Sashe 106
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ahankali Abie yake sakin wani irin nishi mai qarfi, alokacin da yakejin wani irin abu na musamman na game gaba d'ayan jikinsa, ajiye faffad'an k'irjinsa yay akan k'irjita, tare da lumshe idanunsa, bakinsa yakai daidai saitin kunnenta, cikin muryarsa dake rawa alaman kuka nason cin qarfinsa ya ce."Am sorry my sweet baby my honey am really sorry.â€
Ya qarashe mgnar muryarsa tayi rauni, sosai hawaye ke fita daga cikin idanunsa, cikin tsananin zazzab'in daya rufesa ya qara hugging d'inta sosai ajikinsa, kansa ya d'ora bisa wuyanta, ahankali hawayen dake cikin idanunsa ke sauka akan fatar wuyanta, zafin zazzab'in da yake jikinsa, da kuma yadda hawayensa ke sauka akan wuyanta ya sanyata d'an bud'e gajiyayyun kyawawan k'ananun idanunta, wanda suka rine sukai jajur dasu, tsabar kukan da tayi ya sanya suka qanqance kana kuma suka kumbura, fuskarta kuwa sai da tayi jajur saboda kuka da kuma azabar daya jiyar da ita, jin yadda yake qara shigewa jikinta ya sanyata maida idanunta ta rufe ahankali, sosai itama jikinta ya d'auki zafin ga wani ciwon kai me tsanani da ya rufeta, har tanajin bazata iya d'aga kanta ba, d'ago da kansa yayi ya kalleta, wani irin masifaffen tausayinta ne ya cika zuciyarsa, take yaji wasu sabin hawaye sun cika idanunsa, ta zama ta musamman agareshi, itace mace ta farko aduniyarsa, duk da cewa ba ita bace matarsa ta farko ba amma ta jiyar da shi abinda bai tab'a ji ba, sai yau yake jin kasan yayi aure, itace mace ta farko wacce dad'in jikinta ya zautar dashi yakuma fitar dashi daga hayyacinsa, ita ce mace ta farko da ta jiyar dashi wani dad'i wanda baisan da irinsa ba aduniya, itace mace ta musamman agareshi, tabbas ya yarda cewa an rubuta k'addaran kowannensu acikin zuciyoyinsu, ahankali ya qara matso da fuskarsa daf da tata, cikin wani irin yanayi ya kama lips d'inta na qasa ya shiga tsotsa kamar ya samu sweet, akuma likacin ya cika mata mara tab.
Awahalce ta bud'e idanunta wanda suke cike tab da qwalla ta kalleshi, shid'inma kallonta yayi atare suka lumshe idanunsu dake cike da qwalla, cikin wata irin zazzafan soyayyarta dake neman fasa masa zuciya ya had'e bakinsu waje d'aya.
Sannu ahankali hawayen dake silalowa daga cikin idanunta, ke sauka akan hannunsa wanda ke tallafe da gefen quncinta, yana bata wani kiss akan lips d'inta na musanman, d'an zame jikinsa daga nata yayi, cike da tsananin tausayinta ya d'ago kansa inda ya kalli beauty face É—inta, tabbas yasan bai aikata daidai agareta ba, musamman yadda yasan yaune had'uwarsu ta farko, sosai ya hango tsananin wahalar da ya bata akan fuskarta, d'agata yayi tare da mirginawa gefenta ya kwanta irin kwanciyar nan ta rub da ciki, ahankali yake sauke wata irin nannuyar ajiyar zuciya, yayinda numfashinsa ke fita cikin sanyi, lumshe idanunsa yayi wani irin zazzafan zazzab'ine yake taunar qashinsa.
Ahankali cikin dashashiyar muryata dakyar ta iya furta.
“Abie ruwa zan Sha, sanyi nakeji.â€
Abie yay saurin miqewa zaune ya ce.
“Ok Sorry my baby sweet.â€
Ya qarashe mgnar yana shafo hawayen fuskarta ya sanya Riga ya daure yaja jikinsa ya sauka akan bed d'in....
