Sashe 66
Dattijon Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
```WANNAN PAGEN SADAUKARWANE GA MUM SAYYED DA MMN ABDULWAHAB AND KHADIJA WLH NAJI DA'DIN COMMENTS 'DINKU NA JIYA TNX SO MUCH ACI GABA DA GASHI GUYS, YANZU AKA SOMA ANZO WAJAN.😉```
Kofar Abie ya murza key ya bu'de hankalinsa atashe.
Kafa'dunta ya riqe yana girgizawa, “Babyna me ya faru dake? Tsoron tsawa ko Baby?â€
Rahma ta girgiza kanta ta fa'do jikinsa tana qamqameshi gam, jikinta sai rawa yake, tana kuka ta ha'da uwar zufa.
Arikice ya 'dago fuskarta yana bubbuga kumataunta, ya tsura mata idanu, yana tambayarta “Baby menene? Me ya faru dake pls nutsu ki fa'damin kalleni tare kike da Abienki ba abinda zai sameki insha Allah. Menene Baby?â€
Rahma ta qamqamshi gam ko 'kwa'kwaran motsi ta hanasa, sai kuka take.
“Oh! Ya Rabbi! Baby tsoron ruwane ko cida? Nasan dai ba wani zai iya shigo mana gida ba, toh menene Baby? Oya muje 'dakin naki mugani.â€
Ya qarashe mgnar yana qoqarin 'ban'bareta daga jikinsa, taqi ta maqaleshi gam.
“Baby ki tsaya mana karki kadamu, nutsu ki min bayani OK? â€
Kai ta 'daga ya janyeta daga jikinsa ya kama hannunta don su shiga bedroom 'dinta ta'ki ta qamqameshi.
Cak ya cirata sama kamar 'yar baby ya nufi bedroom 'dinta da ita.
Cikin kuka ta ce.
“Abie kar muje 'dakina wlh tsoro nakeji awajanka zan kwana mummunan mafarki nayi, wanda ko 'kasar arna abin baya faru kuma bazai ta'ba faruwa ba.â€
Ta 'karashe mgnar cikin kuka.
Abie galala ya saki baki yana kallonta ya tsaya da tafiyar cak, fuskarta ya tsirawa idanu, cikin kwantar da murya ya ce“Ok fa'damin wannan wani irin mafarkine baby? Kina nufin bakiyi addu'a ba lokacin da kika farka kika dinga kuka da famar kiran Abie?â€
Ya mata tambayar yana 'dago ha'barta ya ce“Kalleni Baby.â€
Yadda ta ga fuskar shi ba wasa ya sanya ta ha'diye kukanta tana kallonsa ahankali ta motsa la'bbanta ta ce.
“Wlh nayi addu'a Abienah kawai na gigice da mafarkin ne.â€
“Ok fa'damin wane irin mafarkine? Fa'damin idan ba haka ba sauka kije 'dakin ki kiyi addu'a ki kwanta bi khair insha Allah. â€
Rahma ta qara maqaleshi ta sadda kanta cike da jin nauyin Abien ta bu'de 'dan 'karamin bakinta ahankali ta ce.
“Abie zan fa'da maka, wai mafarki nayi ni da kai muna cikin wani irin 'kawataccan lambu, ko ina franni ne tsanwa shar, wasu irin dawakai farare tass na zagaye damu, sai wasu mata masu farin kaya suna hidima damu, da wasu yara maza kyawawa biyu basu fi shekara 3 ba, sai wata 'Yar baby 'yar wata 10 amman tana tafiya irin ta yaran da basu jima da koyan tafiya ba, amman akwaita yawo ko ina shiga take a lambun, haka duk inda zaka tafi kana maqale da ita ko ina gashinta har gadon bayanta, kamarmu 'daya da ita, wai kuma inada cikin tsawon wata 4 duk bamu san da shi ba sai yau anata zabga ruwa babyn ta fita aguje sakamamakon Meerah da ta bu'de 'kofar ta manta bata rufe ba, ta fice hankalina atashe na bita aguje sbd tsoron karka ganta ka 'batama kowa na gidan rai, amman yarinyar ta min nisa ruwan haka ya dinga dukanmu dakyar na kamota tana kyalkyala dariya.
