← Book details Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 82 OF 118

Sashe 82

Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ibtisam zaune sai ciccin magani take, tama k'i kllon kayan tin safe har yau, sanye take da riga da skirt na atamafa sun 'dan mata yawa sbd uwar ramar da tayi.
Karime ta kalleta ta ce“Wai ke kam kashe kanki zakiyi ko me? Ta shi dan ubanki kije ki bu'de kayan ki kalla wallahi ni ba ruwana da rashin lafiyar 'karya ki sai naci ubanki, wane irin mugun haline kika 'dorama kanki?“
Laraba ta ce“Wlh tin abunta na burgeni har ya fita araina sam Ibtisam yanzu ta daina burgeni na tsani mutum mai taurin kai.â€
Miqewa Ibtisam tai ta nufi 'dakin tana matsalar 'kwalla.
Karime ta ce“Humm! Laraba daga baya kenan, nayi imani da Allah irin turbar da kika 'dora 'yarki ne tahau kai ta zauna.â€
Laraba ta ce“Wlh atsakaninta da Ja'afar sai dai asha jini na, ban ta'ba zugata ba, yaron da bana sonsa ta nace nan, harda guduwa wajansa, taje ta gamu da hauka.â€
Karime ta ce“Eh naji hakane amman kece sila, sbd kece kikayi asirin da Tanko da Dadda suka amince za'a aura mata Alhj Jamilu, sanadin haka ta gudu. Kyarr nake kallonki wlh ba yadda za'ayi Dadda da Tanko suna cikin hayyacinsu su amince auren Jamilu da Ibtisam.â€
Laraba tai wuri² da idanu.
Sallamar Ja'afar ta kar'de filin gidan.
Karime ta amsa cikin sakin fuska tana fa'din.
“Bismillah shigo.â€
'Karaso yay ya tsugunna ya gaishesu suka amsa suna tambayarsa mutan gida.
Karime ta ce“Munga abin arziqi Allah yasa ayi damu. Taslim kawo masa ruwa.â€
Yaran duk suka gaishesa Taslim na tsokanarsa “Ya Ja'afar ango.â€
Murmushi yay, ya musu sallama ya ta tafi wajan da suke hira da Ibtisam can hanyar waje ya tsaya.
Ibtisam najinsa batada niyar fitowa.
Taslim ta zo kiranta.
“Aunty anata jiranki fa!â€
Miqewa tai sbd bata son hayaniya ta yafa 'dan mayafi ta fito ranta a'bace, ta nufi hanyar wajan.
Tsaye ta isko shi yana latsa waya.
Can 'kasa tai sallama, ya amsa ta gaishesa a daqile, tana kallonsa.
Sallamar ya amsa gaisuwar kuwa ko kallonta baiba.
Tabarma ta kawo ta shimfi'da yaqi zama.
“Ka zauna mana.â€
“Ban buqatar hakan, yanzu ma badan cika umarni mahaifina ba, kinyi ka'dan ki ganni anan.â€
Baki ta murgu'da masa ta riqe 'kugunta ta ce“Sai akace ina buqatarka ko? Ni wlh da zaka sakeni sai nafi kowa murna...â€
Wata irin fizga ya mata ya matseta jikin bango ya riqe kanta, game bakinsu ya yi ya kamo la'bbanta ya shiga tsotsar mugunta ya zura hannunsa cikin rigarta ya damqo breast 'dinta guda yana murzawa cike da mugunta kamar zai ciremata su.
Ibtisam jikinta rawa yake tsabar azaba wani irin fitsari taji yana bin cinyarta sabida yadda yake tsotsar lebenta kamar zai ciresu da zafi² yana yi yana cizawa,yana murza nipples 'dinta, ya kamo harshenta yana cizawa ha'di da tsotsar mugunta 'karshe ya 'dure mata yawunsa ya toshe mata hanci ta ha'diye, ya ingijeta ta fa'di 'kasa ya ce“Aduk lokacin da 'kazamin bakinki yay yun'kurin min rashin kunya ko furta Kalmar saki wlh sai na linka wannan azabar da na miki ki kiyaye ni ba 'dan iska namiji bane nafi 'karfin wulaqancinki, kinci darajar mahaifa da na sakekin na samo wacce tafi hankali tarbiya nutsuwa addini sanin ciwon kai.â€
Yana idar da mgnar ya sa kai ya fice yana takunsa normal cikin nutsuwarsa waya ma ya 'daga yana tafiyarsa.
Ibtisam wani irin kuka ta saki tana riqe breast 'dinta bakinta na mata zogi la'bban sun kumburo, wani irin tsoron Ja'afar ya shigeta lokaci 'daya.
Cinyarta ta shafo taji harda fitsari ta yi.
Miqewa tai tana kuka bata bi takan tabarmar ba ta ta nufi cikin gida ta 'dauki buta ta shiga toilet tai tsarki ta fito bakinta kamar zai fa'di dan azaba haka 'kirjinta.
Karime da Laraba na tambayarta.
“Lafiya meye kike riqe 'kirjinki?â€
Cikin kuka ta ce“Kasheni yazo yi Allah ya isa ban yafe masa ba.â€
Ta idar da mgnar cikin kuka ta ta nufi 'daki, ta cire kayan jikinta ta canza wasu,tana jama Ja'afar Allah ya isa...

