Sashe 41
Dan Adam Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ita dinma har lokacin shi ta ke kallo, batasan tana da kishi ba sai a yanzun, Faruk ne da Ihsan wacce ta riga tasan tana tsananin sonshi, babu walwala a fuskarta hakanan bata daureshi ba, ta mik'e da sauri ta bar wajen ta nufi ciki. Ya
dan dubesu.
"Ina zuwa. Zo ki tayar da motar kafin na zo." Ya karashe zancensa da duban Ikram. Ba musu ta kar6i muk'ullin, basu kawo komai ba don babu wands zai yi tunanin wai Faruk zai dauki Ummi wata aba.
Shi kuwa da sauri ya nufi hanyar da ta yi da zummar komawa sashensa saidai ya zarce kai tsaye wajen dakunansu da zummar kwankwasa mata.
Hawaye ta ke fitarwa da batasan dalilinsa ba, tasan dai tana jin zafi ne cikin zuciyarta na ganin Ihsan a gaban motar Faruk. (Ji karfin hali!) Tana shirin lek'ensu ta windo, ta ji bugun kofarsa yana kiran sunanta. A rude ta saurara ta ji, tabbas shi dinne, ta share fuskarta da sauri sannan ta bud'e k'ofar. Ya fidda gilashinsa yana dubanta, bata yarda ta kalleshi ba.
"Kar kiji shiru Ummina, zan kai yaran nan siyayya amma bazan jima ba kinji?"
Kai kawai ta gyada cike da jin haushi, da tana da iko da ta ce ya fadawa Ihsan ta koma baya saidai yin hakan wani nuna karfin hali ne wai 6arawo da sallama. Ita da ke cin arziki?
"Ko za kije?"
Ta girgiza kai a tsorace.
"Sai kun dawo."
Ya daga kafada yana mai wani shagwa6e fuska kamar wani yaro.
"Allah kuwa idan kina so ki zo muje."
"Don Allah kayi hakuri." Itama tayi maganar cikin marairaice murya don gaba daya tsoro ya cikamata ciki, bata so wani ya zo ya gansu tare.
"Shikenan, me kikeso na siyomiki?"
Hankalinta ya tashi ga shi ya tsare bakin hanya babu damar ta duba hanyar ta gani ko wani ya taho. Ta dubeshi gaba daya a rude ta ke.
"Ko menene."
Ya fahimci duk a rude ta ke, murmushi ya saki yana mai juyawa.
"Bari na tayaki duban hanyar."
Ya dan kalla sannan ya dubeta har lokacin bai bar murmushin ba, kafada ya daga gami da daga gira kadan.
"Karki damu, idan don Binta ce, tana tare da Hajiya, can na barota. Bazan tafi ba sai kin gayamin abinda kike so na kawo miki."
"Na shiga uku." Ta yi furucin da bata shirya fitowarsa fili ba, ga mamakinta sai ta ga yana dariya har yana dan jijjiga kafada. Ta yi sakato tana kallonshi, bai ta6a yi mata dariya har haka ba, sai taga ya k'ara yi mata kyau matuk'a. Hon din da suka ji ya katse su, tasan su Ihsan ne. Ta dubi windo kafin ta juyo ta dubeshi. Ya dan daga gira.
"Kina 6atamusu lokaci."
Ta rasa ya zatayi.
"Ka siyomin alawa." Ta fada kamar zata fashe da kuka. Ya kwaikwayi muryarta.
"Guda nawa?"
Ta yi mishi nunin biyu da yatsa. Ya murmusa.
"Bye, sai na dawo."
Kanta kawai ta gyada, ya juya ya tafi. Ta lek'o ta na kallonsa har ya maida gilashinsa, murmushi ta saki gami da juyawa ciki ta rufe kofar. Wajen windo ta k'arasa da saurinta tana lek'ensa, tana ganin yanda ya had'e musu gira tamkar ba shine ya gama yi mata murmushi harda dariya ba yanzun. Akan idanunta ya bude motar ya shiga, daga haka ta daina ganinsu sakamakon gilashin motarsa mai duhu ne. Sauke ajiyar zuciya ta yi gami da rike kirji tana dariya marar sauti idanunta a lumshe, dariyar Faruk kawai ta ke gani ta ke jin sanyi, yanda ya nunamata tsantsar kulawa har mamaki abin ya bata, ashe ire-irensu sukan ji dadin duniya? Da ace wannan farincikin zai dore da ta fi kowa sa'a a rayuwa. Ta numfasa gami da bin lafiyar kafet ta kwanta. Sauranta jiran dawowarsa da ganin da wacce ya zo, duk kuwa da tsantsar fargaba da ke cin kasan ranta. Bata so wani ya san alaka'ar da ke tsakaninsu...
