Sashe 139
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Yana parking yafito da gudu ya shiga hospital din gabansa na faduwa sosai yahau gudu sosai zuwa ward nasu Mamie yagani gaban dakin tsaye tana goge hawaye da bayan hannu yazo wajenta da sauri yace “Mamie meya sami matana?” Hannunsa takama tace “she was shaking machine na kara doctors na ciki yanzu” gyadama Mamie kai yayi yarike hannun Mamie jikinsa na rawa Ya Aya na isowa wajen suna kallon dakin gaban Hamad na faduwa sosai.
Sunkai kusan 10mins ahaka sannan Doctors suka bude kofan suka fito dadan murmushi kan fuskansa yamika ma Ya Hamad hannu yace “congratulations Mrs Hamad! This is good news! Your wife is awake…..” rawa bakin Hamad yashigayi yace “aw……awa…..ke?” Dr yayi yar dariya yace “I mean she’s conscious! Cus she has been awake all this while but not conscious but now your wife is fully conscious! But we still have to run some investigation in the morning! Congratulations once again she did it! Your wife is back!” Chak Hamad ya tsaya hawaye sun cika idanunsa saiyakai hannunsa daya yadaura kan fuskansa guys! He’s exceptionally happy! Baimasan how he can express his happiness ba, doctors sukai dariya yadan buga kafadansa yace “common champion! You’ve waited for this moment for months! Now is the time! Go in and see your wife! She’s waiting!” Doctors suka wuce, Mamie da Ya Aya duk suka tsaya babu wanda yayi gigin shiga dakin cus Hamad deserve to see her first much more than them! He deserve to see matarsa first, tabasa Mamie tayi hakan yasa yasauke hannunsa kasa idanunsa sunyi jajir na kuka, yadan fuzar da iska yakalli Mamie cikin wani irin murya yace “Mamie nayi kyau?” Dan dariya Mamie tayi daya bulbulo da hawaye daga idanunta hakama Ya Aya, takai bakin lullubinta kan fuskansa tace “kayi kyau idanun nan ne sukai ja sosai dai” sharemai tayi hawaye na kara zubowa yace “Mamie Asmeey ta farka da gaske?” Mamie tace “shiga and confirm for us” gyadamata kai yayi kai jama’a Hamad is very emotional, ahankali yajuya yataka ya tsaya jikin kofan yakara kai bayan hannunsa ya goge hawayen dasuka sake zubomai yadan fuzar da iska he’s anxious, he’s scared, kafin ahankali yabude kofan ya shiga dakin yamaida kofan yarufe yadago kansa yakalli gadon, cikin wasu kalan gajiyayyun idanu Asmeey ke kallonsa an samata oxygen a hanci cus data farka she couldn’t breathe properly! Tsare Hamad tayi da idanunta na mara lafiya sosai tana kallonsa taga wani haske mafi kyawu tareda shi, tunda ta farka tabude idanu this is the first haske datake gani dat warm her eyes and bodyup! She missed this face! She missed this man! All she wants right now is yazo wajen nan so that she will have a chance to just hug him tight and never ever let him leave!
