Sashe 12
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ja'afar uffan bai ce ba yana jin yadda me taxi d'in ke basu labarin garin Tchad kamar sun tambaye shi.
Yahuza da Harisu suka biye masa sai hira suke, har suna tambayarsa yadda zasu samu aiki, ya ce zuwa gobe zasuyi maganar. Sai da suka tsaya hanya suka basa kud'i ya siyo mu su abinci.
Unguwar hausawa wani 'dan madedecin gidane irin ginin talakawa amman ba laifi shafe yake da siminti Baba Tsalha me taxi yay parking, ya bud'e k'ofar ya fito yana washe baki ya bud'e mu su ya na fad'in.
“Bismillah mu shiga ku kaga d'akin idan ya muku.â€
Firfitowa sukayi, rataye da jakukkunansu na matafiya, su ka nufi cikin gida.
Gidane me kewaye daban² wajan kashi biyar, akewayen farko su kaga ya ciro makulli daga cikin aljihunsa ya bud'e k'ofar.
Baki ya washe ya ce“Mushiga kuka idan ya muku.â€
Harisu ya ce“Ya ma yi baba.â€
Ja'afar bai ce komai ba har ya gama nuna masu komai na gidan,dakine 'daya 'kwal da toilet da filin tsakar gidan baida wani yawa, sai qaramar kitchen ko ina fas ashare na gidan.
Harisu ya ce“Nawa zamu bayar duk wata?â€
Baba Tsalha ya ce“Kud'inku jaka ashirin CFA, ai kunga d'aki mai kyaune, sai Ku kawo na wata uku yanzu.â€
Harisu ya fito da kud'in Aljihunsa duk basukai jaka talatin CFA ba, ya basa jak ishirin ya ce“Baba rik'e wannan kafin mu samu aiki, sauran abinci zamuci.â€
Baba Tsalha y'a amsa ya basu mukullan ya ce“ Akwai tabarma sai kuyi qoqarin siyan katifa, ni na koma wajan sana'ata, nima anan gidana yake gobe dai na muku sauran bayani.†ya mu su sallama ya tafi.
Ja'afar ya jinjina kansa ya nufi d'akin.
Wankakkun kaya ya ciro ya fito ganin jarkar ruwa da bukiti, cikin sa'a akwai ruwa, haka cikin uban sanyi Ja'afar yay wanka, sabida mugun 'kyan'kyamin sa Sam bazai iya bacci ba, ya kwana da kaya ya wuni ajikinsa.
Su Harisu sun ce su kam bazasu iya wanka ba da uban sanyin wannan. Bayan sunci abinci suka rufe d'akinsu kowa ya nemin makwancinsa, da abin rufarsa, jeruwa sukayi saman tabarma.
Lallausan bargonsa ya ciro sabo dal ya shimfid'a rabi ya rufa da rabi, yana jinsu suna surutu amman shi kam uffan bai cewa, agajiye yake ga tunanin iyayansa da Ibtisam.
Washegari.
*Gabon*
(Unguwan Alibandeng)
Wani narkeken gidane wanda yaji kayan more rayuwar duniya, gidan ya tsaru matuk'a, tin daga qofar zaka sheda hakan. bare cikin gidan, zuwa falon wanda yasha manyan kujeru masu laushi da tsari, ga carpet mai taushin gaske, malale atsakiyar falon.
Ba'ki ne a falon wajan mutum biyar an cikasu da kayan motsa baki da ruwa da lemo. wanda Abdul Majeed ya bada umarnin su zauna zai tattauna da su akan kasuwancin nasu, . Kusan 20 minutes amman bai fitoba sbd daman baison wulak'anta mutane ne shiyasa ya ce a barsu su shigo tinda sun san yana 'kasar.
Kwance yake saman tamfatsetsan gado ya nad'e cikin bargo yanzu zazza'bin ya sauka tinda qarin ruwan ya qare Dr Anwar ya cire masa ya koma.
tin jiya da yazo baida lfy qarin ruwa ake masa.
Wahalallan numfashi ya janyo fesar da iskar waje, ya bud'e gajiyayyun narkakkun idanunsa bakinsa na motsawa sannu ahankali alamun tasbihi yakewa ubangijinsa.
Bargon da ya lullu'be dukkan jikinsa ya janye, ya mik'e zaune ya janye wayarsa (iPhone 13 pro max).
Kunnata yay. Tana kunnuwa kai tsaye ya kira number Jaddatu Rahamu.