Ba su suka dawo gidan ba sai bayan Magriba. Yana fakawa suka fito kowacce hannunta rik'e da leda wanda kayan mak'ulashe ne zalla. Ihsan bayan sun danyi gaba ta dubi Ikram.
"Wai duk wancan kayan zak'in da Yaya Faruk ya loda na shi ne sho d'aya?"
Ikram ta harareta.
"Meya hanaki tambayarsa?"
Ta yi dariya.
"Mezai kaini gangancin nan?"
"Wai ma, kina ganin dai ya mik'o mana na Hajiya, kinsan dai nasa ne ko? Amma dai bansani ba ko anjima zai je hira."
Ta k'arashe cikin zolaya. Ihsan ta buga tsaki gami da k'ara d'aga kafa.
"Ke dama ai ba'a hirar arziki dake sai kin kwafsa a wani 6angaren."
Ita dai Ikram da dariya kawai ta bita.
Shi kuwa gogan kai tsaye sashensa ya nufa, saida ya yi sallah ya fito ya lek'a su Hajiya kafin ya koma sashensa ya fito rike da ledar Ummi wacce ya yo mata siyayya.
Daidai lokacin da ya kwankwasa mata, Binta ta fito daga bandaki, zaro ido ta yi domin mamaki da ya cikata. Me Yalla6ai ke yi a bakin k'ofar dakin Ummi har yana kwankwasawa? Ta so ta yi magana saidai ta kuma la6ewa don ganin wannan abin Al'ajabin.
Ummi ta shafa adduarta, idar da sallar isha'in ta kenan, mik'ewa ta yi ta nufi k'ofar gami da bud'ewa. Suka dubi juna ta gaisheshi, ya amsa fuskarsa dauke da murmushi. Ledar ya mik'amata.
"Ajiye wannan sannan ki zo ki sameni."
Gabanta ya fad'i, ta dubi ledar sannan ta dubeshi.
"Kar6i mana." Jiki a sanyaye ta kar6a.
"Nagode."
Ya yi gaba gami da fadin.
"Ina jiranki."
Ta juya ta koma ciki har lokacin jikinta babu kwari.
"Anya batayi wauta ba? Meyasa ta kar6a batare da tunanin kada wani abin ya biyo baya ba?"
Ganin dai babu wanda ya ganta, yasa hankalinta ya dan kwanta.
"Anyi na farko, in sha Allah shine na karshe." Ta fada a fili, sanin da ta yi babu wani aikin da bata yi ba ne ballantana wani ya nemeta yasa ta saurin mik'ewa bayan ta daga hannu sama.
"Ya Allah ka taimakeni yau wannan bawa naKa ya fahimceni."
Daga haka ta shafa sannan ta fice.
Akan idon Binta, Ummi ta fito ta wuce, ganin Ummin na shirin waigowa ne yasa ta saurin komawa baya yanda bazata ganta ba, saida ta tabbatar ta bar wajen sannan ta shiga tafa hannuwa tana salati.
"Tabdijam! Ashe dai duk jirgi daya ya kwasosu da Kb? Duk wannan shiru-shirun na wofi ne? Kuma wai Ummi?!" Tayi maganar a fili cikin nuna tsananin mamakinta. Lallai DAN ADAM mai wuyar gane hali ne.
DAN ADAM
@RUFAIDA OMAR
58
Ba su suka dawo gidan ba sai bayan Magriba. Yana fakawa suka fito kowacce hannunta rik'e da leda wanda kayan mak'ulashe ne zalla. Ihsan bayan sun danyi gaba ta dubi Ikram.
"Wai duk wancan kayan zak'in da Yaya Faruk ya loda na shi ne sho d'aya?"
Ikram ta harareta.
"Meya hanaki tambayarsa?"
Ta yi dariya.
"Mezai kaini gangancin nan?"
"Wai ma, kina ganin dai ya mik'o mana na Hajiya, kinsan dai nasa ne ko? Amma dai bansani ba ko anjima zai je hira."
Ta k'arashe cikin zolaya. Ihsan ta buga tsaki gami da k'ara d'aga kafa.
"Ke dama ai ba'a hirar arziki dake sai kin kwafsa a wani 6angaren."
Ita dai Ikram da dariya kawai ta bita.
Shi kuwa gogan kai tsaye sashensa ya nufa, saida ya yi sallah ya fito ya lek'a su Hajiya kafin ya koma sashensa ya fito rike da ledar Ummi wacce ya yo mata siyayya.
