Sashe 44
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
CHAT ME UP DON SHIGA
wa.me/+2347012181461
Baki Hameed yabude ganin da gaske Abba yake fa dan haka shima dole yayi da gasken, hakan yasa yahade rai yace “Abba nifa bazan auri wacce wani yarigani ganin jikinta ba!”Dasauri kowa ya kalleshi adakin da fuskan bacin rai sosai banda Hamad da har lokacin kansa akasa, Abba ya dakamai tsawa yace “what are you saying Hassan”? Cikin kunkuni Hameed yace “karya nayi Abba sabida baici nasara ba doesn’t mean bai mata wasu abubuw……” enough! Abba yafada rai abace, yanunamai kofa yace “fita! Get out” wucewa Hamee yayi fuuuu yafita daga dakin, Abba yadanyi shiru saiya kalli Hamad dakansa ke kasa anatse yace “Hussain zaka auri Asma’u”? Tashi Hamad yayi akufule yace “no!” Kawai yawuce yayi kofa yafice daga dakin Abba yabisa da kallo haka kowama na dakin Abba ya sauke kai tareda dafa kai yayi shiru chan Abba yadago kansa yace “wai nakalli Hameed shine mai dan hankali dazai iya zama da mace compare to Hamadi dakeda kunya bayama son mata na kallonsa, kuma naga Hameed shine yadan kama aiki a hannu zai iya rike mace da albashinsa, shi Hamad har yanzu bai sami aiki ba, amman jibi rashin mutuncin da Hameed yamin” ahankali Kawu yace “yanzu yaya zamuyi Yaya? Bazamu iya samo wani mu basa auren Asmeey ba gaskiya daga waje wanda bamusan yanayin halinsa ba, gwara yaranmu da suna gabanmu kuma mu muka tarbiyantar dasu” ahankali Ya Abdallah yamike yace “Abba reasons na Hameed are valid, I’m not talking about the last statement dinshi wannan hauka ne kawai yake but statement din mahaifiyarsu yaran dayayi is true, very very true, Abba auren yaran matan nan ba zaman lpy bane and idan kun shirya yi ku shirya ganin drama da damuwan uwarta daban daban cus kunsan gaskiya bawai mahaifiyarsu na sonku bane ko tana shiri daku ba she hardly talks to Mamie, Abba think about it please” ahankali Abba yace “to ya kukeso mu ceci Asma’u eh? Abdullahi idan ni mahaifinta Yayan kuma mahaifinta banyi ba who will? Do you have a better solution mu barmata yar ta kashe? Mubar innocent Asma’u ta mutu sabida halin mahaifiyarta sai muzo mukaita kabari nan gaba?”Shiru Ya Abdallah yayi sai kawai yawuce yafita shima, Faisal yamike yabisa abaya cus the truth is they don’t hate Asma’u infact babu wata kanwarsu da suka tsana tundaga kan Aya kawai they don’t want problem na mahaifiyarsu saisa dukansu bama su taba gigin neman yaranta ba duk sukaje suka auro matayensu awaje.
