Sashe 118
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
Dariya kawai sukeyi dan basu Iya magana ba sam.
Miqewa yay dasu ajikinsa ya fice ya kawai Jaddatu su ya dawo yay rarrashi.
Zama yay a falon har ta fito.
Tsaf ta shirya cikin doguwar riga maroon colour tasha adon stones falo ta isko Abie yana waya.
Saman cinyarsa ta zauna ta zagaye hannayenta bayansa ta kwantar da kanta a 'kirjinsa, ta ce.
“Ba ni ba dai Sweet darling. â€
Abie ya matseta ya ce.
“Yes my baby love bakeba ya lafiyar babyna hope baya baki wahala?â€
Rahma tai saurin kame bakin Abie ta shiga masa wani irin kissing Wanda ta kusa haukatashi yaje maida martani ta zame ta zuba aguje tana fad'in haka kawai Abie sai ka k'ullamin sharrin ciki bayan rasss nake yaran da ko nono basu gama shaba zakace inada ciki bayan banyi kwana 20 da gama period ba.â€
Ta k'arashe mganr ashagwab'e ta hararesa, sai kuma ta dawo wajansa ta haye samansa zatayi magana wayansa da take hannunsa ta d'auki ringing.
Ganin Abie2 ne ya d'aga tare da sallama.
Abie2 daga can yana washe baki ya ce.â€
“Alhmdllh Meerah ta sauka yanzu Yara maza biyu.â€
Abie ya ce“Masha Allah bark barka Abdulmajid na tayaka murna amman ya akayi kuka tafi asibiti bamu saniba ko Jaddatu bata Sani?â€
Abie2 ya ce.
“Wlh na rud'ene kuyi hkr ina Rahma?â€
Abie y bata wayan ta cika masa kunnen da ihun murana ta ce.
“Ganina zuwa yanzu Abie.â€
Wayan ya kashe ya Kira Jaddatu ya gaya mata.
Rahma ta ce“Abie muje don Allah naga k'annena Allah wani irin farin ciki nakeyi.â€
Sumbatar labb'anta yay ya ce.
“Ok My Baby muje ki shiryani.â€
Maqalqaleshi tai tana dariya ta ce.
“Ok muje Abieh abin sona Allah kullun k'aramin sonka da 'kaunarka akeyi, kai kuma su Dady duk sun amshemin Rabin sona azuciyarka.â€
Ta fad'a tana shafa lips d'insa fana cinno baki gaba.â€
Abie ya ce.
“Hummm! My baby rigima bari mu dawo na gayamiki matsayinki a zuciyata duk da kin Sani.â€
Ya qarashe mgnar yana cirata sama tana dariya suka nufi bedroom domin ta shiyarsa sutafi asibiti....
Toh Alhamdulillahi Jama'a anan zan ajiye wannan labarin ba dan ya gundireni ba sai dai duk labarin da ya cika tsayi sai ka rasa me zakace zaka shiga shirme kuma maau bibiya zai fita akansu, amman Allah ya sani ina son labarin Abie da Rahma, amman Iya nan ya dace a tsayar da shi.😂😂
Whtspp number😊
_*+22796515805*_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
Miqewa yay dasu ajikinsa ya fice ya kawai Jaddatu su ya dawo yay rarrashi.
Zama yay a falon har ta fito.
Tsaf ta shirya cikin doguwar riga maroon colour tasha adon stones falo ta isko Abie yana waya.
Saman cinyarsa ta zauna ta zagaye hannayenta bayansa ta kwantar da kanta a 'kirjinsa, ta ce.
“Ba ni ba dai Sweet darling. â€
Abie ya matseta ya ce.
“Yes my baby love bakeba ya lafiyar babyna hope baya baki wahala?â€
Rahma tai saurin kame bakin Abie ta shiga masa wani irin kissing Wanda ta kusa haukatashi yaje maida martani ta zame ta zuba aguje tana fad'in haka kawai Abie sai ka k'ullamin sharrin ciki bayan rasss nake yaran da ko nono basu gama shaba zakace inada ciki bayan banyi kwana 20 da gama period ba.â€
Ta k'arashe mganr ashagwab'e ta hararesa, sai kuma ta dawo wajansa ta haye samansa zatayi magana wayansa da take hannunsa ta d'auki ringing.
Ganin Abie2 ne ya d'aga tare da sallama.
Abie2 daga can yana washe baki ya ce.â€
“Alhmdllh Meerah ta sauka yanzu Yara maza biyu.â€
Abie ya ce“Masha Allah bark barka Abdulmajid na tayaka murna amman ya akayi kuka tafi asibiti bamu saniba ko Jaddatu bata Sani?â€
Abie2 ya ce.
“Wlh na rud'ene kuyi hkr ina Rahma?â€
Abie y bata wayan ta cika masa kunnen da ihun murana ta ce.
“Ganina zuwa yanzu Abie.â€
Wayan ya kashe ya Kira Jaddatu ya gaya mata.
Rahma ta ce“Abie muje don Allah naga k'annena Allah wani irin farin ciki nakeyi.â€
Sumbatar labb'anta yay ya ce.
“Ok My Baby muje ki shiryani.â€
Maqalqaleshi tai tana dariya ta ce.
“Ok muje Abieh abin sona Allah kullun k'aramin sonka da 'kaunarka akeyi, kai kuma su Dady duk sun amshemin Rabin sona azuciyarka.â€
Ta fad'a tana shafa lips d'insa fana cinno baki gaba.â€
Abie ya ce.
“Hummm! My baby rigima bari mu dawo na gayamiki matsayinki a zuciyata duk da kin Sani.â€
Ya qarashe mgnar yana cirata sama tana dariya suka nufi bedroom domin ta shiyarsa sutafi asibiti....
Toh Alhamdulillahi Jama'a anan zan ajiye wannan labarin ba dan ya gundireni ba sai dai duk labarin da ya cika tsayi sai ka rasa me zakace zaka shiga shirme kuma maau bibiya zai fita akansu, amman Allah ya sani ina son labarin Abie da Rahma, amman Iya nan ya dace a tsayar da shi.😂😂
Whtspp number😊
_*+22796515805*_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_