Sashe 67
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'Karfe 6 ya dawo daga masallaci.
Zaune ya iskota saman darduma sanye da jallabiyarsa milk colour ta yafa mayafinta tana karatun Qur'ani.
Ajiyar zuciya ya sauke ya ji da'di har ransa.
Kai tsaye saman bed ya wuce ya kwanta yana 'daukan remote ya rage gudun A/C.
Idanunsa akan Rahma yana sauraron dadda'dar muryata, suratul Yasin take karantawa.
Tana kai 'karshe tai addu'a ta shafa ta miqe ta linke darduma ta mayar dasu ma'ajiyarsu har Qur'anin.
Kallon Abie tai tana langwa'bar da kanta ta gaishesa.
“Abie nah Sabahul khair.â€
Abie ya beqa mata hannu ta taho da sassarfa, ya kamata ta hauro saman bed 'din ya janyota jikinsa ya rungume gam ya sumbaci goshinta ya ce“Baby kin tashi lfy? Ya rigima da shagwa'ba magen Abientaâ€
Kai ta 'daga masa tana 'yar dariya.
Lullu'besu yay da blanket ya ra'da mata “Muje na ha'da miki tea sai muzo mu kwanta.â€
Ashagwa'be ta ce“A'a Abie ai kasan sai da rana nake breakfast, kafin mu tashi Meerah ta gama mana komai, ko naje na girka mana?â€
Hannunsa ya'dora saman lips 'dinta yana shafawa ya ce“No! Baby oya bacci.â€
'Yar dariya tai ta shige jikinsa ta cusa kanta kafa'darsa tana shaqar qamshinsa.
Haka wani irin dadda'dan bacci ya 'daukesu manne da junansu.
A can kuwa 'bangaran Rafeek ya shiga tashin hankali jin Rahma ta kashe wayarsa adaren ya Kira Anee dakyar ta samu ta lalla'bashi, akan gobe zata rakashi Gideons da yamma idan ta taso daga makaranta.
*Gabon*
Har garin Allah ya waye Aishatu ba farfa'do ba, dukkan illahirin families 'dinsu hankalinsu tashe yake.
Banda baqin ruwan tea da hajiya take matsawa Ma'aruf ya sha ba abinda yake iya sakawa acikinsa. Kwana ya yi yana sallah yana istigfari akan babban zunubin da ya aikata na zina.
Misalin 'karfe 3 na yamma, 'yan gidansu duk suna waje azaune Ma'aruf ya kasa ya tsare yana bakin gadon Aishatu azaune, yana riqe da hannunta me drip yana zubar da hawaye.
Motsi ya ji hannun ya fara ya kalleta agigice cikin murna har ya bu'de baki zai kirata sai ya tuni ayanzu ba wanda ta tsana bata son gani sama da shi.
'Ko'karin janye hannunsa yake cikin nata dan ya danna 'yar na'uran da zata janyo hankalin likitocin.
Ya ji tana furta.
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Ya Allah karka tasheni daga wannan dogon baccin da nake idan dai har gaskiya ne abinda ya faru ba mafarki nake ba ya Allah ka 'dauki raina na huta...â€
Ma'aruf ya rufe mata baki yana kuka ya ce“Aishatu don Allah bu'de idanunki muyi mgna kiyi hkr karki tonamin asiri na rantse miki da Allah ban ta'ba zani ba sai jiya itama wallahil azeem bansan yadda akayi ba nayita ki yarda dani don Allah ki bu'de idanun...â€
Wata irin bangaza ta masa idanunta arufe tana qara rufesu.
Ta sake hanka'dashi wanda sai da wajan cs 'dinta ya amsa ta saki ihu tana riqe wajan cikin kuka ta ce“Fita anan na tsaneka bana son ganinka wallahi idan baka fita ba zan zan baka mamaki na tsaneku tsana mafi muni macita amana azzalamai, daman kai na jima ina fa'da maka kai mazinaci ne kana musamin Allah ya isa tsakanina daku, ina 'dan cikina? Kun kashe shi ku?â€
Ta tambaye shi cikin tsawa har yanzu bata bu'de idanunta ba, sai wani irin numfashi take ja jikinta na wani irin 'bari tamkar me farfa'diya.