Tanata ringing ba'a daga ba.
Kira uku yay ba'a d'aga ba.
Cikin rauni da alamun nuna rashin lafiyarsa qarara, ya furta.
“Ya Rabbi! Ko lfy?â€
Daga can kuwa wayan tana bedroom yayin da Jaddatu take cikin falo, sai dai Rahma na d'akin tin d'azu ta shigo ta kwanta tana juyi wayan na silent, bata luraba.
Number Rahma ya kira, bugu d'aya ta d'aga kiran ta sanya masa kuka harda shashek'e. Ta kirasa “My Abie lafiya kuwa? Ka barmu cikin damuwa tin jiya ba'a samunka, nadamu sosai.â€
Idanunsa ya runtse da 'karfin gaske, ya dafe goshinsa wanda jijiyoyin kansa suka firfito sukayi ra'do-ra'do, sbd ciwon da kansa yake masa, ga kukan yana sukar har 'kahon zuciyarsa.
Ahakanli ya kirata.
“Baby ummina! Pls kiyi hkr tin jiya da nazo banda lfy, banson ku tashi hankalinku shiyasa na kashe wayoyina, amman yanzu naji sauqi.
Hope baby ummina tana lfy?â€
Rahma daga can ta sauke ajiyar zuciya ta ce“Wlh Abie jikina sai da ya ban kamar ba lfy ba kake be, yanzu don Allah ya jikin naka? Bari na kiraka video call na ganka kaji?â€
Abienta ya ce“Naji ummina na bari na kunna data.â€
Cikin murna ta kunna data ta shiga IMO ta kirasa video call ya d'aga.
Kyakyawar fuskarshi ya 'kawata da murmushi yana kallon ya 'daga mata hannu“Hi ummina.â€
Rahma ta langwa'be kanta ta marerece fuska, ta ce“Hi Abiena I miss u sannu ya jikin naka? Wlh har kayi 'yar fuska.â€
Murmushi yay ya shafi sumar kansa ya ce“A'a Baby ban rame ba, ina amminki da Jaddatu na kirata bata d'aga ba?â€
Fuska ta kwa'be ta ce“Tana falo Abie Allah baka lfy kasha magani kaji, jiya kamar zanyi hauka Jaddati ta hana in fita da dare.â€
Dariya yay ya bek'a hannun waya ya ce“Bari na cire kunnen rashin ji ai na hana fitar dare.â€
Ashagwa'be ta ce“Wayyo Abie zafi ka ciremin kunne zafi.â€
Kyawawan idanunsa ya waro yana murmushi ya ce“Uhmm! Ummina sai kuwa na ciresu da nadawo, karki manta cizo uku zan musu idan kin min kuka na musu sau6. Baby bye inada ba'ki afalo zan kiraku an jima ki gaishemin da su kafin na kira je t'aime muahhhhh!â€
Ya katse ta wajansa sabida yasan rigima zata masa sosai.
Saukowa yay jikinsa ba 'kwari ya shiga bathroom ya watsa ruwa, ya fito ya shirya cikin wata lafiyayyar shaddah fara 'kall qoqari kawai yake yi.
Da sallama ya shigo falon ya be'ka mu su hannu suna musabaha 'daya bayan 'daya.
Kafin ya zauna.
Hamid ya ce“Ashe zazza'bi ya rufeka? Wlh bamu saniba ai da zamu barka zuwa gobe, Allah ya qara sauqi.â€
Abdul Majeed ya amsa da “Ameen ba komai Ngd.â€
Daga nan ya basu dukkan lokacinsa suka fara tattaunawa akan abinda ya kawosu.
*Unguwar Haut de gué gué*
Aishatu zaune a falonta, ita da wasu mata uku sai hira suke suna dariya, kayan ciye² agabansu.
Aishatu ta ce“Humm Rabi'ah ki bari kawai, Ma'aruf 'karshene wlh ina son mijina yana jiyar da ni da'di ta kowane 'bangare, ashimfid'a sai dai ni nagaji ba shi ba. Wajan abinci ya wadatani da komai sutura haka, abin hawa matsalata da shi 'dayane, rashin zama sai ya zagaye 'kasa uku zuwa 4 kafin ya waiwayo gida, a'kalla za'a kwashe kusan wata biyu baya nan, kin sanni ni kuma da jaraba,duk da banda juriya dayawa.â€
Dariya sukayi suna tafa hannayensu.