Dakin yarage daga su Abba sai Ya Mustapa, tasowa Ya Mustapa yayi yazo kusada Mamie yazauna dukansu suka kalleshi ganin magana yakeso yayi, Abba yace “me kakeso kafada Doctor? Kaima bayan kanninka zaka bi”? Girgiza kai Ya Mustapa yayi yace “Abba ku aurama Hamadi Asmeey!” Dukansu kallonsa sukayi jin maganan dayayi, Abba yace “Doctor Hamad! Da kanka kake fadin abama Hamad Asmeey? Ta ina kake ganin Hamad zai fara zaman aure da wata eh? Baka gansa bakaga kalansa ba”? Anatse Ya Mustapa yace “Abba sabida yanayin Hamadi sai muyita kallonsa bazaiyi aure ba? Hameed nada budurwa Zainab yariga yabama wata zuciyansa, koya auri Asmeey bazata sami zuciyarsa ba, so I support kar Hameed ya aureta but for Hamad baitaba soyaya ba just like Asmeey bata taba ba, Hamad is shy and calm, Asmeey is calm too and sad and lonely girl with zero friends, so I think a unionship nasu they will find solace and comfort in one another, they will learn to love ajunansu and unite, they will build not just love har friendship da companionship, Hamad zai chanza within a blink on an eye and be free da matarsa” Abba yayi shiru duk suna kallon Ya Mustapa dake magana hakama Mamie, ahankali Mamie tace “rike mata, rike gida, ciyarwa da sauransu fa doctor? Hamad bai kama sana’a ba kwakkwara yaya zai lura da ita?”Murmushi Ya Mustapa yayi yace “Mamie Hamadi is not that jobless da bazai iya rike mata ba yaron nan yanada sana’an sa, Hamad is genius, gifted, he works and he earns money, ana gobe salla they paid him 250k for a job dayayi that’s albashin Hameed na one month ya samesa in a day, Mamie kudenama Hamad kallon baida aiki trust me cikin duka yaranku Hamad shine ma yafimu aiki ga potential, akwai wani gasa daya shiga na Microsoft idan yagama yaci Mamie wlh kudin da yaron nan zaiyi sai kunyi mamaki and they will invite him to kasan waje ranan kaddamarwa zaku gansa a TV saisa na siyamai desktop rannan cus dashi yake aikin nashi ya lalace, Hamad is not lazy kuma ba lallai ma yajira mu mumai wani abuba, kumai addu’a kusamai albarka Mamie and wish him well, aure na bude kofofin arziki Allah bazai taba hanasa abinda zai ciyar da Asma’u ba banda haka I’m still here, gasu Abdallah ga Faisal ga Hameed we will all support our brother, Mamie Asmeey bazata taba wuni without a meal ba I promise you that” Duk shiru sukayi suna kallonsa Abba yace “na yarda toh doctor, inada wata miliyan daya muka koma kano sai atada gini a musu flat yasata agidan, bazan turasa gidan hayaba karya zaman mai wani burden akai biyan kudin gida duk shekara, kuma ayanda Hamad yake gwara suna gabanmu muna kwabamai, muna nunamai ga yanda akeyi dan yaron sai ahankali” Baba da Kawu duk sukai na’am Ya Mustapa yace “Baba karka damu zan dauki nauyin ginin in sha Allah” ahankali Mamie tace “Idan mahaifiyar ta tafara bura’uba fa? Hamad baida bakin fada ko fitina da tashin hankali? Nasan maganganun Hameed yayi shirme amman kuma yafadi gaskiya dayawa, idan Asmeey Hameed zata aura bazan waniji tsoro ba Hameed nada jan wuya dazai tsorata Asmeey ta natsu tasha ruwan jikinta idan mahaifiyarta na abubuwan data saba, but Hamad fa? Ta ina zai iya da jaraban matan nan?” Murmushi Ya Musty yayi yace “one problem at a time Mamie, and Mamie kinsan mene kinga yaran nan biyu Asma’u da Hamad idan sukazo suka kulla soyayya ba mahaifiyar Asmeey da idan duka danginta ne Asmeey zata yakesu sabida mijinta, babu abinda so baya sawa Mamie kawai mubisu da addu’a” Abba yace “wannan gaskiya AlMustapa, idan muka tafi da ita kano saitai haukanta aurenma sirri ne, so maganan nan ta tsaya tsakanin mu, bari na kira Muhammadu Sani” Baba yadaga wayansa ba’a wani jimaba saiga Baba yashigo ya zauna Abba ya sanar dashi komi sun dauka bazaiso hadinta da Hamad ba cus baida aiki amman Baba yace “wlh wlh nafison Hamad! Nafison Asama’u da Hamad Yaya, nasansa da kunya da jin nauyi yasa naki zuwa nan amman shinake mata kwadayi dama, arziki kuma Allah ke badashi ga wanda yaso, ni da inada arxiki? Rana daya Allah yasama kasuwata albarka, zan sayamai gida a kanon sai su zauna ciki” Abba yace “kadakata tukunna su zauna agabanmu muna kallonsu kasan yanayin Hamad we have to groom him and teach him zaman aure” Ya Mustapa yace “Hamad bazai taba yarda ma ya zauna agidan da zaka basa ba Baba yanada zuciya da kwazo fa bayason irin abubuwan nan, ko ginin da zamumai yanzu zakuga yanda za’ayi dashi sai munyi daga” Waya Baba yadaga yakira Yayan Mom, Yakira wasu abokansa guda biyu, dawani babban Malami daya sani karfe biyu a masallacinsu na nan cikin gida.
