Sashe 6
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
✍🏻M SHAKUR
OYA JOIN GROUP DINA INDA NAKE POSTING UWA KO UKUBA IDAN KINA CIKIN 1-8 DONT JOIN 9 PLEASE
https://chat.whatsapp.com/HOfjHAh3gw5502DZ5uJTWn
EPISODE 3️⃣
Around 10 nadare Hameed yashigo dakin wuta ya kunna yana kallon Hammad dake bacci mai nauyin gaske yawuce bayi ya watso ruwa yafito daure da towel yaje yasa boxer kadai yazo zai kwanta ya tsaya yana kallon Hamad, saiya tashi yakai hannu yasake gyaramai bargon dayake lullube dashi sannan ya kashe wuta yahau gadonshi, ya kwanta daidai wayanshi na ringing ya daga yakai kunne murya chan kasa yace “Zeezee” daga tachan bangaren tace “Ya Hameed baka kirani ba why is your voice so down haka kaman you are not happy wat is it”? Dudda akwai duhu juyowa yayi yakalli gadon Hamad ahankali yace “my brother is sick Zee” dasauri tace “subhanallah your twin? Wanda akama operation last week?”Gyadamata kai yayi yace “yes!” Murya chan kasa tace “ayyahhh so sorry Allah yabashi lpy, Ya Hameed kanason twin brother ka sosai” murmushi kadan yayi kaman bazaiyi magana ba yace “I don’t even love him as much as he loves me! Hamadi na sona sosai fa, he’s not much of a talker but actions nashi speaks love, anytime I’m sick baya bacci he stays all night yana kula dani, before nace kaza or nafurta i want kaza Hamad yamin is as if he reads my mind, kokuma my mind na jikinshi ne I don’t know but kaman magic, saisa anytime he’s sick jinake rayuwana ba dadi, sai narasa ina zansa kaina naji dadi, most times he knows we all get worked up idan baida lafiya saisa baya fada mana, he’s always sick ne yau mura, gobe kai gata kaza, he feels bad yana unnecessary damunmu shi ba sikla ba, even today bansan he was sick ba cus bayaso mu damu, and bansan why I didn’t noticed ba cus I’m always the first to know whenever he’s sick, I’m feeling very bad Zee I don’t give dan uwana dsame kind of love and care he gives to me” Zee tace “don’t say that, kanason brother ka sosai saisa ma har kakejin guilt din nan, anyways shi kadaine ban sani ba agidanku, bantaba ganin twins da ba’a san daya ba sai akanku” dariya Hameed yayi for the first time yace “Hamadi baya hoto, he hates pictures, he hates cameras, bayason mutane, Grandama dinmu tace mutum daya kadai Hamadi keso aduniya” Dasauri Zee tace “waye?” Ahankali yace “Mamie! Idan kinga yadanyi few magana ko hira to da Mamie ne, gashi you will never hear meyake cemata kaman munafuki, Gwaggo always call him makiri takadirin yaro” dukansu sukahau dariya yadan tsagaita yace “don’t worry bari yaji sauki zan jawoshi muzo zance gidanku tare” murmushi tayi tace “okay” ahankali yace “bari ki kwanta we will talk tomorrow agaida Mama bye” bye.
**
OYA JOIN GROUP DINA INDA NAKE POSTING UWA KO UKUBA IDAN KINA CIKIN 1-8 DONT JOIN 9 PLEASE
https://chat.whatsapp.com/HOfjHAh3gw5502DZ5uJTWn
EPISODE 3️⃣
Around 10 nadare Hameed yashigo dakin wuta ya kunna yana kallon Hammad dake bacci mai nauyin gaske yawuce bayi ya watso ruwa yafito daure da towel yaje yasa boxer kadai yazo zai kwanta ya tsaya yana kallon Hamad, saiya tashi yakai hannu yasake gyaramai bargon dayake lullube dashi sannan ya kashe wuta yahau gadonshi, ya kwanta daidai wayanshi na ringing ya daga yakai kunne murya chan kasa yace “Zeezee” daga tachan bangaren tace “Ya Hameed baka kirani ba why is your voice so down haka kaman you are not happy wat is it”? Dudda akwai duhu juyowa yayi yakalli gadon Hamad ahankali yace “my brother is sick Zee” dasauri tace “subhanallah your twin? Wanda akama operation last week?”Gyadamata kai yayi yace “yes!” Murya chan kasa tace “ayyahhh so sorry Allah yabashi lpy, Ya Hameed kanason twin brother ka sosai” murmushi kadan yayi kaman bazaiyi magana ba yace “I don’t even love him as much as he loves me! Hamadi na sona sosai fa, he’s not much of a talker but actions nashi speaks love, anytime I’m sick baya bacci he stays all night yana kula dani, before nace kaza or nafurta i want kaza Hamad yamin is as if he reads my mind, kokuma my mind na jikinshi ne I don’t know but kaman magic, saisa anytime he’s sick jinake rayuwana ba dadi, sai narasa ina zansa kaina naji dadi, most times he knows we all get worked up idan baida lafiya saisa baya fada mana, he’s always sick ne yau mura, gobe kai gata kaza, he feels bad yana unnecessary damunmu shi ba sikla ba, even today bansan he was sick ba cus bayaso mu damu, and bansan why I didn’t noticed ba cus I’m always the first to know whenever he’s sick, I’m feeling very bad Zee I don’t give dan uwana dsame kind of love and care he gives to me” Zee tace “don’t say that, kanason brother ka sosai saisa ma har kakejin guilt din nan, anyways shi kadaine ban sani ba agidanku, bantaba ganin twins da ba’a san daya ba sai akanku” dariya Hameed yayi for the first time yace “Hamadi baya hoto, he hates pictures, he hates cameras, bayason mutane, Grandama dinmu tace mutum daya kadai Hamadi keso aduniya” Dasauri Zee tace “waye?” Ahankali yace “Mamie! Idan kinga yadanyi few magana ko hira to da Mamie ne, gashi you will never hear meyake cemata kaman munafuki, Gwaggo always call him makiri takadirin yaro” dukansu sukahau dariya yadan tsagaita yace “don’t worry bari yaji sauki zan jawoshi muzo zance gidanku tare” murmushi tayi tace “okay” ahankali yace “bari ki kwanta we will talk tomorrow agaida Mama bye” bye.
**