Hudah da Kabeera su ka had'a baki wajan cewa“Ai kefa wlh kinyi dace miji ga gayu ga kud'i ga iya soyayya. Duk cikinmu babu tsaranki sai mijin da zai auri Rabi'ah kawai yafi mijinki kyau, soyayya ce bamu saniba.â€
Rabi'a ta yamutsa fuska ta ce“Shegen jiji da Kaine da shi l, kai ba wani kud'i ba, bari zai shigo hannu.â€
Aishatu ta daketa ta ce“Kama mijinki yarinya mata warce suke fa!â€
Dariya sukayi, Rabi'ah ta ce ina samun mai money wlh zan daina aurensa...â€
Hudah ta ce“Nadama zakiyi kuwa dan ubanki.â€
Dariya Rabi'ah tai.
Aishatu ta ga wulgin uwani, ta kirata.
“Uwani! Zo nan.â€
Cike da tsoro da farga ba uwani ta tura wayanta cikin bra, ta fito tana rarraba idanu.
Zubewa taigaban Aishatu ta ce“Ga ni hajiya.â€
Aishatu ta ce“Kutumar ubancan la'be kike mana ko me?â€
Uwani ta zaro idanu ta dafe 'kirji ta ce“Ni shegiya! Me zanji hajiya? Kufa duk matane 'yan uwana, wlh naji kamar kin kirani ne, sai nafito ganin kuna hira ya saka na juya na koma kiyi hkr.â€
Aishatu ta ce“Kinci sa'a tashi kije.â€
“Ngd hajiya Allah ya qara girma.â€
Ta mik'e ta tafi.
Rabi'ah ta tab'e baki ta ce“Wlh nifa banson 'yar aiki Tab.â€
Kabeera ta ce“Dallah ja can masu kyau ko? Amman yo irinsu uwani ko guda 'darine me ruwana.â€
Aishatu tai dariya ta ce“Yauwa 'kawata gayamata dai, nima da macan 'kwaraice ai bazan bari ba, Ma'aruf idon garine ba'a barinsa da mace mai aji.â€
Haka sukaci gaba da hirasu, yayin da uwani ta kashe kunne tana 'daukar ma ubangidanta rahoto.
*Tchad*
Baba Tsalha tinda safe ya bugama su Ja'afar 'kofa. Bayan sun bud'e ya shigo sun gaisa ya musu bayanin irin wururuwan da ake samun aiki na ginin gidaje company asibiti dako tura baro da tuk'i, idan akwai wanda yakeda parmi acikinsu.
Ja'afar ya ce“Baba inada parmi na iya mota sosai, amman kasan sha'anin masu kud'in nan sai a slow, wani motar tana 'baci ahannunka za'a sakaka ramuwa, wani kuma yasan asara. inda zan samu aikin ginin wanda akullun za'a dinga ba ni hakk'ina nafison hakan.â€
Baba Tsalha ya ce“Amman da ka samu tuk'in yafi 'dana kona company ne.â€
Ja'afar ya jinjina kansa ya ce“Ok Allah ya za'bamana abinda yafi alkhairi. Ku me kuka zab'a tinda na nace ku koyi mota kun k'i?â€
Dariya Yahuza da Harisu sukayi sukace.
“Muje dai duk inda zakayi aikin muna wajan.â€
Haka suka shirya Baba Tsalha ya kwashesu a taxi 'dinsa suka fita.
Wajan guri biyar sukaje cikin rashin sa'a an tsayar da d'aukan masu aiki.
Na shidda ne suka dace wani companyn turare, amman kud'in baida wani yawa, sannan Ja'afar bai samu tuk'in ba, hakan ma ya saka albarka.
Nan su ka yini sai yamman lik'is aka sallame su, Baba Tsalha yazo ya 'dauke su suka nufi gida.
★★★★★★★★★★★
*Bayan sati d'aya.*
Ahankali Yahaya direba yake driving, ya mik'e babban titin ( *rue de 40*)
Yayin da Rahma tana baya zaune, ta nad'e cikin wata tsadaddiyar Lufaya, Ash colour, abinka da farar mace ba'a mgnar kyau. Wani irin fitinannan k'amshi ke tashi ajikinta yayin da ya gauraye motar baki d'aya.
Waya take latsawa tana sakin tattausan murmushi.
Dai-dai danja ta tsayar da su ta 'dago da kanta,tana murmushi idanunta basu tsaya ako ina ba sai akan...........!
_💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰_
*DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805*
SULTAN
mss flower
BAK'AR FATA
AUTAR MANYA
TSINTACCIYA
Nimcyluv
Yahuza da Harisu suka biye masa sai hira suke, har suna tambayarsa yadda zasu samu aiki, ya ce zuwa gobe zasuyi maganar. Sai da suka tsaya hanya suka basa kud'i ya siyo mu su abinci.
Unguwar hausawa wani 'dan madedecin gidane irin ginin talakawa amman ba laifi shafe yake da siminti Baba Tsalha me taxi yay parking, ya bud'e k'ofar ya fito yana washe baki ya bud'e mu su ya na fad'in.
“Bismillah mu shiga ku kaga d'akin idan ya muku.â€
Firfitowa sukayi, rataye da jakukkunansu na matafiya, su ka nufi cikin gida.
Gidane me kewaye daban² wajan kashi biyar, akewayen farko su kaga ya ciro makulli daga cikin aljihunsa ya bud'e k'ofar.
Baki ya washe ya ce“Mushiga kuka idan ya muku.â€
Harisu ya ce“Ya ma yi baba.â€
Ja'afar bai ce komai ba har ya gama nuna masu komai na gidan,dakine 'daya 'kwal da toilet da filin tsakar gidan baida wani yawa, sai qaramar kitchen ko ina fas ashare na gidan.
Harisu ya ce“Nawa zamu bayar duk wata?â€
Baba Tsalha ya ce“Kud'inku jaka ashirin CFA, ai kunga d'aki mai kyaune, sai Ku kawo na wata uku yanzu.â€
Harisu ya fito da kud'in Aljihunsa duk basukai jaka talatin CFA ba, ya basa jak ishirin ya ce“Baba rik'e wannan kafin mu samu aiki, sauran abinci zamuci.â€
Baba Tsalha y'a amsa ya basu mukullan ya ce“ Akwai tabarma sai kuyi qoqarin siyan katifa, ni na koma wajan sana'ata, nima anan gidana yake gobe dai na muku sauran bayani.†ya mu su sallama ya tafi.
Ja'afar ya jinjina kansa ya nufi d'akin.
Wankakkun kaya ya ciro ya fito ganin jarkar ruwa da bukiti, cikin sa'a akwai ruwa, haka cikin uban sanyi Ja'afar yay wanka, sabida mugun 'kyan'kyamin sa Sam bazai iya bacci ba, ya kwana da kaya ya wuni ajikinsa.
Su Harisu sun ce su kam bazasu iya wanka ba da uban sanyin wannan. Bayan sunci abinci suka rufe d'akinsu kowa ya nemin makwancinsa, da abin rufarsa, jeruwa sukayi saman tabarma.
Lallausan bargonsa ya ciro sabo dal ya shimfid'a rabi ya rufa da rabi, yana jinsu suna surutu amman shi kam uffan bai cewa, agajiye yake ga tunanin iyayansa da Ibtisam.
Washegari.
*Gabon*
(Unguwan Alibandeng)
Wani narkeken gidane wanda yaji kayan more rayuwar duniya, gidan ya tsaru matuk'a, tin daga qofar zaka sheda hakan. bare cikin gidan, zuwa falon wanda yasha manyan kujeru masu laushi da tsari, ga carpet mai taushin gaske, malale atsakiyar falon.
Ba'ki ne a falon wajan mutum biyar an cikasu da kayan motsa baki da ruwa da lemo. wanda Abdul Majeed ya bada umarnin su zauna zai tattauna da su akan kasuwancin nasu, . Kusan 20 minutes amman bai fitoba sbd daman baison wulak'anta mutane ne shiyasa ya ce a barsu su shigo tinda sun san yana 'kasar.
Kwance yake saman tamfatsetsan gado ya nad'e cikin bargo yanzu zazza'bin ya sauka tinda qarin ruwan ya qare Dr Anwar ya cire masa ya koma.
tin jiya da yazo baida lfy qarin ruwa ake masa.
Wahalallan numfashi ya janyo fesar da iskar waje, ya bud'e gajiyayyun narkakkun idanunsa bakinsa na motsawa sannu ahankali alamun tasbihi yakewa ubangijinsa.
Bargon da ya lullu'be dukkan jikinsa ya janye, ya mik'e zaune ya janye wayarsa (iPhone 13 pro max).
Kunnata yay. Tana kunnuwa kai tsaye ya kira number Jaddatu Rahamu.
Tanata ringing ba'a daga ba.
Kira uku yay ba'a d'aga ba.
