← Book details Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 90 OF 118

Sashe 90

Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Abie ya ce“Please kabar kukan godiya zakama Allah, ba kuka ba barci take bari naje na tadota.â€
Abie ya 'karashe mgnar yana sakinsa ya miqe ya fice.
Sosai ya yi mamakin 'kofar falo a bu'de kai ya girgiza ya wuce bedroom.
Kwance take ta k'udundune cikin blanket tana shara baccinta.
Blanket 'din ya janye ya sanya hannunsa ya cicci'beta sama yana juyi da ita, yana sumbatar ta a wuyanta yana fa'din.
“Oya my baby bu'de idanunki yau ba baccin safe, bu'de na baki labari.â€
Rahma tai miqa ajikin Abie tana bu'de kyawawan 'kananun idanunta, wa'danda suke cike da bacci ta kalleshi ta kwa'be fuska ta ce“Wayyo Abie bacci pls.â€
Ta 'karashe mgnar cikin jin kunyar miqar da tai, ta kauda kanta sbd kallon da Abie yay mata ya kashemata jiki.
“Uhmm! Babyna ki daina min wannan miqar wlh zanyi wani abun. Albishirnki?â€
Rahma ba tare da ta kalleshi ba ta ce“Goro.â€
Kiss me na fa'da miki.â€
Ashagwa'be ta ce“Abie kunya nakeji wlh.â€
Sauketa yay ya zaunar da ita saman bed, ya rankwafo ya tallabo fuskarta ahankali yana qara kusanto da fuskarshi dab da tata yana mata wani irin kallo, wanda yasa taji duk gashin jikinta na tashi atsorace ta ce“Abienah me zakayi.â€
Dai dai lokacin ya kawo bakinsa dab da nata cikin kasalalliyar murya ya shagwa'be ya ce“Babyna bakinki zan Sha pls.â€
Zatayi mgna taji har ya tura mata la'bbansa duka cikin bakinta ya kamo 'kungunta da hannun 'daya.
La'bbansa kawai yake goga mata acikin bakinta yana sauke mata hucin numfashinsa yana hura mata iskar bakinsa.
Sai taji ya kamo harshenta yana tsotsa anotse yana murza 'kugunta.
Idanunta alumshe Sam batayi yunqurin hanasa ba, tanajin yadda yake wasa da harshenta yana bata yawunsa had'iya kawai take tanajin kissing 'din kamar zata makance dan da'di, amman kunya ta hanata Kama masa.
Hannunsa taji acikin rigarta ya kamo mutumin yana shafawa.
Idanu ta bu'de tana son zare bakinta yaqi, kallo 'daya ta masa tai saurin runtse idanunta tana sauke numfashi.
Dole ta barsa yay wasansa son ransa ya barta.
Dariya taji yana mata lokacin da ya saketa ya zauna kusanta kamo kanta ya yi ya 'Dora bakinsa saman kunnenta ya mata ra'da yana shafa wuyanta zuwa kanta.
“My heart ke 'dince special mugun sonki nake kina burgeni komai naki na daban ki dinga hkr da Rabin ranki haka fa zamu rayuwa cikin so da kauna ki Saba da fitina ta zan koya miki ba maganar kunya, oya canza kaya muje wajan Abie 2 na nuna miki wani Abu.â€
Ya 'karashe mgnar yana tsotsar 'kasan wuyanta.
“Wayyo Abie ka bari wlh nauyinka nakeji.â€
Dariya yay ya ce“Uhmm! Da zaran na baje kulina an wuce wajan idanu zan bu'de miki My Babyna.â€
Da kansa ya canza mata kaya, jallabiya ya saka mata ya yane mata kanta da mayafi ya sunkuceta ya goyata bayansa.
Kanta ta tsinta da 'yar dariya ta maqaleshi.
Tafiya yake yana mata hira amman ta kasa basa amsa sumar kansa take shafawa idanunta arufe ta ce“Abie baka tsoron Ammi ta ganmu?â€
Ashe Rayyana na la'be duk tsotsar da Abie yama.Rahma akan idanunta, lokacin da ya haura saman ta bu'de 'kofarta da niyar zuwa wajansa ta gaishesa ganin ya nufi 'dakin Rahma ta bisa dan taga lafiyar Rahma ganin jiya kamar batada lafiya.
Abinda ta ga Abie yanama Rahma ne ya girgizata taji duniyar na juya mata ta toshe bakinta tana tsaye tana kallonsu kamar dole sai da suka gama yana shiryata ta fito ta sauko ta la'be 'kofar 'dakinta tana kuka tana tunanin me zatama Rahma ta huce.
Daidai 'kofar falonsa taga ya ajiye Rahma ya ce“My Baby tsaya na 'dauko laptop. â€
Rahma ta 'daga masa kai ya bu'de falon ya shiga.
Raham murmushi tai tana binsa da kallo har ya shige.
“Rahma!â€
Rayyana ta kirata da 'karfi.
Juyowa tai ta Saki fuska tana amsawa da “Na'am ammi ina kwana? Kedawa kike kuka?â€
Rayyana ta ce“Nida ubanki Yar kutumar uba shegiya munafuka tsohuwar karuwa, ashe iskanci kuke keda uban naki shiyasa kikaqi karatu kika dawo kuka tare kuna zina shikuma shiyasa yaqi sauke nauyina ashe 'diyarsa yake ci yan buro uba shego yan iska.â€
Rahma ta zaro 'kananun kyawawan idanunta waje wanda sukayi ja tsabar b'acin rai tana fa'din.
“Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!...â€
Bata rufee baki ba Rayyana ta yi kukan kura ta damqo wuya Rahma ta shaqeta sosai tana kishinta ta ce“Na rantse da Allah sai na kasheki dan ubanki karuwa kwartuwa me bin mazan mutane.â€
Rahma tsoro ya cikata abinka da 'yar hutu bata Saba fa'daba ita yadda zata 'kwaci wuyanta ahannun Rayyana take qoqari ta kasa ga shi bata Iya ihu sbd shaqar da ta mata bata wasa bace.
Abie na fitowa ya yi mugun gani ya Saki laptop aguje ya isa yana fa'din.
“Innalillahi wa'inna ilahiri raji'un, shi kenan ta kashemin ita.â€
Wani irin mari ya gaurama Rayyana wanda take taga wuta na gilmawa ta Saki Rahma tana 'kurma ihu.
Rahma wacce take neman sumewa sabida azaba ta tafi luuuu zata fa'di Abie ya tareta ta fa'do jikinsa ya 'dauketa sama ya jefata bayansa ta qamqameshi tana sakin kuka Mara sauti ta ce“Abie mutafi ka 'boyeni kasheni zatayi dan Allah kaini wajan Jaddatu.â€
Abie ya ce“No! Babyna bari naci ubanta tukun ashe ita 'din ba 'yar arziqi bace.
Ke kin isa ki ta'bamin matata mafi daraja, kinsan wacece Rahmata gareni? Duk tuggun da kika shirya baya bai isheki ba yanzu rayuwarta kike nema? Ashe tuban muzuru kikayi? Ai dama hali ajikin rai, Toh jeki na sakeki saki uku bani ba ke wlh na fasa miki duk abinda zan miki, yanzu nakeso kibar min gidana kafin nasaka amiki korar kare. Baku iska kun rabani da Ruhina ba, abadant ita 'din tawace.
Azzaluma da ni kika buga kin tsira amman Baby tafi 'karfinki wallahi.â€
Yana gama maganar yasa ya tafi.
Rayyana wani irin ihun kuka take tana fa'din.
“Wlh baka isaba zama daram agidan mijina akan kwartuwa zaka korani...â€
Wani irin baya² ya yi ya dawo ya harbi bakinta da 'kafa sai ga jini.
Rahma ta qamqameshi tana kuka.