Ba'a fi awa 'daya ba zazza'bi ya rufeni hankalinka a tashe mukaje asibiti gwajin farko akace inada ciki wata 4 sakammakon razanar da nayi ina cewa ban yarda ba ya ina goya zanyi ciki wallahi bazan yarda ba sai an zubar, daidai wajan akayi wata irin tsawa na tashi a bacci, don Allah Abie kayi hkr da lafazina wlh abinda ya firgitani kenan duk da nasan sharrin mafarkine amman na ru'de naji tsoro sosai ne.â€
Ta 'karashe mgnar cikin shasheqar kuka tana kallonsa cike da tsoron hukuncin da zai 'dauka 'kilama, dukanta zaiyi, ya ce ta haukace.
'Kananun kyawawan idanunta ta xaro waje cike da mamaki tana kallon ikon Allah, ganin Abienta na sakin 'kayataccan murmushi wani irin zallar farin ciki take gani akan fuskarshi idan batayi 'karya ba sai ta ce rabon da taga irin wannan murmushin akan fuskarshi tin tana 'yar shekaru 12 tin Jaddi Cheri, sunan da take kiran abdulwahab mahaifin Abie kenan.
Mamaki sosai Abien yake bata lokacin da yake sumbatar kumatunta, ya zura hannunsa cikin rigarta yana shafa lafaffan cikinta yana kallonta.
Wani iri ta dingaji a 'dan gigice ta riqe hannunsa ta marerecewa, idanunta ya fara tara ruwa ta kirasa“Abie Rabin raina.â€
Juyawa yay ya shiga bedroom 'dinsa ya murza key ya nufi 'katon bed 'dinsa da ita har yanzu yana shafa cikinta yana wani irin murmushi sam labarin ya mantar da shi tashin hanklin da Rafeek ya jefasa.
Rahma ta lumshe idanunta tana tura kanta cikin 'kirjinsa tana shaqar dadda'dan 'kamshin sa tana sauke ajiyar zuciya.
Tsakiyar gadon ya kwantar da ita, ya nufi fridge wanda yake nan cikin bedroom 'dinsa, ya bu'de ya 'dauko fresh milk me sanyi wacce ya siyo 'dazu ya 'dauki cup ya tsiyaya sai da ya cika cup 'din ya rufe sauran ya maida fridge ya nufo gadon.
Zama yay ya 'dagota tana kallonsa ya tallafo fuskarta ya kafa mata cup abaki.
“Oya Baby sha kiji sanyi azuciyarki zan fa'da miki fassara mafarkinki.â€
Ya 'karashe mgnar yana sakar mata tattausan murmushi, wanda ya sanya jikinta qarasa mutuwa murus.
Hannunta ta 'dora saman nashi ta fara sha anutse, tasha fiye da rabi ta janye bakinta tana langwa'bar da kanta.
“Abie ya isa.â€
“No! Baby shanye ji cikin ki kwalam ba komai, laifin Baby Ummu Aymana ne (Fifie)
Ta sanya mamarta ruwa ya daketa harda zazza'bi daga nan aka gano 'kaninta ko 'kanwarta Allah masani.â€
Ya 'karashe mgnar yana murmushi hannunsa saman lafaffan cikinta yana shafawa anutse, still idanunsa cikin nata yana bata fresh milk 'din.
Baki 'daya Rahma 'kusosun kanta sun kwance ta rasa gane kan Abie 'dinta 'karshe idanunta ta kulle ta shanye fresh milk 'din, ya kwantar da ita ya mayar da cup saman fridge, sai lokacin idanunsa suka sauka akan wayarsa wacce aka gaji da Alo² aka kashe.
