kunyi sallah lafiya? Ina d'iyar albarka ya muran nata?â€
Abie ya ce“ Lafiya lau Alhmdllh! Eh taji sauqi gata nan.â€
Ya qarashe mgnar gana manna mata wayan akunnenta, ya ce“Oya magana.â€
Rahma cikin farin ciki tayi sallama had'i da gaishesa.
“I miss u Abiena yau kwana biyu bamu gaisa ba, fatan kunyi sallah lafiya ina mamana Meerah?â€
Abie2 daga can ya murmusa ya ce.
“Lafiya lau d'iyar albarka nima inata kewanku wata biyar kun tare k'asashen duniya, farin cikina kuna cikin k'oshin lfy ya muran naki? Naji muryanki ta fito Masha Allah. â€
Rahma ta ce“Naji sauqi Abie ai muna tafe cikin satin nan, Abienah me zan kawo maka?â€
Abie daga Chan yay dariya ya ce“Bana buk'anta komai d'iyata fatana Allah ya kawoki lafiya.â€
Dariya tai tana kallon Abie yana shafa cikinta Wanda yake motsi.
“Toh Abie2 Ameen Allah ya amsa agaishemun da Mamy Meerah.â€
Sallama sukayi tana turoma Abie bakinta ta ce.
“Abie Muje mudawo Allah bacci inaji ni dai.â€
Lips d'inta ya ciza cikin sigar soyayya yana shafa cikin ya mata rad'a akunnenta, ko me have mata oho ta zaro kyawawan k'ananun idanunta.
Kai ta d'aga masa tana sakin murmushi tana damqe hannunsa cikin nata. Shiryawa sukayi suka fita.
★★★
Bayan sallah da kwana 3
Tchad
Misalin k'arfe 8 na dare
Rayyana suna zaune a waje sabida ancire wuta falon akwai zafi, abinci sukeci yaro yay sallama.
Auntie Saro ta amsa tana kallonsa yana fad'in.
“Daman wani yake sallama da Rayyana.â€
Rayyana ta ce.
“Na shiga uku na!...â€
Auntie Saro ta ce“Ok kaje tana zuwa.â€
Yana fita Rayyana ta ce“Auntie Saratu wlh na tsani malamin nan nifa na gaji da rufesa zanje na gayamasa gaji da nacinsa wlh yajima baiyi abinda ya ce ba! Haba wannan musiba ina rananta...â€
Auntie Saro ta ce.
“Don Allah kiyi hkr ki tashi kije qilan ma ba shi ba.â€
Miqewa Rayyana tai ta wanko hannunta ta shiga d'aki ta haska wayanta ta d'auko hijab ta saka ta fice.
Wata farar mota tai zoli da ita, dab da gate wani mutum tsaye baqine amman daga takalmin k'afarsa zaka San ya Tara.
Cikin fad'uwan gaba ta d'ago dara-daran idanunta ta sauke akan fuskar mutumin.
Whtspp number😊
_*+22796515805*_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
6/5/22, 07:16 - Buhainat: ```D A```
```105```
_Rahmerh Ladingo😉_
Rayyana cikin fad'uwar gaban da ya ziyarceta, take kallon mutumin da yake tsaye jikin motarsa, aqalla zaikai shekaru 45 zuwa da 47.
Masha Allah ba laifi ya had'u ta ko ina cikakken namiji ne.
Nutsuwa ta sanyawa kanta ta isa wajansa da sallama d'auke abakinta.
Cikin sakin fuska ya amsa mata tare da cewa“Fatan na sameki lafiya hajiya Rayyanatu?â€
D'an murmushi tai tana amsawa Alhmdllh!â€
Alhaji Nafi'u ya ce.
“Masha Allah, idan ba damuwa ina son mgna dake ne?â€
Rayyana ta ce“Ok ba damuwa Bismillah mushiga daga ciki.â€
Jagora tai masa har cikin gidan.
Cike da girmamawa suka gaisa da auntie Saro, kafin su keb'e Rayyana ta kawo masa kujera ta roba suke keb'e can kusan gida ta kawo masa ruwa.
Bayan ya kurb'i ruwan yay gyran murya.
“Rayyanatu ranan sallah na ganki a wajan sallar idi bayan a tashi ana fafutukar tafiya gida, lokaci ba daman na miki ina tare da iyalina na saka yarona yabi bayanku kuna cikin taxi.