_Pls kuyita_ _haquri dani dan Allah, mu had'e gobe insha Allahu💃._
Whtspp number😊
_*+22796515805*_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
5/18/22, 10:58 - Buhainat: ```D A```
```98```
_Rahmerh Ladingo😉_
Ja'afar ya 'karashe mgnar, yana sanya hannayensa, zai 'dauki Ibtisam can ya ji an wurgasa gefe, ya yin da wata irin baqar guguwar ta sake turniqe wajan, baqi-qi-qirin Ja'afar baya ganin komai gabansa, ya yinqura domin ya miqe, yana kiran Ibtisam, amman ya kasa tashi, ya ji duk an d'auresa tamm.
Cikin kakkausar murya ya ji ana fad'in.
“Wato sbd ku bakuda imani, shine aka had'a baki da ku domin cutar da bani adama wanda basu kasance azzalumai ba ko? Kai abinda ya faru da 'dan uwanku ajiya agidan balaraben attajiran nan, bai isheku Ishara ba koh? Shine kai kazo ka lallab'o ka kasa shiga jikin Ja'afar ka shiga jikin matarsa, sbd idan yazo temaka Mata, tanan ne zaka samu damar cutar da shi koh?â€
Ya qarashe mgnar yana doka masa wata sanda mai ruwan ta silver.
Ihu aljani ya saki cikin rad'd'in azaba ya ce“Wallahi bansan kana alaqala da su ba, Ya Hussain da mun sani bazamu tab'a yarda mu tab'a irin zuri'arsu ba, natabu yanzu zan barsu bari na har abdan.â€
Hussain ya ce“Nayi alqawalin duk lokacin da Ja'afar yake buqatar taimako, matuqar Allah yaban ikon taimaka masa, zanzo na taimaka masa, duk inda yake afad'in duniya, dan haka bakai ba zuri'arsa, kai kowama idan na sake samun labarin ka cutar zan sanya amaka azaba mafi muni.â€
Sai lokacin Ja'afar ya gane wanda yazo cetonsa, take ya ji wani sanyin dad'i sai ya ji ya samu nutauwa, yasan Ibtisam d'insa yanzu ta dawo daidai.
Cike da tsoron Hussain aljanin ya ce“Natafi tafiyan ta har abadan.â€
Wani irin haske ya bayyana, awajan tamkar ba'ayi duhun ba, Wanda daidai lokacin aljanin ya b'ata b'at.
Hussain ya beqa hannunsa sai ga Ja'afar agabansa tsaye da qafafunsa ya ce.
“Ja'afar Ku dage da addu'a ka matsa mata tana zikirin safiya da marece.â€
Ya qareshe mgnar ya zuba mata wani farin ruwa daidai idan ta qone, ya beqa hannunsa dab da kanta ya kirata.
“Ibtisam!â€
Zabura tai ta miqe zaune jikinta na rawa, take fad'in.
Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!!â€
Hussain ya ce“Ja'afar ka kamata ka rarrasheta, insha Allah yanzu batada wata matsala, sai razana da tai, na barka lfy ka dage da addu'a mutananku basuda kirki kamar yadda namu basuda.â€
Ja'afar ya bud'e baki zai masa godiya ya b'ata 'bat.
Da sauri ya matsa wajan Ibtisam wacce tai mutuwar zaune tsabar tsoro ganin mutum gabanta ya b'ata.
Sunkuyawa yay ya d'auketa cad'ak ya fito da ita yana Mata sannu.
Rungumeshi tai gam tana tambayarsa.
“Mon amour wai waye wannan?â€
Ja'afar ya ce“Ki bar abun aranki Beby taimakomu yay wlh, sannu yanzu gwadamin Inda yake miki ciwo?â€
Sake lab'ewa tai ajikinsa ta ce.
“Babu kawai atsorace nake sai naga kamar d'agani sama an bugani da k'asa.â€
“Sannu koma meye ya wuce muje mukwanta, zan miki addu'a.â€
Bata musaba ya kamata suka shiga bedroom. Safiyar alkahiri.
★★★
Washegari
Yau fa take sallah wajan Abie da Rahma, yau biki, biki na 'yan gata, abin ba'a cewa komai, dangi na nesa da na kusa sun hallara,tin kwana uku da suka wuce, Masha Allah duk da baza'ayi wasu shagul-gula ba, amman hakan bai hana sanya Abie ya saka aka yanke wani k'aton Sa da raguna uku.
Ya bada sanarwar gayyata ba gidan Tv da radio, kakaf garin Chad labarin auren ya gamu kowa na mamakin cewar ba 'diyarsa bace matarsa ce, jama'a sai tururuwar dafifin zuwa gidan suke dan sunsan zasu ci me kyau su Sha me kyau.