Sosai Hamad ke kallon Asmeey dake kallonsa da gajiyayyun idanu! Matarsa da yaganta asankare looking like wacce akaima wankan powder acikin pool of dried maroon blood a tiles! Matarsa da he watched aka fito da ita from hospital akai confirming nata death aka sa a motar ambulance, matarsa da he watched as women suka mata wankan gawa, aka lullubeta da likafani, auduga in her ears, nose her eyes completely shut! Matarsa that literally became an imbecile ba uhn or uhum’uhm sai yawu that is drooling nonstop da karkataccen baki and fixated eyes, bata moving or making any gestures, matarsa ce Allah yadawo masa da ita alife yanzu laying on this bed looking directly at him, fuzar da iska yayi, like idan duka dukiyar daya mallaka yadauka ya ciyar da marayu ya gina masallatai still baijin ya nunama Allah kalan godiyan and thankfulness dayake feeling right now towards Allahu Subhanahu Wata’ala ba! Is not enough! He’s super duper and over grateful to Allah! Hawaye yaji yazo mai yakai bayan hannu yashare yafara tafiya ahankali yana goge idanunsa da bayan hannu haryakai gaban gadon yana wani irin kallon Asmeey kafin awani irin hankali ya zube akasa yayi kneeling kansa na leveling da gadon dakuma kan Asmeey hannunshi na rawa sosai yakai yakamo duka hannayen Asmeey guda biyu yana kallonta yayi wani huci yakai hannayen bakinsa yayi kissing saikuma awani irin hankali yadaura hannayen nata saman fuskansa yayi placing yana kama hannun yana kallonta yafashe dawani calm yet serene emotional cry that says a whole lot to Asmeey har wani huci yake kaman maciji ya kankame hannunta sosai Hamad is crying while Asmeey na kallonsa wasu hawaye masu zafi nabin gefen idanunta suka saukowa dropping a pillow, she wants to just move her body even if it’s just a little bit ta matso ta rungume mijinta ta lallashesa amman takasa but dudda haka da all the energy datake dashi yawani yunkuro dasauri Hamad yataso kafinma yayi wani abu with the last ounce of energy nata tasa hannayenta takwanto da kansa kirjinta dawani Irin gudu Hamad yayi placing kansa a kirjinta Asmeey takai hannayen nata da bata iya motsi dasu da kyau bayan wuyansa ta kankamesa feeling yanda heart nasa ke beating same with hers, Hamad yayi kuka ajikin Asmeey kukan that says alot i thought I’ve lost you! I thought bazaki taba dawowa ba! I’ve missed you Asmeey! I love you so very much Asmeey! That’s just the cry dayake mata itama she’s just crying she wished tanada karfin lallashinsa but jikinta na mata kaman batasan yanda ake moto movement bama, yakai 10min akirjinta ahaka sannan yadago kansa yakawo fuskansa dab da nata, idanunsa har sun kankance sabida kuka, cikin wata yar kankanuwan murya dake nuna tsantsagwaran so yace “are you okay?” Tsayawa Asmeey tayi kallonsa tunda ta taso Hamad has always been the only person asking her this particular question na are you okay, tana gidansu! Sanda Fawaz yaso raping nata! On so many occasions! And today also is the first kalman daya fito daga bakinsa! Lumshemai idanu tayi tabudesu alamun eh, dayake oxygen pipe aka samata na nose trill kadai ba irin mai rufe baki da hanci ba tsayawa yayi yana kallonta yanason Asmeey! Soyayyanta har wani fizgansa yake, murya chan kasa yanadan kallon lips nata yace “can I kiss you?” Shiru Asmeey tayi tana kallonsa ayanda yake kallonta yadawo kaman maraya kaman yama fita jinya ya rame yasa talumshe idanunta tabudesu alamun eh, awani irin hankali Hamad yasauke bakinsa kan na Asmeey, he doesn’t care it’s been months batai brush ba, ko she has been drooling din yawu daga bakin, koko tanada wani infection abakin, koma menene he doesn’t care! Yakamasa cutan, Awani irin hankali yashiga kissing nata yana wasu kalan ijiyan zuciya mai ban tausayi yataso da kyau yahayo gadon yawani irin kankameta ajikinsa he’s kissing her idanunshi a lumshe while Asmeey idanunta abude tana kallonsa hawaye na gangarowa daga idanunta, ya bala’in bata tausayi kaman taita yimai kuka, kaman zai hadiye mata baki he’s kissing her kaman zai cinyeta, kiss na mugun shaukin so da kewa da bege, sau biyu ana knocking baijiba itakuma bata iya moving jikinta takasa gayamai ana knocking, bude kofan Mamie tayi tareda Ya Aya dawani irin sauri Hamadi yasaki bakin Asmeeey yatashi da sauri daga saman gadon jikin Asmeey, gabaki daya ya mance su Mamie na waje Mamie ma bakaramin kunya yakamta ba ko kadan bata kawo zatazo ta tarar da Hamadi harya haye yarinya mara lafiya yana sumbata kaman zayi shanye mata baki haka ba wlh kaman takoma tafice da gudu amman tadaure tai kaman bata gani ba itama Ya Aya tayi kaman bata gansu ba ganin ashe Ya Hamadi maye ne yooo daga farkawan yarinya harka hau gado kana shan baki!