Masha nayi bincike akanki bakida aure, dan haka ina sonki da aure idan kin amince, inada mata biyu da yara 8 idan kinga na miki ba wani dogon lokaci za'a jaba, zan turo magabata na cikin satin nan me kika ce?â€
Rayyanatu kad'an ya rage bata fasa ihun dad'i ayadda take matse da aure ace ga miji agabanta.
Ajiyar zuciya ta sauke tana b'oye murnarta ta ce.
“Ok duk naji bayananka nagode sosai da kauna amman dan Allah ka ban kwana biyu kawai zanyi shawara sai kaji abunda na yanke.â€
Alhaji Nafi'u ya ce.
“An gama ranki shi dad'e na baki sati kiyi nazari sosai hakan yayi ko?â€
Rayyanatu ta ce.
“Eh yayi ngd sosai.â€
Sallaam yay mata bayan sunyi musayar number domin ya Kira yaji me ta yanke ya tafi.
Jikin Saro ta fad'o tana sakin kukan farin ciki, ta samu mijin da bata tab'a zaton Allah zai dubeta ya bata ba.
Auntie Saro ta ce.
“Kinga ba kuka zakiyi ba, gayamun ya akayi me ake ciki?â€
Rayyana ta zayyane mata komai tana fad'in.
“Wallahi Auntie na cire rai sai ga alkhairi daga sama.â€
Auntie Saro ta ce.
“Bakida hankali wa yake cire rai da rahamar ubangiji, Alhmdllh naji dad'i sosai Allah ya tabbatar da alkhairi.â€
★★★
Bayan sati
Yau jirginsu Abie yake tasowa daga k'asa mai tsarki, Masha Allah an gyara b'angaran Abie an zuba komai sabbi abin sai Wanda yagani, kowa yau kagani agidan murnar zuwansu yakeyi Abie2 baki yaqi ruwa.
Jaddatu kuwa tasa an musu kalar girki sama da uku anti musu lemuka na 'ya'yan itatuwa, gidan banda qamshi ba abinda yake, jiran zuwansu kawai akeyi.
Yau Rayyantu sukayi waya da Alhj Nafi'u akan ta amince da aurensa, yayi murna sosai yace cikin satin nan insha Allahu zai turo magabatansa.
Rayyanatu murna harda zuba ruwa aqasa akasha, ana godiyar Allah, dan ta matsu tayi aure ko shaidanin malamin nan zai bata lafiya.
Misalin k'arfe biyar na yamma jirginsu Abie ya sauka k'asar Tchad, Abie da Abraham suka je tarbosu.
Kallo d'aya zaka musu lokacin da suke saukowa daga jirgin su burgeka shigarsu kawai ta isa kasan Abie fa ba qaramin hamshaqin attajiri ba ne ba, ga wani irin cikowa da sukayi fata ta qara fresh barin Rahma.
Hannunsu manne da juna, Rahma ta turo baki gaba ta ce.
“Abieh Rabin Raina Jaddatu dasu Abie2 zasu ga cikin nan ba ya zanyi?â€
Ta k'arashe mgnar tana zumb'uro baki gaba kamar zatayi kuka.
Abie murmushi yay ya ce.
“Uhmm! My baby toh ya zanyi kam, hkr kawai zamuyi su ganin.â€
Mintsininsa tai a tafin hannunsa, tana fad'in.
“Ni dai ba ruwana dakai.â€
Bayan sun kammala duk abinda ya dace, Abie na tura kayansu suka nufi wajan da ake tarbar baqi.
Rahma na hango Abie2 ta kwasa aguje, Abie1 cikin tashin hankali ya ce.
“Baby Ummi! Kinada lfy zakiyi gudu?â€
Cak ta tsaya tana marerece fuska tana kallon Abie.
Isowa yay ya dunguri goshinta ya ce.
“Nasake ganin kinyi gudu, oya muje.â€
Asangarce ta ce“Ni koh Sweet kenan baka sona yanzu 'danka kakeso?â€
Abie ya ce“Oh! Hakane Baby koh? Ai sonki ya janyo ma babynmu matsanaiciyar k'aunarsa.â€
Abie2 da Abraham suna tsaye suna kallon ta Inda zasu b'illo sai gasu dab dasu.