*Gabon*
Rabi'ah lokacin da ta farfa'do ta ganta kwance a falonu sanyi takeji ta yunqura ta miqe.
Mama ta ce“Wlh idan baki fa'damin uban da ya miki ciki ba zan tsine miki albarka ayau.â€
Rabi'ah tana kuka ta ce“Tirrr da halina kaicona kaicon rayuwata, son zuciya 'bacinta, wlh mama nayi nadama sosai, don Allah idan kinji wanda yay min karki tsinemin. Ba kowa bane sai Ma'aruf mijin Aishatu 'kawata amman shima bada son ransa bane abin ya faru....â€
Wasu tagwayen Mari mamar ta sauke mata tana fa'din.
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Rabi'ah ashe karya na Haifa ban saniba? Ke yanzu ki rasa mutumin da za ki watse da shi sai mijin Aishatu yarinyar da ta 'daukeki tamkar ciki 'daya kuka fito? Wlh gwara na kasheki na huta.â€
Dukanta ta shiga baji ba gani, Murtala ne ya shigo kamar daga sama ya riqe Mamar yana tambayarta, nan ta zayyane masa komai, tana kuka ta ce“Tinda mahaifinku ya rasu ya barmin Ku Allah ne shedata na Baku tarbiya daidai gwargwado kaida kake namiji ma baka lalace ba sai ita 'kaninta ma Alhmdllh amman ita ta zamemin annoba ta zubar da darajarta akan titi.â€
Murtala ya ce“Kiyi hkr mama haqiqa ta zubar mana da martaba da daraja ta gidanmu Allah shedane ko hannun 'Yar wani ban ta'ba riqewaba bare ta kaini ga lalata bare aya ta sauka akan Ƙanwata. Ni da kaina zan samu mijin na Aishatu tinda abun ya zama dole ya Sani ba yanda muka iya....â€

Aishatu kuwa tin bayan tafiyar Rabi'ah ta watsar da batunta agefe ta shiga sabgoginta, ba yadda Ma'aruf bai ba ta bu'de masa qofa taqi, dan yau da ta gansu waje 'daya sai taji abun ya dawo mata sabo.