Daidai lokacin da ya kwankwasa mata, Binta ta fito daga bandaki, zaro ido ta yi domin mamaki da ya cikata. Me Yalla6ai ke yi a bakin k'ofar dakin Ummi har yana kwankwasawa? Ta so ta yi magana saidai ta kuma la6ewa don ganin wannan abin Al'ajabin.
Ummi ta shafa adduarta, idar da sallar isha'in ta kenan, mik'ewa ta yi ta nufi k'ofar gami da bud'ewa. Suka dubi juna ta gaisheshi, ya amsa fuskarsa dauke da murmushi. Ledar ya mik'amata.
"Ajiye wannan sannan ki zo ki sameni."
Gabanta ya fad'i, ta dubi ledar sannan ta dubeshi.
"Kar6i mana." Jiki a sanyaye ta kar6a.
"Nagode."
Ya yi gaba gami da fadin.
"Ina jiranki."
Ta juya ta koma ciki har lokacin jikinta babu kwari.
"Anya batayi wauta ba? Meyasa ta kar6a batare da tunanin kada wani abin ya biyo baya ba?"
Ganin dai babu wanda ya ganta, yasa hankalinta ya dan kwanta.
"Anyi na farko, in sha Allah shine na karshe." Ta fada a fili, sanin da ta yi babu wani aikin da bata yi ba ne ballantana wani ya nemeta yasa ta saurin mik'ewa bayan ta daga hannu sama.
"Ya Allah ka taimakeni yau wannan bawa naKa ya fahimceni."
Daga haka ta shafa sannan ta fice.
Akan idon Binta, Ummi ta fito ta wuce, ganin Ummin na shirin waigowa ne yasa ta saurin komawa baya yanda bazata ganta ba, saida ta tabbatar ta bar wajen sannan ta shiga tafa hannuwa tana salati.
"Tabdijam! Ashe dai duk jirgi daya ya kwasosu da Kb? Duk wannan shiru-shirun na wofi ne? Kuma wai Ummi?!" Tayi maganar a fili cikin nuna tsananin mamakinta. Lallai DAN ADAM mai wuyar gane hali ne.
Saida ta lek'a dakin ta gama bud'e ledar ta ga kayan mak'ulashen da ke ciki sannan ta fita tana had'iyar yawu.
"Ina yarinya, wannan kam dole nima ki bani rabona."
dan dubesu.
"Ina zuwa. Zo ki tayar da motar kafin na zo." Ya karashe zancensa da duban Ikram. Ba musu ta kar6i muk'ullin, basu kawo komai ba don babu wands zai yi tunanin wai Faruk zai dauki Ummi wata aba.
Shi kuwa da sauri ya nufi hanyar da ta yi da zummar komawa sashensa saidai ya zarce kai tsaye wajen dakunansu da zummar kwankwasa mata.
Hawaye ta ke fitarwa da batasan dalilinsa ba, tasan dai tana jin zafi ne cikin zuciyarta na ganin Ihsan a gaban motar Faruk. (Ji karfin hali!) Tana shirin lek'ensu ta windo, ta ji bugun kofarsa yana kiran sunanta. A rude ta saurara ta ji, tabbas shi dinne, ta share fuskarta da sauri sannan ta bud'e k'ofar. Ya fidda gilashinsa yana dubanta, bata yarda ta kalleshi ba.
"Kar kiji shiru Ummina, zan kai yaran nan siyayya amma bazan jima ba kinji?"
Kai kawai ta gyada cike da jin haushi, da tana da iko da ta ce ya fadawa Ihsan ta koma baya saidai yin hakan wani nuna karfin hali ne wai 6arawo da sallama. Ita da ke cin arziki?
"Ko za kije?"
Ta girgiza kai a tsorace.
"Sai kun dawo."
Ya daga kafada yana mai wani shagwa6e fuska kamar wani yaro.
"Allah kuwa idan kina so ki zo muje."
"Don Allah kayi hakuri." Itama tayi maganar cikin marairaice murya don gaba daya tsoro ya cikamata ciki, bata so wani ya zo ya gansu tare.
"Shikenan, me kikeso na siyomiki?"
Hankalinta ya tashi ga shi ya tsare bakin hanya babu damar ta duba hanyar ta gani ko wani ya taho. Ta dubeshi gaba daya a rude ta ke.
"Ko menene."
Ya fahimci duk a rude ta ke, murmushi ya saki yana mai juyawa.
"Bari na tayaki duban hanyar."