Da sassarfa Rahma ta qarasa wajan Abie ta rungumeshi tana jin wani irin farin ciki na ratsa zuciyarta.
“Abie2 I miss you so much, wlh kewarku kamar zata haukatani.â€
Abie dariyar farin cikin ganin tilon 'yarsa yay yana sake rungumeta yana buga bayanta, yana me ciki da mamakin ganinta da ciki Wanda gashi nan ya bayya azahiri, sai murnarsa ta linku yana kallon Abie yana jinjina kansa.
Abie ya beqawa Abraham hannu sukayi musabaha, yana masa sannu da zuwa.
Abie ya amsa cikin sakin fuska ya beqawa Abie2 hannu suka gaisa Abie2 yana fad'in.
“Wallahi bakina yayi kad'an wajan furtama irin matsanaicin farin cikin da nake ciki ayau,Allah ya qara albarkar aurenku ya Baku zaman lafiya mai d'orewa.â€
Abie ya amsa da.
“Allahumma Ameen kaima ya albarkaci bikinka da za'ayi.â€
Abraham yakai kayansu mota ya dawo suka dunguma motar sai gida.
Suna isowa gida Rahma ba'a gama parkiw ba, ta fara qoqarin b'alle mota Abie ya rungumota yana tallabo fuskarta yana mata wani irin kallo ya ce.
“My baby wai kina son sakani damuwa ne?â€
Fuska ta kwab'e ta ce.
“Har Abadan Abieh nah yi hak'uri karma Abie2 yajimu.â€
Ta k'arashe mgnar tana shafa fatar saman idanunsa tai masa rad'a akunnensa.
“Wallahi My Abieh sonka nakeyi dayawa-dayawa kamar nahad'iyeka na huta abuna kawaiâ€
Murmushi yay ganin idan ya biye mata su Abie2 zasu jisu yay saurin sakinta yana sanya hannunsa ta jikinta ya bud'e k'ofar, ya ce“Oya kitafi ahankali banda gudu.â€
Sumba ta kai masa ta ce“Badai ni ka qyaleba ba amsa ba!â€
Sumarsa ya shafa yana mamakin Rahma ba ruwanta ayanzu agaban kowa so take nuna masa.
Cikin sassarfa take tafiya ma'aikatan gida na mata sannu da zuwa tana amsawa cikin sakin fuska.
Jaddatu na zaune ansha wanka sai k'amshi take zubawa, taji an danna doorbell, kafin ta Kira Latifa ta hangota ta tafi bud'ewa.
Rahma tagani tsaye ta zama babbar yarinya Masha Allah, ga wani irin kyau da tayi.
Latifa bata San lokacin da ta rungumeta ba tana ihun murna.
Rahma ta ce“Latifa zaki kadani ai.â€
Sakinta tai tana mata sannu da zuwa sai ga Ummin Adnan tana fad'in.
“Masha Allah uwar d'akainmu barka dazuwa sannu sannu.â€
Rahma ta amsa tana maijin kunyar kallon da suke mata tsaf tasan sunga cikin.
Amsawa tai tana fad'in.
“Ina Jaddatuna?â€
Latifa ta ce tana falo.â€
Da sassarfa ta nufi falon ta danne muguwar kunyar da take taso mata.
Jikin Jaddatu ta zube tana sakin kukan da batasan na meye ba.
Jaddatu Rahamu ta ce.
“Alhmdllh! Allah ina qara godiya agareka da ka dawomin da yarana lafiya, haba! Ummin Abienta kukan me toh ko duk na murnan ganin Jaddatun ne? wata biyar ba wasa bane.â€
Ta qarashe mgnar tana kallon Rahma tsaff tagano cikin jikinta, sabida abayyane yake nan wani irin farin ciki ya kamata Wanda ya sanyata sakin kukan farin ciki, tana sake rungume Rahma tana fad'in.
“Wallahi jikina yajima yana bani hakan Abie b'iye mun yay sabida kunya, haqiqa k'udirar Allah nada yawa rabo sai mai shi, ya Allah albaraci abinda yake cikin yarinyar nan.â€
Rahma kunya ta sanya ta tsayar da kukan ta b'oye kanta k'irjin Jaddatu.
Abie nashigowa ya tardasu ahaka ya iso ya rungume Jaddatu yana fad'in.
“Ummi na sameku lafiya? Nayi kewarki sosai da sosai.â€