Ma'aruf na'uran ya danna da 'karfi sai ga likitoci sun shigo aguje.
Temakon gaggawa suka dinga bata allurai Dr ya mata nan take bacci ya 'dauketa.
Dr ya dinga ma Ma'aruf fa'da.
“Me ka fa'da mata wanda ya haddasa jininta sake hawa? Wlh sai kunbi ahankali ayi nesa da abinda bata 'kaunar gani.â€
Ma'aruf ya share hawayen fuskarshi ya ce“Ok Dr insha Allahu za'a kiyaye Ngd.â€
Wajan iyayan nasu ya fito yana sheda musu ta farfa'do amman an mata alluran bacci. Hamdalah sukayi duk suka 'dunguma 'dakin da take suka mata addu'a.
Hudah da Kabeera sunzo dubata har kuka sukayi jin an ciro yaron bai qarasa isa haihuwa ba.
Rabi'ah zaune ta rabka tagumi tana zubar da hawaye tana mgna qasa-qasa.
“Don Allah Aishatu ki yafemin nasan na tafka kuskure mafi girma, cin amanar wadda ta yarda dani, mu hu'du muka tasa amman cikinsu kifin sona da yarda dani fiye da Hudah da Kabeerah, amman nice me 'kyashinki da ha'intarki, naqi aure sbd yadda kika 'kwa'daitamin mijinki kike 'kodashi da yabonsa sai naji duk duniya banda wanda nakeso sama da shi.
Wani 'bangaran Aishatu kece kika janyo akaso 100 kaso 90% laifinki ne ni laifina cin amanarki, da son abinda duniya da ya min yawa har na fa'da bin maza, har yau na kasa samun hamsha'kin me ku'di daidai Ma'aruf, abinda ya saka kenan na biyo masa ta bayan gida, ki yafemin Aishatu don Allah. â€
Ta 'karashe mgnar cikin kuka, Rabi'ah kuka na gaba....
*Tchad*
Tin bayan la'asar Ja'afar suka zo nan gidan Abie wajan iyayan nasu suna fira cike da nisha'di.
Sanye Ja'afar yake da wani yadi me kyau milk colour ya yi kyau sosai sai baza 'kamshi yake.
Cikin tsokana ya ce“Baaba ya kamata a'danaka a motar nan gaskiya har Abie 2 ma.â€
Abie 2 yay dariya ya ce“Ai kuwa sai ka tashi muje zagaya ce. Amman tinda kuka dawo ka gaishe da Jaddatu kuwa? wato (Ummi) ?â€
Ja'afar ya ce“Eh mana Abie munje mu dukkanmu amman bari naje na gaisheta yanzu.â€
Tanko ya ce“Yauwa Allah ya maka albarka kuje ku gaisheta.â€
Abie y murmusa ya ce“Yauwa jeka ka fito sai mufita.â€
Ja'afar ya amsa da “Toh Harisu kuzo muje.â€
Rayyana zaune ansha uban 'kunshi bai qarasa bushewa ba, ga me kitso zauna na mata tin wajan 'karfe 2 Rahma ta kirata da wayar Abie cewar zasu taso da yamma amman kwanan Canada zasuyi sai gobe zasu shigo.
Kallo 'daya zaka mata kasan tana cikin farin ciki.
Ibtisam gefenta zaune tana kallon kitson ya mata kyau sosai.
Jaddatu ikon Allah take kallo tana mamkin ko dai Abdul na son matarsa har ya iya kiranta ya sheda mata zuwansa sai kwalliya take?
Hanan ta ce“Aunty Rayyana wlh kinyi kyau tsaf abinki iyeee! Lallai anaji da Yayana wlh.â€
Jaddatu zatayi mgna taji qaran doorbell taga Latifa ta tafi bu'dewa.
“Rayyana wai Abien Rahma da kansa ya kiraki ya sheda miki zuwansu?â€
Rayyana haushin Jaddatu ya cikata amman ta waske ta ce“Eh Ummina ya ce amusu girke² amman ai tinda sai gobe zasu shigo yau bai kamata ayiba ko?â€.
Sallamar su Ja'afar ta hana Jaddatu amsawa Rayyana mgnarta.
Jaddatu ta amsa fuska asake tana fa'din.