Ya dan kalla sannan ya dubeta har lokacin bai bar murmushin ba, kafada ya daga gami da daga gira kadan.
"Karki damu, idan don Binta ce, tana tare da Hajiya, can na barota. Bazan tafi ba sai kin gayamin abinda kike so na kawo miki."
"Na shiga uku." Ta yi furucin da bata shirya fitowarsa fili ba, ga mamakinta sai ta ga yana dariya har yana dan jijjiga kafada. Ta yi sakato tana kallonshi, bai ta6a yi mata dariya har haka ba, sai taga ya k'ara yi mata kyau matuk'a. Hon din da suka ji ya katse su, tasan su Ihsan ne. Ta dubi windo kafin ta juyo ta dubeshi. Ya dan daga gira.
"Kina 6atamusu lokaci."
Ta rasa ya zatayi.
"Ka siyomin alawa." Ta fada kamar zata fashe da kuka. Ya kwaikwayi muryarta.
"Guda nawa?"
Ta yi mishi nunin biyu da yatsa. Ya murmusa.
"Bye, sai na dawo."
Kanta kawai ta gyada, ya juya ya tafi. Ta lek'o ta na kallonsa har ya maida gilashinsa, murmushi ta saki gami da juyawa ciki ta rufe kofar. Wajen windo ta k'arasa da saurinta tana lek'ensa, tana ganin yanda ya had'e musu gira tamkar ba shine ya gama yi mata murmushi harda dariya ba yanzun. Akan idanunta ya bude motar ya shiga, daga haka ta daina ganinsu sakamakon gilashin motarsa mai duhu ne. Sauke ajiyar zuciya ta yi gami da rike kirji tana dariya marar sauti idanunta a lumshe, dariyar Faruk kawai ta ke gani ta ke jin sanyi, yanda ya nunamata tsantsar kulawa har mamaki abin ya bata, ashe ire-irensu sukan ji dadin duniya? Da ace wannan farincikin zai dore da ta fi kowa sa'a a rayuwa. Ta numfasa gami da bin lafiyar kafet ta kwanta. Sauranta jiran dawowarsa da ganin da wacce ya zo, duk kuwa da tsantsar fargaba da ke cin kasan ranta. Bata so wani ya san alaka'ar da ke tsakaninsu...
Ba su suka dawo gidan ba sai bayan Magriba. Yana fakawa suka fito kowacce hannunta rik'e da leda wanda kayan mak'ulashe ne zalla. Ihsan bayan sun danyi gaba ta dubi Ikram.
"Wai duk wancan kayan zak'in da Yaya Faruk ya loda na shi ne sho d'aya?"
Ikram ta harareta.
"Meya hanaki tambayarsa?"
Ta yi dariya.
"Mezai kaini gangancin nan?"
"Wai ma, kina ganin dai ya mik'o mana na Hajiya, kinsan dai nasa ne ko? Amma dai bansani ba ko anjima zai je hira."
Ta k'arashe cikin zolaya. Ihsan ta buga tsaki gami da k'ara d'aga kafa.
"Ke dama ai ba'a hirar arziki dake sai kin kwafsa a wani 6angaren."
Ita dai Ikram da dariya kawai ta bita.
Shi kuwa gogan kai tsaye sashensa ya nufa, saida ya yi sallah ya fito ya lek'a su Hajiya kafin ya koma sashensa ya fito rike da ledar Ummi wacce ya yo mata siyayya.
Daidai lokacin da ya kwankwasa mata, Binta ta fito daga bandaki, zaro ido ta yi domin mamaki da ya cikata. Me Yalla6ai ke yi a bakin k'ofar dakin Ummi har yana kwankwasawa? Ta so ta yi magana saidai ta kuma la6ewa don ganin wannan abin Al'ajabin.
Ummi ta shafa adduarta, idar da sallar isha'in ta kenan, mik'ewa ta yi ta nufi k'ofar gami da bud'ewa. Suka dubi juna ta gaisheshi, ya amsa fuskarsa dauke da murmushi. Ledar ya mik'amata.
"Ajiye wannan sannan ki zo ki sameni."
Gabanta ya fad'i, ta dubi ledar sannan ta dubeshi.
"Kar6i mana." Jiki a sanyaye ta kar6a.
"Nagode."
Ya yi gaba gami da fadin.
"Ina jiranki."
Ta juya ta koma ciki har lokacin jikinta babu kwari.
"Anya batayi wauta ba? Meyasa ta kar6a batare da tunanin kada wani abin ya biyo baya ba?"