Shigowa dakinsu Hameed yayi dan tuntuni yana waje yayi wani bako dan shi yanada friends anan Bauchi yana shigowa daidai Hamad na fitowa daga wanka yasaka wani ash yadi but idanunsa sunyi ja da sauri Hameed yace “meya sami idanunka haka kuka kayi?” Da sauri Hamad ya dauke kai yace “soap” gabansa Hameed yasha yana kallon idanun yace “soap? Yaushe kafara sa soap a idanu wajen wanka? Did you cry Hamadi?” Kokarin matswa gefe Hamad yayi Hameed yabisa yace “why did you cry”? Dan lumshe idanu yayi saikuma ahankali ya nunamai shoulder shi, dasauri Hameed yazo yadan daga rigansa yaga ciwon yace “you got hurt wurin nan jiya ko?” Gyadamai kai yayi Hameed yace “sannu kasha magani”? Maganin ya nunamai dake gefen gado kawai yawuce yahau gadon yadauki laptop dinsa ya kunna Hameed yabisa da kallo zuciyanshi na kokonton abinda yasashi kuka, Hamad is very soft tun yana yaro he cries for ciwo especially idan da zafi, but could this small ciwo be abinda yasasa kuka abayi? But wani abin ne? But mene toh? Wani abu yabatamai rai ne? Wat happened? Yayi shiru cus yakasa kawo wani abu
Sai yazo bakin gadon ahankali ya zauna ahankali yace “Hamad” juyowa Hamad yayi yakallesa, murya chan kasa Hameed yace “I love you!” Wani irin dauke kansa Hamad yayi da gudu yadauki filo yana kare fuskanshi adikile yace “wat is this”? Kaman mace Hameed yawani shake murya yace “Wallahi I love you Habiby na Hamadi fine boy” dawani irin sauri Hamad ya yunkura zai tashi Hameed yarike shi yana hayowa gadon yace “wlh bazakaje ko’ina ba, wai kai bazaka koyi irin abubuwan nan ba, hakafa kai aure matanka zata dinga gayamaka, I love you Hamad” yawani make murya yana kanne idanu uwa mace, juyawa Hamad yayi yakifa fuskanshi akatifa sosai kaman zai shige ciki da kyar yace “please stop this Hameed” Hamad is really really shy, Innalillahi wannan wani irin namiji ne, how will Hamad bring kanshi yayi making love to matarsa? Wlh he’s not sure idan Hamad can look at nakedness din mace ma, sai kawai yasakesa ganin karyaje yahana kansa numfashi sabida yanda yake manna fuska akatifa kaman zai yaga yashiga ciki, yace “matarka ta shiga uku Hamadi” yawuce bayi abinsa shima dan yayi wanka”.
💫UWA KO UKUBA?💫
✍🏻M SHAKUR
KINSAN YANDA AKE JIYAR DA MIJI DADI? KINSAN YANDA AKE SA ME GIDA KUKA AGADO? KINSAN SIRRIN SARRAFA TANTAKWASHIN DADI? KIN IYA HATSABIBIN KUKA? MAKIRIN KUKA? SHEDANIN KUKA DA AKEMA MIJI? KIN IYA STYLES? KIN IYA KISSA???