“Lale marhabun da Ja'afar yaron kirki, Latifa akawo musu abun motsa baki.â€
Ja'afar kallo 'daya yama Ibtisam ya ha'de face ya kauda kansa.
'Kasa suka zube suna gaishet ta amsa fuska asake tana tambayarsu gida.
Ibtisam ta ce“Harisu Yahuza ina yininku?â€
Amsawa sukayi fuska asake suna tambayarta Laraba.
Rayyana ta zungureta ta ce“Mijin fa?â€
Baki ta zum'buro gaba ta ce“Jiya dukana ya yi fa!â€
Jaddatu ta ce“Ke kuma wayonki kenan? Dan uwaki shi mijin naki bazaki gaida sa ba? Kiga ni bana son iya shege, ke uwar 'dakin Nata fassara mata, dan na gano abokanansa kawai ta gaisar.â€
Rayyana ta gintse dariyarta ta gayama Ibtisam abinda Jaddatu ta fa'da.
Kunya taji ta ce“Ja'afar ina wuni.â€
Kallon arziqi bata ishesa ba.
Latifa ta kawo musu lemo da ruwa ta zuzzuba musu, basu jimaba suka fito, dan Ja'afar takaicin Ibtisam ya ishesa.
Ibtisam ta kalli Rayyana ta ce“Wai Aunty suwaye zasu zo kiketa kwalliya ha kinga kuwa yadda kikayi kyau?â€
Dariya Rayyana tai ta ce“Mijina da 'yarsa na jikin hoton can da naga kina yawan kallonsu.â€
Ibtisam wani 'kululun baqin ciki taji ya tsaya mata amaqoshi.
Afakaice ta ta'be baki ta ce“Oh! Su ne? Allah ya kawosu lafiya.â€
Rayyana ta amsa da “Ameen ya Allah, ina Auntie Laraba kuwa?â€
Ibtisam ta miqe ta ce“Bari na dubota...â€
Acan Espagne kuwa su Rahma ba qaramin barci sukayi ba, sai shabiyu na Rana suka farka, bayan sunyi breakfast Abie ya fita, bai jimaba ya dawo, bayan azuhur.
Zaune ya isko Rahma da Meerah suna mgna akan tafiyarsu.
Meerah ta masa barka da zuwa.
Abie ya ce“Fatan kunyi sallah?â€
Kai Rahma ta 'daga. Meerah ta miqe ta nufi sashenta dan ta 'dan huta sbd har girkin Rana ta kammala.
Ashagwa'be ta ce“Abie ina son ci gaba da zama da Meerah aduk inda nake ta ce zata bimu bata son amayar da ita 'kauyensu can Morocco muna tare insha Allahu kaji?â€
Gira ya 'daga mata ya beqa mata kumatunsa.
Matsowa tai ta shige jikinsa ta sumbaci kumatunsa tana dariya.
'Kam'kameta yay yana sauke numfashi da harshen Hausa ya ce.
“Ina sonki ina 'kaunarki Babyna muahhhhhh.â€
Ya sumbaci ha'barta.
Idanu ta tsura masa ta shagwa'be fuska tana shafa sajansa ta ce“Abie me kace don Allah ai kasan ban iyaba?â€
Hancinta yaja ya ce“Na ce kinci abinci.“
Kai ta girgiza ta sake shigewa jikinsa tana jan gemunsa ashagwa'be ta ce“Wallahi Abie kalaman sunfi wannan tambayar yawa.
Dariya yay ya ce“Mgnar Meerah ne na ce idan tafi son zuwa Chad ba damuwa ni har na hagoma Abienki 2 mata wlh.â€
Cikin murna ta maqale Abie tana murna ta ce“Kira min shi mu gaisa daga nan sai Jaddatu sai Ammi.â€
Wayar ya bata ta kira Abien suna hira...
Misalin 'karfe 6 na yamma jirginsu Rahma ya 'daga zuwa Canada, dan dole sai sun kwana a Canada.......
*Ba maammaki zuwa yamma na 'karo muku, amman fa sai kun samba'do comments and Sharhi. Ngd mach love masoya.*
_Rahmerh ladingo😉_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
3/16/22, 17:36 - Buhainat: ```D A```
```67&68```
_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_
Zaune ya iskota saman darduma sanye da jallabiyarsa milk colour ta yafa mayafinta tana karatun Qur'ani.