Rahma tin da sassafe aka watsa Mata wata irin kwalliya ta kece raini, duk Wanda ya kalleta sai ya kuma kallonta.
Zazzaune suka tsakiyar falonsu, suna breakfast, Rayyana kwana biyu ta 'dan saki jiknta ta fawwalama Allah lamarinta, tana ta istigfari.
Auntie Saro ta ce“Rayyana! Anjima zanje kasuwa ko zaki ne?â€
Tea ta kurba ta ce.
“Eh sai muje mna auntie...â€
Bakinta ne ya tsaya ganin labarin da ake nunawa Tv sanarwa gayyatar kowa da kowa wajan wunin bikin Abie da Rahma.
Wani makirin hotonsu ne ya bayya saman screen 'din Tv suna kallon junansu, murmushi d'auke akan kyawawan fuskokinsu, fuskarshi dab da ita.
Rayyana ta k'ware tare da sakin cup 'din shayin, tana fad'in.
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!â€
Auntie Saro ta kalli Tv ta ce.
“Ikon Allah! Toh me ruwanki
da aurensu? Wlh ki dawo hayyacinki, na kusa cire hannuna daga lamarinki tinda ke mahaukaciya ce, so ba hauka bane fa! Mutumin nan tin farko ba sonki yake ba, jarabarki ta sanya kika shige masa hardasu mahaifiyarsa ya amince ya aureki, kikaje kika tsiro bak'ar halayyar da ba taki ba! Shin ke aganinki a dalce idan kece Abien shine ke zaki zauna da shi?â€
Rayyana ta miqe tana sakin kuka ta shige bedroom.
Auntie Saro ta tab'e baki ta ce“Bazan tab'a Goya miki baya ba, idan za ki tsaya ki samu miji daidai ke tom idan kuma son maso wani kikeyi ai gake g wajan shashasha kawai! Ko ba saki uku tsakaninku na tabbata bazai sake zaman aure dake ba.â€
Misalin 11 Ja'afar ya gama shirinsa yana jiran Ibtisam.
Agogon da yake 'daure a tsintsiyar hannunsa ya kalla ya ce.
“Mon cÅ“ur, ki hanzarta mna.â€
Sanye ta fito da shadda green colour irinta Ja'afar dinkin doguwar riga tayi kyau matuqa.
Miqewa yay ya d'auki makullin mota ya ce“ y'an matana kinyi kyau abunki oya muje.â€
'Dan murmushi tai tana rungumeshi ta ce“Mon Amour ka fini kyau.â€
Fuskarta ya riqe ya sumbaci goshinta ya ce“Uhmm! Beby wane ni? Oya muje.â€
Dariya ta yi batace komai ba hannunsu sarqafe da na juna suka fito.
Abie sosai manya-manyan jama'ar da yake alaqa dasu Kama daga ka gwamnoni da ministroro 'yan kasuwa masu fad'a aji sun bayyana agidansa babban b'angaran bak'i ya saukesu tinda ya sanar dasu yau zasu bar k'asan, suna Chan anata hira cikin nishad'i sai murna suke tayashi anata masa kyaututuka daban-daban, yana karb'a yana godiya dan bai tab'a qin kyauta ba! Ko ya take na karramata.
Ibtisam Ja'afar na sauketa ta shiga kallon irin jama'ar da suke qaton gidan Abie ta jinjina kanta,ta shige ciki.
Mutuwar tsaye tai ganin yadda falon take cike da zallar larabawa, kowace taci ubansu kwalliya, an kunna waqa tasu ta larabawa an zagaye Rahma sai takawa suke sannu ahankali wasu na fesa turare wasu na watsa flowers kalar pink and Green.
Jaddatu Ana gefe dasu Zainabu baki yaqi rufuwa, abin Masha Allah bakina bazai Iya zayyano muku ba.
Ibtisam ta qarasa wajan su Jaddatu ta gaisheta.
Jaddatu ta ce“Ibtisam sai yanzu?
Duk da batajin larabci kai ta d'aga tana murmushi.
Jaddatu ta Kira Latifa ta ce.
“Ga Ibtisam kinsa ba jin Arabic take ba, ni banajin hausarku, kaita su gaisa da Rahma.â€
Latifa ta ce.