Cikin rauni da alamun nuna rashin lafiyarsa qarara, ya furta.
“Ya Rabbi! Ko lfy?â€
Daga can kuwa wayan tana bedroom yayin da Jaddatu take cikin falo, sai dai Rahma na d'akin tin d'azu ta shigo ta kwanta tana juyi wayan na silent, bata luraba.
Number Rahma ya kira, bugu d'aya ta d'aga kiran ta sanya masa kuka harda shashek'e. Ta kirasa “My Abie lafiya kuwa? Ka barmu cikin damuwa tin jiya ba'a samunka, nadamu sosai.â€
Idanunsa ya runtse da 'karfin gaske, ya dafe goshinsa wanda jijiyoyin kansa suka firfito sukayi ra'do-ra'do, sbd ciwon da kansa yake masa, ga kukan yana sukar har 'kahon zuciyarsa.
Ahakanli ya kirata.
“Baby ummina! Pls kiyi hkr tin jiya da nazo banda lfy, banson ku tashi hankalinku shiyasa na kashe wayoyina, amman yanzu naji sauqi.
Hope baby ummina tana lfy?â€
Rahma daga can ta sauke ajiyar zuciya ta ce“Wlh Abie jikina sai da ya ban kamar ba lfy ba kake be, yanzu don Allah ya jikin naka? Bari na kiraka video call na ganka kaji?â€
Abienta ya ce“Naji ummina na bari na kunna data.â€
Cikin murna ta kunna data ta shiga IMO ta kirasa video call ya d'aga.
Kyakyawar fuskarshi ya 'kawata da murmushi yana kallon ya 'daga mata hannu“Hi ummina.â€
Rahma ta langwa'be kanta ta marerece fuska, ta ce“Hi Abiena I miss u sannu ya jikin naka? Wlh har kayi 'yar fuska.â€
Murmushi yay ya shafi sumar kansa ya ce“A'a Baby ban rame ba, ina amminki da Jaddatu na kirata bata d'aga ba?â€
Fuska ta kwa'be ta ce“Tana falo Abie Allah baka lfy kasha magani kaji, jiya kamar zanyi hauka Jaddati ta hana in fita da dare.â€
Dariya yay ya bek'a hannun waya ya ce“Bari na cire kunnen rashin ji ai na hana fitar dare.â€
Ashagwa'be ta ce“Wayyo Abie zafi ka ciremin kunne zafi.â€
Kyawawan idanunsa ya waro yana murmushi ya ce“Uhmm! Ummina sai kuwa na ciresu da nadawo, karki manta cizo uku zan musu idan kin min kuka na musu sau6. Baby bye inada ba'ki afalo zan kiraku an jima ki gaishemin da su kafin na kira je t'aime muahhhhh!â€
Ya katse ta wajansa sabida yasan rigima zata masa sosai.
Saukowa yay jikinsa ba 'kwari ya shiga bathroom ya watsa ruwa, ya fito ya shirya cikin wata lafiyayyar shaddah fara 'kall qoqari kawai yake yi.
Da sallama ya shigo falon ya be'ka mu su hannu suna musabaha 'daya bayan 'daya.
Kafin ya zauna.
Hamid ya ce“Ashe zazza'bi ya rufeka? Wlh bamu saniba ai da zamu barka zuwa gobe, Allah ya qara sauqi.â€
Abdul Majeed ya amsa da “Ameen ba komai Ngd.â€
Daga nan ya basu dukkan lokacinsa suka fara tattaunawa akan abinda ya kawosu.
*Unguwar Haut de gué gué*
Aishatu zaune a falonta, ita da wasu mata uku sai hira suke suna dariya, kayan ciye² agabansu.
Aishatu ta ce“Humm Rabi'ah ki bari kawai, Ma'aruf 'karshene wlh ina son mijina yana jiyar da ni da'di ta kowane 'bangare, ashimfid'a sai dai ni nagaji ba shi ba. Wajan abinci ya wadatani da komai sutura haka, abin hawa matsalata da shi 'dayane, rashin zama sai ya zagaye 'kasa uku zuwa 4 kafin ya waiwayo gida, a'kalla za'a kwashe kusan wata biyu baya nan, kin sanni ni kuma da jaraba,duk da banda juriya dayawa.â€
Dariya sukayi suna tafa hannayensu.