Ajiyar zuciya ya sauke ya ji da'di har ransa.
Kai tsaye saman bed ya wuce ya kwanta yana 'daukan remote ya rage gudun A/C.
Idanunsa akan Rahma yana sauraron dadda'dar muryata, suratul Yasin take karantawa.
Tana kai 'karshe tai addu'a ta shafa ta miqe ta linke darduma ta mayar dasu ma'ajiyarsu har Qur'anin.
Kallon Abie tai tana langwa'bar da kanta ta gaishesa.
“Abie nah Sabahul khair.â€
Abie ya beqa mata hannu ta taho da sassarfa, ya kamata ta hauro saman bed 'din ya janyota jikinsa ya rungume gam ya sumbaci goshinta ya ce“Baby kin tashi lfy? Ya rigima da shagwa'ba magen Abientaâ€
Kai ta 'daga masa tana 'yar dariya.
Lullu'besu yay da blanket ya ra'da mata “Muje na ha'da miki tea sai muzo mu kwanta.â€
Ashagwa'be ta ce“A'a Abie ai kasan sai da rana nake breakfast, kafin mu tashi Meerah ta gama mana komai, ko naje na girka mana?â€
Hannunsa ya'dora saman lips 'dinta yana shafawa ya ce“No! Baby oya bacci.â€
'Yar dariya tai ta shige jikinsa ta cusa kanta kafa'darsa tana shaqar qamshinsa.
Haka wani irin dadda'dan bacci ya 'daukesu manne da junansu.
A can kuwa 'bangaran Rafeek ya shiga tashin hankali jin Rahma ta kashe wayarsa adaren ya Kira Anee dakyar ta samu ta lalla'bashi, akan gobe zata rakashi Gideons da yamma idan ta taso daga makaranta.
*Gabon*
Har garin Allah ya waye Aishatu ba farfa'do ba, dukkan illahirin families 'dinsu hankalinsu tashe yake.
Banda baqin ruwan tea da hajiya take matsawa Ma'aruf ya sha ba abinda yake iya sakawa acikinsa. Kwana ya yi yana sallah yana istigfari akan babban zunubin da ya aikata na zina.
Misalin 'karfe 3 na yamma, 'yan gidansu duk suna waje azaune Ma'aruf ya kasa ya tsare yana bakin gadon Aishatu azaune, yana riqe da hannunta me drip yana zubar da hawaye.
Motsi ya ji hannun ya fara ya kalleta agigice cikin murna har ya bu'de baki zai kirata sai ya tuni ayanzu ba wanda ta tsana bata son gani sama da shi.
'Ko'karin janye hannunsa yake cikin nata dan ya danna 'yar na'uran da zata janyo hankalin likitocin.
Ya ji tana furta.
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Ya Allah karka tasheni daga wannan dogon baccin da nake idan dai har gaskiya ne abinda ya faru ba mafarki nake ba ya Allah ka 'dauki raina na huta...â€
Ma'aruf ya rufe mata baki yana kuka ya ce“Aishatu don Allah bu'de idanunki muyi mgna kiyi hkr karki tonamin asiri na rantse miki da Allah ban ta'ba zani ba sai jiya itama wallahil azeem bansan yadda akayi ba nayita ki yarda dani don Allah ki bu'de idanun...â€
Wata irin bangaza ta masa idanunta arufe tana qara rufesu.
Ta sake hanka'dashi wanda sai da wajan cs 'dinta ya amsa ta saki ihu tana riqe wajan cikin kuka ta ce“Fita anan na tsaneka bana son ganinka wallahi idan baka fita ba zan zan baka mamaki na tsaneku tsana mafi muni macita amana azzalamai, daman kai na jima ina fa'da maka kai mazinaci ne kana musamin Allah ya isa tsakanina daku, ina 'dan cikina? Kun kashe shi ku?â€
Ta tambaye shi cikin tsawa har yanzu bata bu'de idanunta ba, sai wani irin numfashi take ja jikinta na wani irin 'bari tamkar me farfa'diya.