Asmeey tamaida idanunta ta lumshe cikeda kunya Hamad yajuya yana kallon bango yana sosa kai kaman ya shige kasa wlh, Mamie ta waske tace “bacci takeyi ne Hamadi?” Dan juyowa Hamad yayi yakalli Asmeey saiya wuce yaje ya zauna kan Couch yakasa magana jikinsa sai rawa yake.
EPISODE 1️⃣1️⃣8️⃣
Sunkai kusan 10mins ahaka sannan Doctors suka bude kofan suka fito dadan murmushi kan fuskansa yamika ma Ya Hamad hannu yace “congratulations Mrs Hamad! This is good news! Your wife is awake…..” rawa bakin Hamad yashigayi yace “aw……awa…..ke?” Dr yayi yar dariya yace “I mean she’s conscious! Cus she has been awake all this while but not conscious but now your wife is fully conscious! But we still have to run some investigation in the morning! Congratulations once again she did it! Your wife is back!” Chak Hamad ya tsaya hawaye sun cika idanunsa saiyakai hannunsa daya yadaura kan fuskansa guys! He’s exceptionally happy! Baimasan how he can express his happiness ba, doctors sukai dariya yadan buga kafadansa yace “common champion! You’ve waited for this moment for months! Now is the time! Go in and see your wife! She’s waiting!” Doctors suka wuce, Mamie da Ya Aya duk suka tsaya babu wanda yayi gigin shiga dakin cus Hamad deserve to see her first much more than them! He deserve to see matarsa first, tabasa Mamie tayi hakan yasa yasauke hannunsa kasa idanunsa sunyi jajir na kuka, yadan fuzar da iska yakalli Mamie cikin wani irin murya yace “Mamie nayi kyau?” Dan dariya Mamie tayi daya bulbulo da hawaye daga idanunta hakama Ya Aya, takai bakin lullubinta kan fuskansa tace “kayi kyau idanun nan ne sukai ja sosai dai” sharemai tayi hawaye na kara zubowa yace “Mamie Asmeey ta farka da gaske?” Mamie tace “shiga and confirm for us” gyadamata kai yayi kai jama’a Hamad is very emotional, ahankali yajuya yataka ya tsaya jikin kofan yakara kai bayan hannunsa ya goge hawayen dasuka sake zubomai yadan fuzar da iska he’s anxious, he’s scared, kafin ahankali yabude kofan ya shiga dakin yamaida kofan yarufe yadago kansa yakalli gadon, cikin wasu kalan gajiyayyun idanu Asmeey ke kallonsa an samata oxygen a hanci cus data farka she couldn’t breathe properly! Tsare Hamad tayi da idanunta na mara lafiya sosai tana kallonsa taga wani haske mafi kyawu tareda shi, tunda ta farka tabude idanu this is the first haske datake gani dat warm her eyes and bodyup! She missed this face! She missed this man! All she wants right now is yazo wajen nan so that she will have a chance to just hug him tight and never ever let him leave!
Sosai Hamad ke kallon Asmeey dake kallonsa da gajiyayyun idanu! Matarsa da yaganta asankare looking like wacce akaima wankan powder acikin pool of dried maroon blood a tiles! Matarsa da he watched aka fito da ita from hospital akai confirming nata death aka sa a motar ambulance, matarsa da he watched as women suka mata wankan gawa, aka lullubeta da likafani, auduga in her ears, nose her eyes completely shut! Matarsa that literally became an imbecile ba uhn or uhum’uhm sai yawu that is drooling nonstop da karkataccen baki and fixated eyes, bata moving or making any gestures, matarsa ce Allah yadawo masa da ita alife yanzu laying on this bed looking directly at him, fuzar da iska yayi, like idan duka dukiyar daya mallaka yadauka ya ciyar da marayu ya gina masallatai still baijin ya nunama Allah kalan godiyan and thankfulness dayake feeling right now towards Allahu Subhanahu Wata’ala ba! Is not enough! He’s super duper and over grateful to Allah! Hawaye yaji yazo mai yakai bayan hannu yashare yafara tafiya ahankali yana goge idanunsa da bayan hannu haryakai gaban gadon yana wani irin kallon Asmeey kafin awani irin hankali ya zube akasa yayi kneeling kansa na leveling da gadon dakuma kan