Acan kuwa Tchad
Rahma kamar wacce 'kwai ya fashewa aciki haka ta shige bedroom 'din Jaddatu, ta isko suna sallah.
Alwala ta shiga ta 'dauro ta fito ta shimfi'da darduma kasancewar Jaddatu akwai yawan siyan darduma.
Salla ta tayar jiki ba 'kwari.
Jaddatu tana lazimi tana kallon Rahma tana sallah, murmushi tai tasan za'a rina idan Rahma ta gane Uwa take mata kuma surukartar.
Rahma na azkhar Hanan ta ce“Ummi ina mijin naki ko rowar kansa yake mana? â€
Rahma ta sadda kanta kunya takeji sosai abin yamata girma sosai.
Jaddatu ta matso ta rungumeta tana murmushi ta ce“Na roqeki daughter karki sauya min bazanji da'di ba ni ba surukarki bace uwace sannan abarta akakar banson surukunta takuramin zaiyi don Allah. â€
Rahma ta tsinci kanta da wata irin kunya ta rungume Jaddatu tana sakin kuka.
Hanan tai dariya ta ce“Ai fa kuma.â€
Dakyar Jaddatu ta samu ta lallasheta tai shiru har sukayi sallar isha, suka fito falon wanda dakyar Jaddatu ta fito da ita.
Suna zama Rayyana ta fito bakinta yaqi rufuwa ta zauna kusan Rahma ta ce“Wai ina sirikin namu?â€
Rahma ta kalleta idanunta na kawo 'kwalla ta girgiza kanta.
Rayyana ta ce“Subahanallahi me ya faru?â€
Jaddatu ta ce“Wallahi ke kam kin Iya tone² sai kin tone wuqar yankan ki, haba kiba yarinya lafiya dole ne sai ya shigo nan? Ya tafiyarsa.â€
Rayyana ta ce“Allah bada hkr Ummi nayi shiru.â€
Rahma ta kalli Meerah ta ce“Meerah don Allah ki Kira Latifa kuje lambu Ku kwaso kayan da kuka kai...â€
Abie ne yay sallama ya shigo falon.
Suka amsa sallamar.
Rayyana ta Saki baki galala tana kallonsa ta ce“Abie Ummi yaushe ka shigo gari?â€
Kusanta ya zauna da gangan yana sakar mata tattausan murmushi wanda ya kusa sumar da ita.
Rahma tana satar kallonsa ta kawar da kanta tana wasa da yatsun hannunta.
“Baby ba sannu da zuwa ma?â€
Rahma duk sai ta rikice kanta a'kasa ta ce“Abie sannu da zuwa.â€
Jaddatu ta bu'de baki zatayi magana Abie ya tari numfashinta.
“Don Allah Ummi yi shiru.
Rayyana me aka girka ne yunwa nakeji?â€
Rayyana akayi fari da idanu ta ce“akwai couscous da jar miyar kaji sai Shawarma akwai jalof 'din macaroni, sai dambun naman rago.â€
“Ok muje naci ayau banci komai ba.â€
Rahma tai saurin d'ago da kanta.
Karaf idanunsu suka shige na juna.
Gira ya 'daga mata ta sadda kanta.
“Baby zo muje kici abinci pls.â€
Jaddatu ta ce“A'a jeka kaci kai zamuje anutse muci namu, mu girkin surukinmu zamuci.â€
Abie ya nufi hanyar da zata kaisa kan dining area, Rayyana na biye da shi.

Aikuwa girkin da aka Abie wanda aka kai masa lambu bai Ciba shi sukaci abinsu a falo, wanda sai da Jaddatu tama Rahma Jan ido kafin ta ci.
Abie zaune a falon yana waya ya ce“Eh Abby insha Allahu sai kunzo ba, Allah ya kaimu goben, ai ummiterh akwai 'kwawa ta nace sai ta biyoku, da Saleeha naso azo da ita, amman ba halin zuwa, OK bye sai da safe.â€
Kallon Rahma yake wacce ta miqe ta nufi hanyar bedroom 'din Jaddatu.
“Yauwa Baby ummina zo hau sama amshi key 'daukomi wata leda mai kaya aciki.â€
Rahma ta juyo da sauri tana matsar 'kwalla, ta gane wayo zai mata.
Dole ta dawo ta amsa ta haura saman.
Jaddatu ta ce“Kawai dan kaba yarinya wahala ga matarka nan.â€
Rayyana haushinsu duka takeji dan Rahma ta zame mata annoba, komai ita kamar matarsa.
Rayyana ta ce“Uhmmm! Ummi ai ba komai.â€
Hanan ta miqe ta kama hannun 'yarta tace“Ni kam sai da safenku.â€
Abie ya miqe ya ce“Shi kenan Ummi bari na amso abuna sai ta dawo.â€
Jaddatu ta ce“A'a kace taje ta kwanta nima shigewa zanyi goma fa ta wuci zaman tsegumin me zanyi.â€
Abue ya 'kyal'kyale da dariya yana tafiya dan ya gano da Rayyana take.
Chapter 82 · 0% Book details