Ganin dai babu wanda ya ganta, yasa hankalinta ya dan kwanta.
"Anyi na farko, in sha Allah shine na karshe." Ta fada a fili, sanin da ta yi babu wani aikin da bata yi ba ne ballantana wani ya nemeta yasa ta saurin mik'ewa bayan ta daga hannu sama.
"Ya Allah ka taimakeni yau wannan bawa naKa ya fahimceni."
Daga haka ta shafa sannan ta fice.
Akan idon Binta, Ummi ta fito ta wuce, ganin Ummin na shirin waigowa ne yasa ta saurin komawa baya yanda bazata ganta ba, saida ta tabbatar ta bar wajen sannan ta shiga tafa hannuwa tana salati.
"Tabdijam! Ashe dai duk jirgi daya ya kwasosu da Kb? Duk wannan shiru-shirun na wofi ne? Kuma wai Ummi?!" Tayi maganar a fili cikin nuna tsananin mamakinta. Lallai DAN ADAM mai wuyar gane hali ne.
DAN ADAM
@RUFAIDA OMAR
58
Ba su suka dawo gidan ba sai bayan Magriba. Yana fakawa suka fito kowacce hannunta rik'e da leda wanda kayan mak'ulashe ne zalla. Ihsan bayan sun danyi gaba ta dubi Ikram.
"Wai duk wancan kayan zak'in da Yaya Faruk ya loda na shi ne sho d'aya?"
Ikram ta harareta.
"Meya hanaki tambayarsa?"
Ta yi dariya.
"Mezai kaini gangancin nan?"
"Wai ma, kina ganin dai ya mik'o mana na Hajiya, kinsan dai nasa ne ko? Amma dai bansani ba ko anjima zai je hira."
Ta k'arashe cikin zolaya. Ihsan ta buga tsaki gami da k'ara d'aga kafa.
"Ke dama ai ba'a hirar arziki dake sai kin kwafsa a wani 6angaren."
Ita dai Ikram da dariya kawai ta bita.
Shi kuwa gogan kai tsaye sashensa ya nufa, saida ya yi sallah ya fito ya lek'a su Hajiya kafin ya koma sashensa ya fito rike da ledar Ummi wacce ya yo mata siyayya.
Daidai lokacin da ya kwankwasa mata, Binta ta fito daga bandaki, zaro ido ta yi domin mamaki da ya cikata. Me Yalla6ai ke yi a bakin k'ofar dakin Ummi har yana kwankwasawa? Ta so ta yi magana saidai ta kuma la6ewa don ganin wannan abin Al'ajabin.
Ummi ta shafa adduarta, idar da sallar isha'in ta kenan, mik'ewa ta yi ta nufi k'ofar gami da bud'ewa. Suka dubi juna ta gaisheshi, ya amsa fuskarsa dauke da murmushi. Ledar ya mik'amata.
"Ajiye wannan sannan ki zo ki sameni."
Gabanta ya fad'i, ta dubi ledar sannan ta dubeshi.
"Kar6i mana." Jiki a sanyaye ta kar6a.
"Nagode."
Ya yi gaba gami da fadin.
"Ina jiranki."
Ta juya ta koma ciki har lokacin jikinta babu kwari.
"Anya batayi wauta ba? Meyasa ta kar6a batare da tunanin kada wani abin ya biyo baya ba?"
Ganin dai babu wanda ya ganta, yasa hankalinta ya dan kwanta.
"Anyi na farko, in sha Allah shine na karshe." Ta fada a fili, sanin da ta yi babu wani aikin da bata yi ba ne ballantana wani ya nemeta yasa ta saurin mik'ewa bayan ta daga hannu sama.
"Ya Allah ka taimakeni yau wannan bawa naKa ya fahimceni."
Daga haka ta shafa sannan ta fice.
Akan idon Binta, Ummi ta fito ta wuce, ganin Ummin na shirin waigowa ne yasa ta saurin komawa baya yanda bazata ganta ba, saida ta tabbatar ta bar wajen sannan ta shiga tafa hannuwa tana salati.
"Tabdijam! Ashe dai duk jirgi daya ya kwasosu da Kb? Duk wannan shiru-shirun na wofi ne? Kuma wai Ummi?!" Tayi maganar a fili cikin nuna tsananin mamakinta. Lallai DAN ADAM mai wuyar gane hali ne.
Saida ta lek'a dakin ta gama bud'e ledar ta ga kayan mak'ulashen da ke ciki sannan ta fita tana had'iyar yawu.
"Ina yarinya, wannan kam dole nima ki bani rabona."