Sumar kansa ya shafa ya 'dauki wayar da take yashe saman carpet yay 'yar siririyar dariya ya kashe wutar 'dakin ya, kunna ta gefen gado ya hauro saman bed 'din ya kwanta nesa da Rahma yana murmushi yay dialing number 'dazun, yana kiran Rahma “Babyna zo nan.â€
Ashagwa'be ta rarrafa jikin Abie ta shige jikinsa luf ta qamqameshi.
Blanket ya ja musu ya rufesu ruf kansu kawai ya bari awaje, hannunsa 'daya ya sanya ya zagayeta 'dayan manne da wayarsa.
Bugu biyu aka 'daga.
Murmushi ya saki me taushi ya ce“Afuwan ihun Babyna ne ya rikitani 'dazun hope kana lafiya? Pls Tarno flight gobe zuwa Tchad insha Allah nake so?â€
Daga can wani kyakkyawan baturene babba zai kai warin Abie ya maida masa cikin harahen nasu.
“Ok Abdul an gama 'karfe nawa?â€
Abie ya murmusa yana kallon fuskarta ta 'dan hasken 'kwan gefen gadon ya 'daga mata gira ganin ta kafesa da idanu, ya ce.
“Da yamma muyi kwana hanya ya kasance na samu sallar juma'a jibin insha Allah a Tchad. â€
Tarno ya amsa da “Ok an gama yadda kakeso hakan zayi kun gama samun flight amman kwana Canada zakuyi.â€
Sallama sukayi da Abie.
Wayar ya kashe baki 'daya ya ajiye saman bedside drawer, ya sake shigar da Rahma jikinsa ya kirata can 'kasan maqoshi, dab da fuskarta har hancinsu na gamuwa, suna shaqar numfashin junansu.
“Baby Ummin Abienta!â€
Rahma wani yammm ta ji ta sake qamqameshi ashagwa'be ta kirasa.
“Abie nah! Ka fassaramin mafarkin kaji?â€
Hancinta ya sumbata ya tallabo fuskarta suna kallon juna, bakinsa dab da kunnenta cikin kwantar da murya ya ce“Ruhin Abie mijinki kikayi mafarki kuma nasan insha Allah cikin tarin yaran da zaku haifane Allah ya nuna miki ukun da cikon na hu'dun.
Ni shaquwar da take tsakaninmu ce ta sanya kikaga fuskata amman azahiri mijinki na sunna kiga gani.â€
Rahma ta sauke ajiyar zuciya ta shafo sajan Abie ta tura hannunta cikin sumar kansa me taushi tana caku'dawa, ashagwa'be ta ce “Abie naga hotonsa pls Rabin raina kaji?â€
Ta 'karashe mgnar tana sumbatar goshinsa tana kallon jajayen lips 'dinsa tai saurin 'dora bakinta saman nashi ta sakar masa Sumba ta janye tana kwantar da kanta saman kansa ta kirasa “Abie nah!â€
Sai ta rushe da kuka.
Abie ya furta “Ya Ilahi! Babyna menene? Taho zo nan.â€
Ya 'karashe mgnar ya 'daukarta dukkanta ya 'dorata saman faffa'dan 'kirjinsa ya 'kam'kameta yana shafa bayanta cikin sigar lallashi, ya tura hannunsa cikin dogon gashin kanta yana yamutswa asannu.
Ra'da ya mata akunnenta“Abinda kikeso na tare dake Baby shima sonki yake kamar zai mutu sbd masifar sonki da 'kaunarki, gobe zamu wuce bazan sake baki waya ba sai kin tare, kina son ganin mijinki?â€
Asakalce ta 'daga kanta tana tura hannunta cikin gashin kansa.