JOIN INTIMACY CLASS DINA WITH JUST 5K KI KOYA🔥
GROUP DIN TSAWON SHEKARA DAYA NE KIKA BIYA 5K BAKI KARA BIYAN WANI KUDI SAI BAYAN 1YEAR JUST TODAY AND BE A BADDIE FOR OGA🙈
CHAT ME UP DON SHIGA
wa.me/+2347012181461
EPISODE 1️⃣9️⃣
wa.me/+2347012181461
Baki Hameed yabude ganin da gaske Abba yake fa dan haka shima dole yayi da gasken, hakan yasa yahade rai yace “Abba nifa bazan auri wacce wani yarigani ganin jikinta ba!”Dasauri kowa ya kalleshi adakin da fuskan bacin rai sosai banda Hamad da har lokacin kansa akasa, Abba ya dakamai tsawa yace “what are you saying Hassan”? Cikin kunkuni Hameed yace “karya nayi Abba sabida baici nasara ba doesn’t mean bai mata wasu abubuw……” enough! Abba yafada rai abace, yanunamai kofa yace “fita! Get out” wucewa Hamee yayi fuuuu yafita daga dakin, Abba yadanyi shiru saiya kalli Hamad dakansa ke kasa anatse yace “Hussain zaka auri Asma’u”? Tashi Hamad yayi akufule yace “no!” Kawai yawuce yayi kofa yafice daga dakin Abba yabisa da kallo haka kowama na dakin Abba ya sauke kai tareda dafa kai yayi shiru chan Abba yadago kansa yace “wai nakalli Hameed shine mai dan hankali dazai iya zama da mace compare to Hamadi dakeda kunya bayama son mata na kallonsa, kuma naga Hameed shine yadan kama aiki a hannu zai iya rike mace da albashinsa, shi Hamad har yanzu bai sami aiki ba, amman jibi rashin mutuncin da Hameed yamin” ahankali Kawu yace “yanzu yaya zamuyi Yaya? Bazamu iya samo wani mu basa auren Asmeey ba gaskiya daga waje wanda bamusan yanayin halinsa ba, gwara yaranmu da suna gabanmu kuma mu muka tarbiyantar dasu” ahankali Ya Abdallah yamike yace “Abba reasons na Hameed are valid, I’m not talking about the last statement dinshi wannan hauka ne kawai yake but statement din mahaifiyarsu yaran dayayi is true, very very true, Abba auren yaran matan nan ba zaman lpy bane and idan kun shirya yi ku shirya ganin drama da damuwan uwarta daban daban cus kunsan gaskiya bawai mahaifiyarsu na sonku bane ko tana shiri daku ba she hardly talks to Mamie, Abba think about it please” ahankali Abba yace “to ya kukeso mu ceci Asma’u eh? Abdullahi idan ni mahaifinta Yayan kuma mahaifinta banyi ba who will? Do you have a better solution mu barmata yar ta kashe? Mubar innocent Asma’u ta mutu sabida halin mahaifiyarta sai muzo mukaita kabari nan gaba?”Shiru Ya Abdallah yayi sai kawai yawuce yafita shima, Faisal yamike yabisa abaya cus the truth is they don’t hate Asma’u infact babu wata kanwarsu da suka tsana tundaga kan Aya kawai they don’t want problem na mahaifiyarsu saisa dukansu bama su taba gigin neman yaranta ba duk sukaje suka auro matayensu awaje.
