Sashe 154
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Da kyar Mom tanunama mai keke gidansu tabasa kudi cikin 50k ta sauke da kyar tawuce fuskanta ya kukkumbura dan duka Fawaz yamata na bala’i tashigo gida tazauna compound duk karfin zuciyanta da taurin rai saita fara kuka sosai bana wasaba zuciyanta ba dadi yamata nauyi, Fawaz zai mata haka, she lost everything sabida yaron nan, sabida Fawaz babu abinda batayiba ta musgunawa yarta da bata mata komi, sabida Fawaz ta cusama Baba bakinciki har tazabi saki just to go and bill Fawaz out daga police station, wanki gyaran gida, wanke bayi menene batama Fawaz yanzu in the most darkest moment na rayuwanta zai gujeta? For the first time saitaji babu abinda take kewa sai yaranta, number Aya taciro tai dialing amman baya ma shiga at all, number Aysha takira yayi ringing yagama bata dagaba next kira taji kaman Aysha tamayi blocking nata zuciyan Mom ya katse tayi dialing number Munir bata shiga kwata kwata kaman bata kan network tasake dialing na Aya bata shiga na Aysha busy tai blocking nata kawai saita ijiye wayan tafashe da wani irin kuka tace “I hurt yarana I caused them pain all because of you Fawaz, I tourtured my daughter to dead sabida soyayyan d’a namiji and this is all I get from him! Duka Koran kare! Wlh namiji ba dan goyo bane, bazan taba yafe maka ba Fawaz!”Wani kalan bakin nadama da bakın ciki Mom keji na how she sacrificed everything every important thing na rayuwanta for Fawaz, wanda take tunani bayan mutuwan Asmeey he will focus on her cus he seems to be enjoying her pussy but aure zai karo yar film yar duniya kuma, ga kafa na ciwo ga kowa abandon her yazatayi Yayanta take tunani but tasan takirasa saiyaci mata mutunci yanda yakeda zafi bazaima saurareta ba she knows dole yasan abinda tayi akan Asmeey tayi shiru kawai ta kwanta awajen zazzabi na lullubeta ba kakkautawa.
EPISODE 1️⃣3️⃣8️⃣
Washe gari asibiti taje da ragowan kudin aka duba kafanta Dr yace aiki za’ayi a yanke naman wajen gabaki daya asamata another nama kafin poison din yashiga kashinta, aiki da nama da za’a saya 500k.
Gida Mom tadawo taje takira dillaliya ta saida set na kujerun falo da carpet da dinning da dankararen tv su komi kuma na falon na Baba ne, kayan da normal normal ko tv falo yafi 1m da kyar Mom tahada 1m abanza dillaliyan tasaya washe gari takoma asibiti tabiya akai admitting nata gobe za’ayi surgery tayi undergoing other investigations su xray da sauransu akace takira azauna da ita but batada wanda zata kira she just realized Fawaz yasa tayi feeling nobody is important in her life kawai she just followed him like a fool, washe gari aka shiga aikin aka kwashe naman anan akaga dafi ya shiga kashi fa dole ayanke but bazasu iyaba dole Mom saita farka tabada consent haka aka lullube kafan ba’asa nama ba aka fito da ita, bayan like 5hours allura yasaketa Dr yamata bayani Mom tai shiru tana kallon Doctor is this even real? Ita za’a yankema kafa, bata tabajin tsoro yakamata irin na rannan ba da gaske alhaki nabin mutum dama, no gaskiya zataje wani hospital bazata yarda ayanke mata kafaba ai rayuwanta yakare kennan tace “Dr asamin fatan dana biya nidai bawata yanke kafa zanje Dubai adubani”
Dr yace “gwara ayanke miki yanzu aka saka miki fata kafan ya warke rubewa kafarki zata fara taciki” Mom tace “I reject rubewa pls finish wat I paid for”? Dr yayi yayi Mom taki haka yabarta aka komar da ita aiki aka mata just 1hour yadaukesu aka fito da Mom, kwananta uku a hospital aka sallameta ta tafi gida tasake kirawo dillaliya tv sama da kujeru tasaida da curtains da kujerun flat nasu Abba da Kawu duka kaya dayawa tahada miliyan uku taje tanemi second hand toyota tasaya da kyar hankalinta ya kwanta tazo gida.