Ma'aruf na'uran ya danna da 'karfi sai ga likitoci sun shigo aguje.
Temakon gaggawa suka dinga bata allurai Dr ya mata nan take bacci ya 'dauketa.
Dr ya dinga ma Ma'aruf fa'da.
“Me ka fa'da mata wanda ya haddasa jininta sake hawa? Wlh sai kunbi ahankali ayi nesa da abinda bata 'kaunar gani.â€
Ma'aruf ya share hawayen fuskarshi ya ce“Ok Dr insha Allahu za'a kiyaye Ngd.â€
Wajan iyayan nasu ya fito yana sheda musu ta farfa'do amman an mata alluran bacci. Hamdalah sukayi duk suka 'dunguma 'dakin da take suka mata addu'a.
Hudah da Kabeera sunzo dubata har kuka sukayi jin an ciro yaron bai qarasa isa haihuwa ba.
Rabi'ah zaune ta rabka tagumi tana zubar da hawaye tana mgna qasa-qasa.
“Don Allah Aishatu ki yafemin nasan na tafka kuskure mafi girma, cin amanar wadda ta yarda dani, mu hu'du muka tasa amman cikinsu kifin sona da yarda dani fiye da Hudah da Kabeerah, amman nice me 'kyashinki da ha'intarki, naqi aure sbd yadda kika 'kwa'daitamin mijinki kike 'kodashi da yabonsa sai naji duk duniya banda wanda nakeso sama da shi.
Wani 'bangaran Aishatu kece kika janyo akaso 100 kaso 90% laifinki ne ni laifina cin amanarki, da son abinda duniya da ya min yawa har na fa'da bin maza, har yau na kasa samun hamsha'kin me ku'di daidai Ma'aruf, abinda ya saka kenan na biyo masa ta bayan gida, ki yafemin Aishatu don Allah. â€
Ta 'karashe mgnar cikin kuka, Rabi'ah kuka na gaba....
*Tchad*
Tin bayan la'asar Ja'afar suka zo nan gidan Abie wajan iyayan nasu suna fira cike da nisha'di.
Sanye Ja'afar yake da wani yadi me kyau milk colour ya yi kyau sosai sai baza 'kamshi yake.
Cikin tsokana ya ce“Baaba ya kamata a'danaka a motar nan gaskiya har Abie 2 ma.â€
Abie 2 yay dariya ya ce“Ai kuwa sai ka tashi muje zagaya ce. Amman tinda kuka dawo ka gaishe da Jaddatu kuwa? wato (Ummi) ?â€
Ja'afar ya ce“Eh mana Abie munje mu dukkanmu amman bari naje na gaisheta yanzu.â€
Tanko ya ce“Yauwa Allah ya maka albarka kuje ku gaisheta.â€
Abie y murmusa ya ce“Yauwa jeka ka fito sai mufita.â€
Ja'afar ya amsa da “Toh Harisu kuzo muje.â€
Rayyana zaune ansha uban 'kunshi bai qarasa bushewa ba, ga me kitso zauna na mata tin wajan 'karfe 2 Rahma ta kirata da wayar Abie cewar zasu taso da yamma amman kwanan Canada zasuyi sai gobe zasu shigo.
Kallo 'daya zaka mata kasan tana cikin farin ciki.
Ibtisam gefenta zaune tana kallon kitson ya mata kyau sosai.
Jaddatu ikon Allah take kallo tana mamkin ko dai Abdul na son matarsa har ya iya kiranta ya sheda mata zuwansa sai kwalliya take?
Hanan ta ce“Aunty Rayyana wlh kinyi kyau tsaf abinki iyeee! Lallai anaji da Yayana wlh.â€
Jaddatu zatayi mgna taji qaran doorbell taga Latifa ta tafi bu'dewa.
“Rayyana wai Abien Rahma da kansa ya kiraki ya sheda miki zuwansu?â€
Rayyana haushin Jaddatu ya cikata amman ta waske ta ce“Eh Ummina ya ce amusu girke² amman ai tinda sai gobe zasu shigo yau bai kamata ayiba ko?â€.
Sallamar su Ja'afar ta hana Jaddatu amsawa Rayyana mgnarta.
Jaddatu ta amsa fuska asake tana fa'din.