“Tom Jaddatu, Ibtisma muje.â€
Kai Ibtisam ta jinjina suka nufi wajan Rahma.
Ibtisam ta gaishe da Rahma da yaren French, ta 'dora cewa.
“Barka Rahma Allah ya baku zaman lafiya me 'dorewa.â€
Ya qarashe mgnar muryarsa tayi rauni, sosai hawaye ke fita daga cikin idanunsa, cikin tsananin zazzab'in daya rufesa ya qara hugging d'inta sosai ajikinsa, kansa ya d'ora bisa wuyanta, ahankali hawayen dake cikin idanunsa ke sauka akan fatar wuyanta, zafin zazzab'in da yake jikinsa, da kuma yadda hawayensa ke sauka akan wuyanta ya sanyata d'an bud'e gajiyayyun kyawawan k'ananun idanunta, wanda suka rine sukai jajur dasu, tsabar kukan da tayi ya sanya suka qanqance kana kuma suka kumbura, fuskarta kuwa sai da tayi jajur saboda kuka da kuma azabar daya jiyar da ita, jin yadda yake qara shigewa jikinta ya sanyata maida idanunta ta rufe ahankali, sosai itama jikinta ya d'auki zafin ga wani ciwon kai me tsanani da ya rufeta, har tanajin bazata iya d'aga kanta ba, d'ago da kansa yayi ya kalleta, wani irin masifaffen tausayinta ne ya cika zuciyarsa, take yaji wasu sabin hawaye sun cika idanunsa, ta zama ta musamman agareshi, itace mace ta farko aduniyarsa, duk da cewa ba ita bace matarsa ta farko ba amma ta jiyar da shi abinda bai tab'a ji ba, sai yau yake jin kasan yayi aure, itace mace ta farko wacce dad'in jikinta ya zautar dashi yakuma fitar dashi daga hayyacinsa, ita ce mace ta farko da ta jiyar dashi wani dad'i wanda baisan da irinsa ba aduniya, itace mace ta musamman agareshi, tabbas ya yarda cewa an rubuta k'addaran kowannensu acikin zuciyoyinsu, ahankali ya qara matso da fuskarsa daf da tata, cikin wani irin yanayi ya kama lips d'inta na qasa ya shiga tsotsa kamar ya samu sweet, akuma likacin ya cika mata mara tab.
Awahalce ta bud'e idanunta wanda suke cike tab da qwalla ta kalleshi, shid'inma kallonta yayi atare suka lumshe idanunsu dake cike da qwalla, cikin wata irin zazzafan soyayyarta dake neman fasa masa zuciya ya had'e bakinsu waje d'aya.
Sannu ahankali hawayen dake silalowa daga cikin idanunta, ke sauka akan hannunsa wanda ke tallafe da gefen quncinta, yana bata wani kiss akan lips d'inta na musanman, d'an zame jikinsa daga nata yayi, cike da tsananin tausayinta ya d'ago kansa inda ya kalli beauty face É—inta, tabbas yasan bai aikata daidai agareta ba, musamman yadda yasan yaune had'uwarsu ta farko, sosai ya hango tsananin wahalar da ya bata akan fuskarta, d'agata yayi tare da mirginawa gefenta ya kwanta irin kwanciyar nan ta rub da ciki, ahankali yake sauke wata irin nannuyar ajiyar zuciya, yayinda numfashinsa ke fita cikin sanyi, lumshe idanunsa yayi wani irin zazzafan zazzab'ine yake taunar qashinsa.
Ahankali cikin dashashiyar muryata dakyar ta iya furta.
“Abie ruwa zan Sha, sanyi nakeji.â€
Abie yay saurin miqewa zaune ya ce.
“Ok Sorry my baby sweet.â€
Ya qarashe mgnar yana shafo hawayen fuskarta ya sanya Riga ya daure yaja jikinsa ya sauka akan bed d'in....
_Pls kuyita_ _haquri dani dan Allah, mu had'e gobe insha Allahu💃._
Whtspp number😊
_*+22796515805*_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
5/18/22, 10:58 - Buhainat: ```D A```
```98```
_Rahmerh Ladingo😉_
Ja'afar ya 'karashe mgnar, yana sanya hannayensa, zai 'dauki Ibtisam can ya ji an wurgasa gefe, ya yin da wata irin baqar guguwar ta sake turniqe wajan, baqi-qi-qirin Ja'afar baya ganin komai gabansa, ya yinqura domin ya miqe, yana kiran Ibtisam, amman ya kasa tashi, ya ji duk an d'auresa tamm.