Tafiya yay yana kiran waya.
Rahma ta warce wayar ta kashe.
“My baby bani wayata.â€
Kuka ta sanya amsa ta ce“Ka barta na yafemata Abienah, don Allah karka 'bata ranka ina lafiya Abie.â€
Shiru yay yana taka steps.
Sai da yaje dab da Inda za'a yi hangosu daga falon ya saukota ya rungumeta yana dubata ya shafi fuskarta ya ce“Ina yake miki ciwo babyna?â€
Rahma ta tsura masa idanu sonsa kawai yake 'dawauniya da ita.
“Babu Abie dan Allah tinda dai ba abinda ya sameni ka rabu da ita ta tafiyarta kar akamata pls Baby.â€
“Ok naji Babyna oya muje wajan Abie 2.â€
Hannunsu maqale cikin na juna suka sauko ba kowa a falon daman kuma yasan sai wajan 9 ko Jaddatu ta fito. ummun Adnan da Latifa ya 'kwalama Kira.
Sai gasu daga kitchen suna shirya abinci breakfast.
Zubewa sukayi suna gaishesa ya amsa.
“Ku shiga Ku sanya Raiyana gaba ta fito umarni na Baku idan taqi Ku Kira Meerah na can sama hawa na 2 ta temaka muku Ku fito da ita har harabar gida.â€
Cikin girmamawa suka amsa suka nufi sama,Abie yaja hannun Rahma suka fice zuwa wajan Abie 2.........

_Rahmerh ladingo😉_

_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
3/30/22, 21:21 - Buhainat: *Yauwa lokaci ya qore akwai sauran labari, bazai yiba na kammalashi a page biyu ko uku dan haka mu ha'du bayan sallah insha Allahu, wlh aikin gyara gidana zanyi gobe da jibi, Ngd kuyi hkr dan Allah.*

```D A```

```89&90```

Aslm please wlh ba Editing ina uzuri sosai idan kukan typing errors afuwan.ðŸ‘ðŸ½
Chapter 90 · 0% Book details