Asmeey hannunshi na rawa sosai yakai yakamo duka hannayen Asmeey guda biyu yana kallonta yayi wani huci yakai hannayen bakinsa yayi kissing saikuma awani irin hankali yadaura hannayen nata saman fuskansa yayi placing yana kama hannun yana kallonta yafashe dawani calm yet serene emotional cry that says a whole lot to Asmeey har wani huci yake kaman maciji ya kankame hannunta sosai Hamad is crying while Asmeey na kallonsa wasu hawaye masu zafi nabin gefen idanunta suka saukowa dropping a pillow, she wants to just move her body even if it’s just a little bit ta matso ta rungume mijinta ta lallashesa amman takasa but dudda haka da all the energy datake dashi yawani yunkuro dasauri Hamad yataso kafinma yayi wani abu with the last ounce of energy nata tasa hannayenta takwanto da kansa kirjinta dawani Irin gudu Hamad yayi placing kansa a kirjinta Asmeey takai hannayen nata da bata iya motsi dasu da kyau bayan wuyansa ta kankamesa feeling yanda heart nasa ke beating same with hers, Hamad yayi kuka ajikin Asmeey kukan that says alot i thought I’ve lost you! I thought bazaki taba dawowa ba! I’ve missed you Asmeey! I love you so very much Asmeey! That’s just the cry dayake mata itama she’s just crying she wished tanada karfin lallashinsa but jikinta na mata kaman batasan yanda ake moto movement bama, yakai 10min akirjinta ahaka sannan yadago kansa yakawo fuskansa dab da nata, idanunsa har sun kankance sabida kuka, cikin wata yar kankanuwan murya dake nuna tsantsagwaran so yace “are you okay?” Tsayawa Asmeey tayi kallonsa tunda ta taso Hamad has always been the only person asking her this particular question na are you okay, tana gidansu! Sanda Fawaz yaso raping nata! On so many occasions! And today also is the first kalman daya fito daga bakinsa! Lumshemai idanu tayi tabudesu alamun eh, dayake oxygen pipe aka samata na nose trill kadai ba irin mai rufe baki da hanci ba tsayawa yayi yana kallonta yanason Asmeey! Soyayyanta har wani fizgansa yake, murya chan kasa yanadan kallon lips nata yace “can I kiss you?” Shiru Asmeey tayi tana kallonsa ayanda yake kallonta yadawo kaman maraya kaman yama fita jinya ya rame yasa talumshe idanunta tabudesu alamun eh, awani irin hankali Hamad yasauke bakinsa kan na Asmeey, he doesn’t care it’s been months batai brush ba, ko she has been drooling din yawu daga bakin, koko tanada wani infection abakin, koma menene he doesn’t care! Yakamasa cutan, Awani irin hankali yashiga kissing nata yana wasu kalan ijiyan zuciya mai ban tausayi yataso da kyau yahayo gadon yawani irin kankameta ajikinsa he’s kissing her idanunshi a lumshe while Asmeey idanunta abude tana kallonsa hawaye na gangarowa daga idanunta, ya bala’in bata tausayi kaman taita yimai kuka, kaman zai hadiye mata baki he’s kissing her kaman zai cinyeta, kiss na mugun shaukin so da kewa da bege, sau biyu ana knocking baijiba itakuma bata iya moving jikinta takasa gayamai ana knocking, bude kofan Mamie tayi tareda Ya Aya dawani irin sauri Hamadi yasaki bakin Asmeeey yatashi da sauri daga saman gadon jikin Asmeey, gabaki daya ya mance su Mamie na waje Mamie ma bakaramin kunya yakamta ba ko kadan bata kawo zatazo ta tarar da Hamadi harya haye yarinya mara lafiya yana sumbata kaman zayi shanye mata baki haka ba wlh kaman takoma tafice da gudu amman tadaure tai kaman bata gani ba itama Ya Aya tayi kaman bata gansu ba ganin ashe Ya Hamadi maye ne yooo daga farkawan yarinya harka hau gado kana shan baki!
Asmeey tamaida idanunta ta lumshe cikeda kunya Hamad yajuya yana kallon bango yana sosa kai kaman ya shige kasa wlh, Mamie ta waske tace “bacci takeyi ne Hamadi?” Dan juyowa Hamad yayi yakalli Asmeey saiya wuce yaje ya zauna kan Couch yakasa magana jikinsa sai rawa yake.
EPISODE 1️⃣1️⃣8️⃣