“Lale marhabun da Ja'afar yaron kirki, Latifa akawo musu abun motsa baki.â€
Ja'afar kallo 'daya yama Ibtisam ya ha'de face ya kauda kansa.
'Kasa suka zube suna gaishet ta amsa fuska asake tana tambayarsu gida.
Ibtisam ta ce“Harisu Yahuza ina yininku?â€
Amsawa sukayi fuska asake suna tambayarta Laraba.
Rayyana ta zungureta ta ce“Mijin fa?â€
Baki ta zum'buro gaba ta ce“Jiya dukana ya yi fa!â€
Jaddatu ta ce“Ke kuma wayonki kenan? Dan uwaki shi mijin naki bazaki gaida sa ba? Kiga ni bana son iya shege, ke uwar 'dakin Nata fassara mata, dan na gano abokanansa kawai ta gaisar.â€
Rayyana ta gintse dariyarta ta gayama Ibtisam abinda Jaddatu ta fa'da.
Kunya taji ta ce“Ja'afar ina wuni.â€
Kallon arziqi bata ishesa ba.
Latifa ta kawo musu lemo da ruwa ta zuzzuba musu, basu jimaba suka fito, dan Ja'afar takaicin Ibtisam ya ishesa.
Ibtisam ta kalli Rayyana ta ce“Wai Aunty suwaye zasu zo kiketa kwalliya ha kinga kuwa yadda kikayi kyau?â€
Dariya Rayyana tai ta ce“Mijina da 'yarsa na jikin hoton can da naga kina yawan kallonsu.â€
Ibtisam wani 'kululun baqin ciki taji ya tsaya mata amaqoshi.
Afakaice ta ta'be baki ta ce“Oh! Su ne? Allah ya kawosu lafiya.â€
Rayyana ta amsa da “Ameen ya Allah, ina Auntie Laraba kuwa?â€
Ibtisam ta miqe ta ce“Bari na dubota...â€
Acan Espagne kuwa su Rahma ba qaramin barci sukayi ba, sai shabiyu na Rana suka farka, bayan sunyi breakfast Abie ya fita, bai jimaba ya dawo, bayan azuhur.
Zaune ya isko Rahma da Meerah suna mgna akan tafiyarsu.
Meerah ta masa barka da zuwa.
Abie ya ce“Fatan kunyi sallah?â€
Kai Rahma ta 'daga. Meerah ta miqe ta nufi sashenta dan ta 'dan huta sbd har girkin Rana ta kammala.
Ashagwa'be ta ce“Abie ina son ci gaba da zama da Meerah aduk inda nake ta ce zata bimu bata son amayar da ita 'kauyensu can Morocco muna tare insha Allahu kaji?â€
Gira ya 'daga mata ya beqa mata kumatunsa.
Matsowa tai ta shige jikinsa ta sumbaci kumatunsa tana dariya.
'Kam'kameta yay yana sauke numfashi da harshen Hausa ya ce.
“Ina sonki ina 'kaunarki Babyna muahhhhhh.â€
Ya sumbaci ha'barta.
Idanu ta tsura masa ta shagwa'be fuska tana shafa sajansa ta ce“Abie me kace don Allah ai kasan ban iyaba?â€
Hancinta yaja ya ce“Na ce kinci abinci.“
Kai ta girgiza ta sake shigewa jikinsa tana jan gemunsa ashagwa'be ta ce“Wallahi Abie kalaman sunfi wannan tambayar yawa.
Dariya yay ya ce“Mgnar Meerah ne na ce idan tafi son zuwa Chad ba damuwa ni har na hagoma Abienki 2 mata wlh.â€
Cikin murna ta maqale Abie tana murna ta ce“Kira min shi mu gaisa daga nan sai Jaddatu sai Ammi.â€
Wayar ya bata ta kira Abien suna hira...
Misalin 'karfe 6 na yamma jirginsu Rahma ya 'daga zuwa Canada, dan dole sai sun kwana a Canada.......
*Ba maammaki zuwa yamma na 'karo muku, amman fa sai kun samba'do comments and Sharhi. Ngd mach love masoya.*
_Rahmerh ladingo😉_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
3/16/22, 17:36 - Buhainat: ```D A```
```67&68```
_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_