Dakin yarage daga su Abba sai Ya Mustapa, tasowa Ya Mustapa yayi yazo kusada Mamie yazauna dukansu suka kalleshi ganin magana yakeso yayi, Abba yace “me kakeso kafada Doctor? Kaima bayan kanninka zaka bi”? Girgiza kai Ya Mustapa yayi yace “Abba ku aurama Hamadi Asmeey!” Dukansu kallonsa sukayi jin maganan dayayi, Abba yace “Doctor Hamad! Da kanka kake fadin abama Hamad Asmeey? Ta ina kake ganin Hamad zai fara zaman aure da wata eh? Baka gansa bakaga kalansa ba”? Anatse Ya Mustapa yace “Abba sabida yanayin Hamadi sai muyita kallonsa bazaiyi aure ba? Hameed nada budurwa Zainab yariga yabama wata zuciyansa, koya auri Asmeey bazata sami zuciyarsa ba, so I support kar Hameed ya aureta but for Hamad baitaba soyaya ba just like Asmeey bata taba ba, Hamad is shy and calm, Asmeey is calm too and sad and lonely girl with zero friends, so I think a unionship nasu they will find solace and comfort in one another, they will learn to love ajunansu and unite, they will build not just love har friendship da companionship, Hamad zai chanza within a blink on an eye and be free da matarsa” Abba yayi shiru duk suna kallon Ya Mustapa dake magana hakama Mamie, ahankali Mamie tace “rike mata, rike gida, ciyarwa da sauransu fa doctor? Hamad bai kama sana’a ba kwakkwara yaya zai lura da ita?”Murmushi Ya Mustapa yayi yace “Mamie Hamadi is not that jobless da bazai iya rike mata ba yaron nan yanada sana’an sa, Hamad is genius, gifted, he works and he earns money, ana gobe salla they paid him 250k for a job dayayi that’s albashin Hameed na one month ya samesa in a day, Mamie kudenama Hamad kallon baida aiki trust me cikin duka yaranku Hamad shine ma yafimu aiki ga potential, akwai wani gasa daya shiga na Microsoft idan yagama yaci Mamie wlh kudin da yaron nan zaiyi sai kunyi mamaki and they will invite him to kasan waje ranan kaddamarwa zaku gansa a TV saisa na siyamai desktop rannan cus dashi yake aikin nashi ya lalace, Hamad is not lazy kuma ba lallai ma yajira mu mumai wani abuba, kumai addu’a kusamai albarka Mamie and wish him well, aure na bude kofofin arziki Allah bazai taba hanasa abinda zai ciyar da Asma’u ba banda haka I’m still here, gasu Abdallah ga Faisal ga Hameed we will all support our brother, Mamie Asmeey bazata taba wuni without a meal ba I promise you that” Duk shiru sukayi suna kallonsa Abba yace “na yarda toh doctor, inada wata miliyan daya muka koma kano sai atada gini a musu flat yasata agidan, bazan turasa gidan hayaba karya zaman mai wani burden akai biyan kudin gida duk shekara, kuma ayanda Hamad yake gwara suna gabanmu muna kwabamai, muna nunamai ga yanda akeyi dan yaron sai ahankali” Baba da Kawu duk sukai na’am Ya Mustapa yace “Baba karka damu zan dauki nauyin ginin in sha Allah” ahankali Mamie tace “Idan mahaifiyar ta tafara bura’uba fa? Hamad baida bakin fada ko fitina da tashin hankali? Nasan maganganun Hameed yayi shirme amman kuma yafadi gaskiya dayawa, idan Asmeey Hameed zata aura bazan waniji tsoro ba Hameed nada jan wuya dazai tsorata Asmeey ta natsu tasha ruwan jikinta idan mahaifiyarta na abubuwan data saba, but Hamad fa? Ta ina zai iya da jaraban matan nan?” Murmushi Ya Musty yayi yace “one problem at a time Mamie, and Mamie kinsan mene kinga yaran nan biyu Asma’u da Hamad idan sukazo suka kulla soyayya ba mahaifiyar Asmeey da idan duka danginta ne Asmeey zata yakesu sabida mijinta, babu abinda so baya sawa Mamie kawai mubisu da addu’a” Abba yace “wannan gaskiya AlMustapa, idan muka tafi da ita kano saitai haukanta aurenma sirri ne, so maganan nan ta tsaya tsakanin mu, bari na kira Muhammadu Sani” Baba yadaga wayansa ba’a wani jimaba saiga Baba yashigo ya zauna Abba ya sanar dashi komi sun dauka bazaiso hadinta da Hamad ba cus baida aiki amman Baba yace “wlh wlh nafison Hamad! Nafison Asama’u da Hamad Yaya, nasansa da kunya da jin nauyi yasa naki zuwa nan amman shinake mata kwadayi dama, arziki kuma Allah ke badashi ga wanda yaso, ni da inada arxiki? Rana daya Allah yasama kasuwata albarka, zan sayamai gida a kanon sai su zauna ciki” Abba yace “kadakata tukunna su zauna agabanmu muna kallonsu kasan yanayin Hamad we have to groom him and teach him zaman aure” Ya Mustapa yace “Hamad bazai taba yarda ma ya zauna agidan da zaka basa ba Baba yanada zuciya da kwazo fa bayason irin abubuwan nan, ko ginin da zamumai yanzu zakuga yanda za’ayi dashi sai munyi daga” Waya Baba yadaga yakira Yayan Mom, Yakira wasu abokansa guda biyu, dawani babban Malami daya sani karfe biyu a masallacinsu na nan cikin gida.