Cikin kakkausar murya ya ji ana fad'in.
“Wato sbd ku bakuda imani, shine aka had'a baki da ku domin cutar da bani adama wanda basu kasance azzalumai ba ko? Kai abinda ya faru da 'dan uwanku ajiya agidan balaraben attajiran nan, bai isheku Ishara ba koh? Shine kai kazo ka lallab'o ka kasa shiga jikin Ja'afar ka shiga jikin matarsa, sbd idan yazo temaka Mata, tanan ne zaka samu damar cutar da shi koh?â€
Ya qarashe mgnar yana doka masa wata sanda mai ruwan ta silver.
Ihu aljani ya saki cikin rad'd'in azaba ya ce“Wallahi bansan kana alaqala da su ba, Ya Hussain da mun sani bazamu tab'a yarda mu tab'a irin zuri'arsu ba, natabu yanzu zan barsu bari na har abdan.â€
Hussain ya ce“Nayi alqawalin duk lokacin da Ja'afar yake buqatar taimako, matuqar Allah yaban ikon taimaka masa, zanzo na taimaka masa, duk inda yake afad'in duniya, dan haka bakai ba zuri'arsa, kai kowama idan na sake samun labarin ka cutar zan sanya amaka azaba mafi muni.â€
Sai lokacin Ja'afar ya gane wanda yazo cetonsa, take ya ji wani sanyin dad'i sai ya ji ya samu nutauwa, yasan Ibtisam d'insa yanzu ta dawo daidai.
Cike da tsoron Hussain aljanin ya ce“Natafi tafiyan ta har abadan.â€
Wani irin haske ya bayyana, awajan tamkar ba'ayi duhun ba, Wanda daidai lokacin aljanin ya b'ata b'at.
Hussain ya beqa hannunsa sai ga Ja'afar agabansa tsaye da qafafunsa ya ce.
“Ja'afar Ku dage da addu'a ka matsa mata tana zikirin safiya da marece.â€
Ya qareshe mgnar ya zuba mata wani farin ruwa daidai idan ta qone, ya beqa hannunsa dab da kanta ya kirata.
“Ibtisam!â€
Zabura tai ta miqe zaune jikinta na rawa, take fad'in.
Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!!â€
Hussain ya ce“Ja'afar ka kamata ka rarrasheta, insha Allah yanzu batada wata matsala, sai razana da tai, na barka lfy ka dage da addu'a mutananku basuda kirki kamar yadda namu basuda.â€
Ja'afar ya bud'e baki zai masa godiya ya b'ata 'bat.
Da sauri ya matsa wajan Ibtisam wacce tai mutuwar zaune tsabar tsoro ganin mutum gabanta ya b'ata.
Sunkuyawa yay ya d'auketa cad'ak ya fito da ita yana Mata sannu.
Rungumeshi tai gam tana tambayarsa.
“Mon amour wai waye wannan?â€
Ja'afar ya ce“Ki bar abun aranki Beby taimakomu yay wlh, sannu yanzu gwadamin Inda yake miki ciwo?â€
Sake lab'ewa tai ajikinsa ta ce.
“Babu kawai atsorace nake sai naga kamar d'agani sama an bugani da k'asa.â€
“Sannu koma meye ya wuce muje mukwanta, zan miki addu'a.â€
Bata musaba ya kamata suka shiga bedroom. Safiyar alkahiri.
★★★
Washegari
Yau fa take sallah wajan Abie da Rahma, yau biki, biki na 'yan gata, abin ba'a cewa komai, dangi na nesa da na kusa sun hallara,tin kwana uku da suka wuce, Masha Allah duk da baza'ayi wasu shagul-gula ba, amman hakan bai hana sanya Abie ya saka aka yanke wani k'aton Sa da raguna uku.
Ya bada sanarwar gayyata ba gidan Tv da radio, kakaf garin Chad labarin auren ya gamu kowa na mamakin cewar ba 'diyarsa bace matarsa ce, jama'a sai tururuwar dafifin zuwa gidan suke dan sunsan zasu ci me kyau su Sha me kyau.
Rahma tin da sassafe aka watsa Mata wata irin kwalliya ta kece raini, duk Wanda ya kalleta sai ya kuma kallonta.