“Ok yaushe kikeso?â€
Ra'da ta masa akunnensa “Wayyo Abie Rabin raina duk kunyarka nakeji ni bazan iya gayaba ka sanya min rana da kanka.â€
Murmushi yay ya kamo hannunta ya sumbata yana cizon 'karamar yatsarta ta saki 'yar qara tana 'kyal'kyala dariya ta qamqameshi.
“Nan da kwana 6 insha Allah zai bayyana gareki OK? Ko kinfi son sai bayan biki? Nafiso ki gansa idan kinji bai miki ba zan rabaku na baki farin cikin ki.â€
Rahma taji damm! Gabanta ya fa'di dan ji take rabuwa da Abie kamar rabuwa da numfashinta ne, amman tasan dole zata rabu da shi ji take inama ace Ab'ie ya halata gareta, gani take Abienta yafi dukkan mazan duniya komai da ake buqata wajan namiji, ita hakan take ganin Abienta.
Daurewa tai ta yi murmushin yaqe ta ce“Allah ya kaimu.â€
Hancinta yaja ya ce“Ameen Baby ummina.â€
Manne suke waje 'daya Abie na shafa gashinta ha'di da Sosa mata ta yi luf samansa, tanajin daman su dauwama ahakan, tana jinjinawa Ammi Rayyana ta yi dacen miji.
Hannunta ta tura cikin gashinsa tana shafawa.
Saukar numfashinta ya ji alamun ta yi bacci, ajiyar zuciya ya sauke ya fara qoqarin kwantar da ita taqi ta maqaleshi.
Dariya yay ya sake mata masauki a 'kirjinsa, yana shafa bayanta, ya karanto musu addu'ar bacci.
'Karfe 3 na dare ya farka daga dadda'dan baccin da ya sace shi, ya samu ya janye jikinsa daga nata ya shiga bathroom ya 'dauro alwala.
Sallar nafila da ta zame masa jiki ya yi bayan ya idar ya yi karatun Qur'ani wanda saida aka Kira sallar asubah ya rufe Qur'anin ya miqe ya gabatar da sallar raka'atanil fajir yana idarwa yay addu'a ya miqe ya gyarama Rahma kwanciya ya sumbaceta a kumatu ya lullu'beta, dan ta yaye zanin rufar taje qarshen bed 'din duk girmansa.
Kofar Abie ya murza key ya bu'de hankalinsa atashe.
Kafa'dunta ya riqe yana girgizawa, “Babyna me ya faru dake? Tsoron tsawa ko Baby?â€
Rahma ta girgiza kanta ta fa'do jikinsa tana qamqameshi gam, jikinta sai rawa yake, tana kuka ta ha'da uwar zufa.
Arikice ya 'dago fuskarta yana bubbuga kumataunta, ya tsura mata idanu, yana tambayarta “Baby menene? Me ya faru dake pls nutsu ki fa'damin kalleni tare kike da Abienki ba abinda zai sameki insha Allah. Menene Baby?â€
Rahma ta qamqamshi gam ko 'kwa'kwaran motsi ta hanasa, sai kuka take.
“Oh! Ya Rabbi! Baby tsoron ruwane ko cida? Nasan dai ba wani zai iya shigo mana gida ba, toh menene Baby? Oya muje 'dakin naki mugani.â€
Ya qarashe mgnar yana qoqarin 'ban'bareta daga jikinsa, taqi ta maqaleshi gam.
“Baby ki tsaya mana karki kadamu, nutsu ki min bayani OK? â€
Kai ta 'daga ya janyeta daga jikinsa ya kama hannunta don su shiga bedroom 'dinta ta'ki ta qamqameshi.
Cak ya cirata sama kamar 'yar baby ya nufi bedroom 'dinta da ita.
Cikin kuka ta ce.
“Abie kar muje 'dakina wlh tsoro nakeji awajanka zan kwana mummunan mafarki nayi, wanda ko 'kasar arna abin baya faru kuma bazai ta'ba faruwa ba.â€
Ta 'karashe mgnar cikin kuka.