Shigowa dakinsu Hameed yayi dan tuntuni yana waje yayi wani bako dan shi yanada friends anan Bauchi yana shigowa daidai Hamad na fitowa daga wanka yasaka wani ash yadi but idanunsa sunyi ja da sauri Hameed yace “meya sami idanunka haka kuka kayi?” Da sauri Hamad ya dauke kai yace “soap” gabansa Hameed yasha yana kallon idanun yace “soap? Yaushe kafara sa soap a idanu wajen wanka? Did you cry Hamadi?” Kokarin matswa gefe Hamad yayi Hameed yabisa yace “why did you cry”? Dan lumshe idanu yayi saikuma ahankali ya nunamai shoulder shi, dasauri Hameed yazo yadan daga rigansa yaga ciwon yace “you got hurt wurin nan jiya ko?” Gyadamai kai yayi Hameed yace “sannu kasha magani”? Maganin ya nunamai dake gefen gado kawai yawuce yahau gadon yadauki laptop dinsa ya kunna Hameed yabisa da kallo zuciyanshi na kokonton abinda yasashi kuka, Hamad is very soft tun yana yaro he cries for ciwo especially idan da zafi, but could this small ciwo be abinda yasasa kuka abayi? But wani abin ne? But mene toh? Wani abu yabatamai rai ne? Wat happened? Yayi shiru cus yakasa kawo wani abu
Sai yazo bakin gadon ahankali ya zauna ahankali yace “Hamad” juyowa Hamad yayi yakallesa, murya chan kasa Hameed yace “I love you!” Wani irin dauke kansa Hamad yayi da gudu yadauki filo yana kare fuskanshi adikile yace “wat is this”? Kaman mace Hameed yawani shake murya yace “Wallahi I love you Habiby na Hamadi fine boy” dawani irin sauri Hamad ya yunkura zai tashi Hameed yarike shi yana hayowa gadon yace “wlh bazakaje ko’ina ba, wai kai bazaka koyi irin abubuwan nan ba, hakafa kai aure matanka zata dinga gayamaka, I love you Hamad” yawani make murya yana kanne idanu uwa mace, juyawa Hamad yayi yakifa fuskanshi akatifa sosai kaman zai shige ciki da kyar yace “please stop this Hameed” Hamad is really really shy, Innalillahi wannan wani irin namiji ne, how will Hamad bring kanshi yayi making love to matarsa? Wlh he’s not sure idan Hamad can look at nakedness din mace ma, sai kawai yasakesa ganin karyaje yahana kansa numfashi sabida yanda yake manna fuska akatifa kaman zai yaga yashiga ciki, yace “matarka ta shiga uku Hamadi” yawuce bayi abinsa shima dan yayi wanka”.
💫UWA KO UKUBA?💫
✍🏻M SHAKUR
KINSAN YANDA AKE JIYAR DA MIJI DADI? KINSAN YANDA AKE SA ME GIDA KUKA AGADO? KINSAN SIRRIN SARRAFA TANTAKWASHIN DADI? KIN IYA HATSABIBIN KUKA? MAKIRIN KUKA? SHEDANIN KUKA DA AKEMA MIJI? KIN IYA STYLES? KIN IYA KISSA???
JOIN INTIMACY CLASS DINA WITH JUST 5K KI KOYA🔥
GROUP DIN TSAWON SHEKARA DAYA NE KIKA BIYA 5K BAKI KARA BIYAN WANI KUDI SAI BAYAN 1YEAR JUST TODAY AND BE A BADDIE FOR OGA🙈
CHAT ME UP DON SHIGA
wa.me/+2347012181461
EPISODE 1️⃣9️⃣