Kwananta uku agida kafanta yafara wani irin ciwo dako tafiya da kanta yasoma gagaranta wani hospital taje private nan fa suma suka faracin kudi ana test daban daban before aceme ana neman kusan 1.5 Mom tasake kiran dillaliya funityres na dakin Baba tafitae dana dakin şu Asmeey dana dakin Ammi kaman nata duka ta saida tahada 2M, takoma hospital sai hope suke bata bazasu yanke kafa ba aka bata magunguna masu kyau da allurai tadenajin zafi jikinta yayi kyau tadawo gida again, bayan 4 days saitaga ruwa nafitowa daga aikin takara komawa private hospital din sukace zasu mata aiki su chanza fatar 5m aiki daganan tagama wahala Mom takoma gidan duka wani funityres daya rage na sauran flats din dana dakintama kawai katifa ta ijiyema kanta akasa ta saida tahada 5m takoma akai admitting nata akai aiki bayan 3days tadawo gida tana recovering ba bacci just 2days wani ruwan yauki me wari yafara fitowa daga aikin takoma asibitin sukace ita ke wanka tana bari ruwa yashiga sai an sake chanza skin din 5m again zata kara biya this time komi daya rage na gidan ta sauda harda kayayyakin kitchen da katifan data barma kanta da motan data saya kap tahada 5m da kyar takoma aka sake aiki sunfaga kashin yarube but sunki fada mata sai patch patch suke mata kawai Mom tasake dawowa gida praying wannan ne karshe cus bata da anything left again, rannan takira number Aya wayan ya shiga Aya bata dagaba, ana biyu bata dagaba ana uku Aya tadaga kafin Mom tai magana Aya tace “duk wani relationship dake tsakanin mu da ke mun yanke Mom! Ke kika fara nuna you hate us! You killed our sister and her baby all sabida dadironki Fawaz, u make your choice muma we make ours shine mun barki dashi! Har abada Mom nagama jin tsoronki ko shakkan ki cus kinriga kinyi loosing every respect we have for you! Wlh I wish and wish and wish da bakene mahaifiyata ba! I wish inama Mamie ko Ammi ce mahaifiyata, you don’t deserve to be called my mother! The only reason nake daukan wayanki is because someone has to say it to you, Ayasha da Munir sun fini zafi ko fuskanki basuso su gani dan haka na barki lafiya!” Ya Aya takatse wayan Mom tai wani mutuwan zaune rayuwa kenan! Wato ko duk wanda bai yarda Allah shine above everything and everyone ba yaci baya, is this not Aya da idan tai tsawa saitahau kuka tarude? Yau Aya ce ke gasamata magana haka? Sauran yaran sunmayi blocking nata? Duk tsoron nan da shakka da fargabanta babu shi ko daya aransu ita Mom dake tunkaho tana alfahari da yanda yaranta ke tsoro ta yau yaranta sun nunamata she’s a nobody! Zuciyanta yayi wani iri Asmeey na fado mata arai the only person datasan da ace tana raye zata tausayamata is Asmeey and takashe ta, Asmeey ce kadai yarta dake mata wani kalan mugun so! Ita tasan da ace Asmeey nada rai taganta in this condition she will hugged her cry and tell her Mom I love you! You are the most beautiful Mom….. Mom tawani rushe da kuka wani nadaman abubuwan datama Asmeey na zuwan mata cus Asmeey tafi duka sauran yaranta sonta! Asmey tafisu tausayi! Tafisu soft heart! Tafisu shakuwa da mahaifiyarta! Why did she do all of those things to Asmeey because of a man dagashi nan yau yajuya mata baya? Ita the almighty boss lady Mom ce haka yau? Where is the barristerness? Where’s the connection and her elite contacts yan presidency? She learnt all this elite people datama case sukaci are only using her, idan bakada amfani u are no one to them babu Wanda ya tai maketa and most of them knows she’s sick ta aikama abokan aikinta hotunan kafanta but nobody gave her one kobo not all called sef, she knows Allah is punishing her, tashi daya yasa Fawaz yarabu da ita, yaranta haka, mijinta haka, is time ta nemi gafara, dudda batasan inda Baba yakoma ba ai tasan shagunan sa gobe zataje Allah sa tagansa, zataje gidan Yayanta ta nemi gafaransa shima, zata hada kudi taje Bauchi ta nemi gafaransu, ta nemi yanda zata sami Hamad ta nemi gafaransa takashemai dan ciki da mata.