Abie galala ya saki baki yana kallonta ya tsaya da tafiyar cak, fuskarta ya tsirawa idanu, cikin kwantar da murya ya ce“Ok fa'damin wannan wani irin mafarkine baby? Kina nufin bakiyi addu'a ba lokacin da kika farka kika dinga kuka da famar kiran Abie?â€
Ya mata tambayar yana 'dago ha'barta ya ce“Kalleni Baby.â€
Yadda ta ga fuskar shi ba wasa ya sanya ta ha'diye kukanta tana kallonsa ahankali ta motsa la'bbanta ta ce.
“Wlh nayi addu'a Abienah kawai na gigice da mafarkin ne.â€
“Ok fa'damin wane irin mafarkine? Fa'damin idan ba haka ba sauka kije 'dakin ki kiyi addu'a ki kwanta bi khair insha Allah. â€
Rahma ta qara maqaleshi ta sadda kanta cike da jin nauyin Abien ta bu'de 'dan 'karamin bakinta ahankali ta ce.
“Abie zan fa'da maka, wai mafarki nayi ni da kai muna cikin wani irin 'kawataccan lambu, ko ina franni ne tsanwa shar, wasu irin dawakai farare tass na zagaye damu, sai wasu mata masu farin kaya suna hidima damu, da wasu yara maza kyawawa biyu basu fi shekara 3 ba, sai wata 'Yar baby 'yar wata 10 amman tana tafiya irin ta yaran da basu jima da koyan tafiya ba, amman akwaita yawo ko ina shiga take a lambun, haka duk inda zaka tafi kana maqale da ita ko ina gashinta har gadon bayanta, kamarmu 'daya da ita, wai kuma inada cikin tsawon wata 4 duk bamu san da shi ba sai yau anata zabga ruwa babyn ta fita aguje sakamamakon Meerah da ta bu'de 'kofar ta manta bata rufe ba, ta fice hankalina atashe na bita aguje sbd tsoron karka ganta ka 'batama kowa na gidan rai, amman yarinyar ta min nisa ruwan haka ya dinga dukanmu dakyar na kamota tana kyalkyala dariya.
Ba'a fi awa 'daya ba zazza'bi ya rufeni hankalinka a tashe mukaje asibiti gwajin farko akace inada ciki wata 4 sakammakon razanar da nayi ina cewa ban yarda ba ya ina goya zanyi ciki wallahi bazan yarda ba sai an zubar, daidai wajan akayi wata irin tsawa na tashi a bacci, don Allah Abie kayi hkr da lafazina wlh abinda ya firgitani kenan duk da nasan sharrin mafarkine amman na ru'de naji tsoro sosai ne.â€
Ta 'karashe mgnar cikin shasheqar kuka tana kallonsa cike da tsoron hukuncin da zai 'dauka 'kilama, dukanta zaiyi, ya ce ta haukace.
'Kananun kyawawan idanunta ta xaro waje cike da mamaki tana kallon ikon Allah, ganin Abienta na sakin 'kayataccan murmushi wani irin zallar farin ciki take gani akan fuskarshi idan batayi 'karya ba sai ta ce rabon da taga irin wannan murmushin akan fuskarshi tin tana 'yar shekaru 12 tin Jaddi Cheri, sunan da take kiran abdulwahab mahaifin Abie kenan.
Mamaki sosai Abien yake bata lokacin da yake sumbatar kumatunta, ya zura hannunsa cikin rigarta yana shafa lafaffan cikinta yana kallonta.
Wani iri ta dingaji a 'dan gigice ta riqe hannunsa ta marerecewa, idanunta ya fara tara ruwa ta kirasa“Abie Rabin raina.â€
Juyawa yay ya shiga bedroom 'dinsa ya murza key ya nufi 'katon bed 'dinsa da ita har yanzu yana shafa cikinta yana wani irin murmushi sam labarin ya mantar da shi tashin hanklin da Rafeek ya jefasa.