Zazzaune suka tsakiyar falonsu, suna breakfast, Rayyana kwana biyu ta 'dan saki jiknta ta fawwalama Allah lamarinta, tana ta istigfari.
Auntie Saro ta ce“Rayyana! Anjima zanje kasuwa ko zaki ne?â€
Tea ta kurba ta ce.
“Eh sai muje mna auntie...â€
Bakinta ne ya tsaya ganin labarin da ake nunawa Tv sanarwa gayyatar kowa da kowa wajan wunin bikin Abie da Rahma.
Wani makirin hotonsu ne ya bayya saman screen 'din Tv suna kallon junansu, murmushi d'auke akan kyawawan fuskokinsu, fuskarshi dab da ita.
Rayyana ta k'ware tare da sakin cup 'din shayin, tana fad'in.
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!â€
Auntie Saro ta kalli Tv ta ce.
“Ikon Allah! Toh me ruwanki
da aurensu? Wlh ki dawo hayyacinki, na kusa cire hannuna daga lamarinki tinda ke mahaukaciya ce, so ba hauka bane fa! Mutumin nan tin farko ba sonki yake ba, jarabarki ta sanya kika shige masa hardasu mahaifiyarsa ya amince ya aureki, kikaje kika tsiro bak'ar halayyar da ba taki ba! Shin ke aganinki a dalce idan kece Abien shine ke zaki zauna da shi?â€
Rayyana ta miqe tana sakin kuka ta shige bedroom.
Auntie Saro ta tab'e baki ta ce“Bazan tab'a Goya miki baya ba, idan za ki tsaya ki samu miji daidai ke tom idan kuma son maso wani kikeyi ai gake g wajan shashasha kawai! Ko ba saki uku tsakaninku na tabbata bazai sake zaman aure dake ba.â€
Misalin 11 Ja'afar ya gama shirinsa yana jiran Ibtisam.
Agogon da yake 'daure a tsintsiyar hannunsa ya kalla ya ce.
“Mon cÅ“ur, ki hanzarta mna.â€
Sanye ta fito da shadda green colour irinta Ja'afar dinkin doguwar riga tayi kyau matuqa.
Miqewa yay ya d'auki makullin mota ya ce“ y'an matana kinyi kyau abunki oya muje.â€
'Dan murmushi tai tana rungumeshi ta ce“Mon Amour ka fini kyau.â€
Fuskarta ya riqe ya sumbaci goshinta ya ce“Uhmm! Beby wane ni? Oya muje.â€
Dariya ta yi batace komai ba hannunsu sarqafe da na juna suka fito.
Abie sosai manya-manyan jama'ar da yake alaqa dasu Kama daga ka gwamnoni da ministroro 'yan kasuwa masu fad'a aji sun bayyana agidansa babban b'angaran bak'i ya saukesu tinda ya sanar dasu yau zasu bar k'asan, suna Chan anata hira cikin nishad'i sai murna suke tayashi anata masa kyaututuka daban-daban, yana karb'a yana godiya dan bai tab'a qin kyauta ba! Ko ya take na karramata.
Ibtisam Ja'afar na sauketa ta shiga kallon irin jama'ar da suke qaton gidan Abie ta jinjina kanta,ta shige ciki.
Mutuwar tsaye tai ganin yadda falon take cike da zallar larabawa, kowace taci ubansu kwalliya, an kunna waqa tasu ta larabawa an zagaye Rahma sai takawa suke sannu ahankali wasu na fesa turare wasu na watsa flowers kalar pink and Green.
Jaddatu Ana gefe dasu Zainabu baki yaqi rufuwa, abin Masha Allah bakina bazai Iya zayyano muku ba.
Ibtisam ta qarasa wajan su Jaddatu ta gaisheta.
Jaddatu ta ce“Ibtisam sai yanzu?
Duk da batajin larabci kai ta d'aga tana murmushi.
Jaddatu ta Kira Latifa ta ce.
“Ga Ibtisam kinsa ba jin Arabic take ba, ni banajin hausarku, kaita su gaisa da Rahma.â€
Latifa ta ce.
“Tom Jaddatu, Ibtisma muje.â€
Kai Ibtisam ta jinjina suka nufi wajan Rahma.
Ibtisam ta gaishe da Rahma da yaren French, ta 'dora cewa.
“Barka Rahma Allah ya baku zaman lafiya me 'dorewa.â€