Hudah da Kabeera su ka had'a baki wajan cewa“Ai kefa wlh kinyi dace miji ga gayu ga kud'i ga iya soyayya. Duk cikinmu babu tsaranki sai mijin da zai auri Rabi'ah kawai yafi mijinki kyau, soyayya ce bamu saniba.â€
Rabi'a ta yamutsa fuska ta ce“Shegen jiji da Kaine da shi l, kai ba wani kud'i ba, bari zai shigo hannu.â€
Aishatu ta daketa ta ce“Kama mijinki yarinya mata warce suke fa!â€
Dariya sukayi, Rabi'ah ta ce ina samun mai money wlh zan daina aurensa...â€
Hudah ta ce“Nadama zakiyi kuwa dan ubanki.â€
Dariya Rabi'ah tai.
Aishatu ta ga wulgin uwani, ta kirata.
“Uwani! Zo nan.â€
Cike da tsoro da farga ba uwani ta tura wayanta cikin bra, ta fito tana rarraba idanu.
Zubewa taigaban Aishatu ta ce“Ga ni hajiya.â€
Aishatu ta ce“Kutumar ubancan la'be kike mana ko me?â€
Uwani ta zaro idanu ta dafe 'kirji ta ce“Ni shegiya! Me zanji hajiya? Kufa duk matane 'yan uwana, wlh naji kamar kin kirani ne, sai nafito ganin kuna hira ya saka na juya na koma kiyi hkr.â€
Aishatu ta ce“Kinci sa'a tashi kije.â€
“Ngd hajiya Allah ya qara girma.â€
Ta mik'e ta tafi.
Rabi'ah ta tab'e baki ta ce“Wlh nifa banson 'yar aiki Tab.â€
Kabeera ta ce“Dallah ja can masu kyau ko? Amman yo irinsu uwani ko guda 'darine me ruwana.â€
Aishatu tai dariya ta ce“Yauwa 'kawata gayamata dai, nima da macan 'kwaraice ai bazan bari ba, Ma'aruf idon garine ba'a barinsa da mace mai aji.â€
Haka sukaci gaba da hirasu, yayin da uwani ta kashe kunne tana 'daukar ma ubangidanta rahoto.
*Tchad*
Baba Tsalha tinda safe ya bugama su Ja'afar 'kofa. Bayan sun bud'e ya shigo sun gaisa ya musu bayanin irin wururuwan da ake samun aiki na ginin gidaje company asibiti dako tura baro da tuk'i, idan akwai wanda yakeda parmi acikinsu.
Ja'afar ya ce“Baba inada parmi na iya mota sosai, amman kasan sha'anin masu kud'in nan sai a slow, wani motar tana 'baci ahannunka za'a sakaka ramuwa, wani kuma yasan asara. inda zan samu aikin ginin wanda akullun za'a dinga ba ni hakk'ina nafison hakan.â€
Baba Tsalha ya ce“Amman da ka samu tuk'in yafi 'dana kona company ne.â€
Ja'afar ya jinjina kansa ya ce“Ok Allah ya za'bamana abinda yafi alkhairi. Ku me kuka zab'a tinda na nace ku koyi mota kun k'i?â€
Dariya Yahuza da Harisu sukayi sukace.
“Muje dai duk inda zakayi aikin muna wajan.â€
Haka suka shirya Baba Tsalha ya kwashesu a taxi 'dinsa suka fita.
Wajan guri biyar sukaje cikin rashin sa'a an tsayar da d'aukan masu aiki.
Na shidda ne suka dace wani companyn turare, amman kud'in baida wani yawa, sannan Ja'afar bai samu tuk'in ba, hakan ma ya saka albarka.
Nan su ka yini sai yamman lik'is aka sallame su, Baba Tsalha yazo ya 'dauke su suka nufi gida.
★★★★★★★★★★★
*Bayan sati d'aya.*
Ahankali Yahaya direba yake driving, ya mik'e babban titin ( *rue de 40*)
Yayin da Rahma tana baya zaune, ta nad'e cikin wata tsadaddiyar Lufaya, Ash colour, abinka da farar mace ba'a mgnar kyau. Wani irin fitinannan k'amshi ke tashi ajikinta yayin da ya gauraye motar baki d'aya.
Waya take latsawa tana sakin tattausan murmushi.
Dai-dai danja ta tsayar da su ta 'dago da kanta,tana murmushi idanunta basu tsaya ako ina ba sai akan...........!
_💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰_
*DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805*
SULTAN
mss flower
BAK'AR FATA
AUTAR MANYA
TSINTACCIYA
Nimcyluv