Rahma ta lumshe idanunta tana tura kanta cikin 'kirjinsa tana shaqar dadda'dan 'kamshin sa tana sauke ajiyar zuciya.
Tsakiyar gadon ya kwantar da ita, ya nufi fridge wanda yake nan cikin bedroom 'dinsa, ya bu'de ya 'dauko fresh milk me sanyi wacce ya siyo 'dazu ya 'dauki cup ya tsiyaya sai da ya cika cup 'din ya rufe sauran ya maida fridge ya nufo gadon.
Zama yay ya 'dagota tana kallonsa ya tallafo fuskarta ya kafa mata cup abaki.
“Oya Baby sha kiji sanyi azuciyarki zan fa'da miki fassara mafarkinki.â€
Ya 'karashe mgnar yana sakar mata tattausan murmushi, wanda ya sanya jikinta qarasa mutuwa murus.
Hannunta ta 'dora saman nashi ta fara sha anutse, tasha fiye da rabi ta janye bakinta tana langwa'bar da kanta.
“Abie ya isa.â€
“No! Baby shanye ji cikin ki kwalam ba komai, laifin Baby Ummu Aymana ne (Fifie)
Ta sanya mamarta ruwa ya daketa harda zazza'bi daga nan aka gano 'kaninta ko 'kanwarta Allah masani.â€
Ya 'karashe mgnar yana murmushi hannunsa saman lafaffan cikinta yana shafawa anutse, still idanunsa cikin nata yana bata fresh milk 'din.
Baki 'daya Rahma 'kusosun kanta sun kwance ta rasa gane kan Abie 'dinta 'karshe idanunta ta kulle ta shanye fresh milk 'din, ya kwantar da ita ya mayar da cup saman fridge, sai lokacin idanunsa suka sauka akan wayarsa wacce aka gaji da Alo² aka kashe.
Sumar kansa ya shafa ya 'dauki wayar da take yashe saman carpet yay 'yar siririyar dariya ya kashe wutar 'dakin ya, kunna ta gefen gado ya hauro saman bed 'din ya kwanta nesa da Rahma yana murmushi yay dialing number 'dazun, yana kiran Rahma “Babyna zo nan.â€
Ashagwa'be ta rarrafa jikin Abie ta shige jikinsa luf ta qamqameshi.
Blanket ya ja musu ya rufesu ruf kansu kawai ya bari awaje, hannunsa 'daya ya sanya ya zagayeta 'dayan manne da wayarsa.
Bugu biyu aka 'daga.
Murmushi ya saki me taushi ya ce“Afuwan ihun Babyna ne ya rikitani 'dazun hope kana lafiya? Pls Tarno flight gobe zuwa Tchad insha Allah nake so?â€
Daga can wani kyakkyawan baturene babba zai kai warin Abie ya maida masa cikin harahen nasu.
“Ok Abdul an gama 'karfe nawa?â€
Abie ya murmusa yana kallon fuskarta ta 'dan hasken 'kwan gefen gadon ya 'daga mata gira ganin ta kafesa da idanu, ya ce.
“Da yamma muyi kwana hanya ya kasance na samu sallar juma'a jibin insha Allah a Tchad. â€
Tarno ya amsa da “Ok an gama yadda kakeso hakan zayi kun gama samun flight amman kwana Canada zakuyi.â€
Sallama sukayi da Abie.
Wayar ya kashe baki 'daya ya ajiye saman bedside drawer, ya sake shigar da Rahma jikinsa ya kirata can 'kasan maqoshi, dab da fuskarta har hancinsu na gamuwa, suna shaqar numfashin junansu.
“Baby Ummin Abienta!â€
Rahma wani yammm ta ji ta sake qamqameshi ashagwa'be ta kirasa.
“Abie nah! Ka fassaramin mafarkin kaji?â€
Hancinta ya sumbata ya tallabo fuskarta suna kallon juna, bakinsa dab da kunnenta cikin kwantar da murya ya ce“Ruhin Abie mijinki kikayi mafarki kuma nasan insha Allah cikin tarin yaran da zaku haifane Allah ya nuna miki ukun da cikon na hu'dun.
Ni shaquwar da take tsakaninmu ce ta sanya kikaga fuskata amman azahiri mijinki na sunna kiga gani.â€
Rahma ta sauke ajiyar zuciya ta shafo sajan Abie ta tura hannunta cikin sumar kansa me taushi tana caku'dawa, ashagwa'be ta ce “Abie naga hotonsa pls Rabin raina kaji?â€
Ta 'karashe mgnar tana sumbatar goshinsa tana kallon jajayen lips 'dinsa tai saurin 'dora bakinta saman nashi ta sakar masa Sumba ta janye tana kwantar da kanta saman kansa ta kirasa “Abie nah!â€
Sai ta rushe da kuka.
Abie ya furta “Ya Ilahi! Babyna menene? Taho zo nan.â€
Ya 'karashe mgnar ya 'daukarta dukkanta ya 'dorata saman faffa'dan 'kirjinsa ya 'kam'kameta yana shafa bayanta cikin sigar lallashi, ya tura hannunsa cikin dogon gashin kanta yana yamutswa asannu.
Ra'da ya mata akunnenta“Abinda kikeso na tare dake Baby shima sonki yake kamar zai mutu sbd masifar sonki da 'kaunarki, gobe zamu wuce bazan sake baki waya ba sai kin tare, kina son ganin mijinki?â€
Asakalce ta 'daga kanta tana tura hannunta cikin gashin kansa.
“Ok yaushe kikeso?â€
Ra'da ta masa akunnensa “Wayyo Abie Rabin raina duk kunyarka nakeji ni bazan iya gayaba ka sanya min rana da kanka.â€
Murmushi yay ya kamo hannunta ya sumbata yana cizon 'karamar yatsarta ta saki 'yar qara tana 'kyal'kyala dariya ta qamqameshi.
“Nan da kwana 6 insha Allah zai bayyana gareki OK? Ko kinfi son sai bayan biki? Nafiso ki gansa idan kinji bai miki ba zan rabaku na baki farin cikin ki.â€
Rahma taji damm! Gabanta ya fa'di dan ji take rabuwa da Abie kamar rabuwa da numfashinta ne, amman tasan dole zata rabu da shi ji take inama ace Ab'ie ya halata gareta, gani take Abienta yafi dukkan mazan duniya komai da ake buqata wajan namiji, ita hakan take ganin Abienta.
Daurewa tai ta yi murmushin yaqe ta ce“Allah ya kaimu.â€
Hancinta yaja ya ce“Ameen Baby ummina.â€
Manne suke waje 'daya Abie na shafa gashinta ha'di da Sosa mata ta yi luf samansa, tanajin daman su dauwama ahakan, tana jinjinawa Ammi Rayyana ta yi dacen miji.
Hannunta ta tura cikin gashinsa tana shafawa.
Saukar numfashinta ya ji alamun ta yi bacci, ajiyar zuciya ya sauke ya fara qoqarin kwantar da ita taqi ta maqaleshi.
Dariya yay ya sake mata masauki a 'kirjinsa, yana shafa bayanta, ya karanto musu addu'ar bacci.
'Karfe 3 na dare ya farka daga dadda'dan baccin da ya sace shi, ya samu ya janye jikinsa daga nata ya shiga bathroom ya 'dauro alwala.
Sallar nafila da ta zame masa jiki ya yi bayan ya idar ya yi karatun Qur'ani wanda saida aka Kira sallar asubah ya rufe Qur'anin ya miqe ya gabatar da sallar raka'atanil fajir yana idarwa yay addu'a ya miqe ya gyarama Rahma kwanciya ya sumbaceta a kumatu ya lullu'beta, dan ta yaye zanin rufar taje qarshen bed 'din duk girmansa.