EPISODE 1️⃣3️⃣9️⃣
EPISODE 1️⃣3️⃣8️⃣
Washe gari asibiti taje da ragowan kudin aka duba kafanta Dr yace aiki za’ayi a yanke naman wajen gabaki daya asamata another nama kafin poison din yashiga kashinta, aiki da nama da za’a saya 500k.
Gida Mom tadawo taje takira dillaliya ta saida set na kujerun falo da carpet da dinning da dankararen tv su komi kuma na falon na Baba ne, kayan da normal normal ko tv falo yafi 1m da kyar Mom tahada 1m abanza dillaliyan tasaya washe gari takoma asibiti tabiya akai admitting nata gobe za’ayi surgery tayi undergoing other investigations su xray da sauransu akace takira azauna da ita but batada wanda zata kira she just realized Fawaz yasa tayi feeling nobody is important in her life kawai she just followed him like a fool, washe gari aka shiga aikin aka kwashe naman anan akaga dafi ya shiga kashi fa dole ayanke but bazasu iyaba dole Mom saita farka tabada consent haka aka lullube kafan ba’asa nama ba aka fito da ita, bayan like 5hours allura yasaketa Dr yamata bayani Mom tai shiru tana kallon Doctor is this even real? Ita za’a yankema kafa, bata tabajin tsoro yakamata irin na rannan ba da gaske alhaki nabin mutum dama, no gaskiya zataje wani hospital bazata yarda ayanke mata kafaba ai rayuwanta yakare kennan tace “Dr asamin fatan dana biya nidai bawata yanke kafa zanje Dubai adubani”
Dr yace “gwara ayanke miki yanzu aka saka miki fata kafan ya warke rubewa kafarki zata fara taciki” Mom tace “I reject rubewa pls finish wat I paid for”? Dr yayi yayi Mom taki haka yabarta aka komar da ita aiki aka mata just 1hour yadaukesu aka fito da Mom, kwananta uku a hospital aka sallameta ta tafi gida tasake kirawo dillaliya tv sama da kujeru tasaida da curtains da kujerun flat nasu Abba da Kawu duka kaya dayawa tahada miliyan uku taje tanemi second hand toyota tasaya da kyar hankalinta ya kwanta tazo gida.
Kwananta uku agida kafanta yafara wani irin ciwo dako tafiya da kanta yasoma gagaranta wani hospital taje private nan fa suma suka faracin kudi ana test daban daban before aceme ana neman kusan 1.5 Mom tasake kiran dillaliya funityres na dakin Baba tafitae dana dakin şu Asmeey dana dakin Ammi kaman nata duka ta saida tahada 2M, takoma hospital sai hope suke bata bazasu yanke kafa ba aka bata magunguna masu kyau da allurai tadenajin zafi jikinta yayi kyau tadawo gida again, bayan 4 days saitaga ruwa nafitowa daga aikin takara komawa private hospital din sukace zasu mata aiki su chanza fatar 5m aiki daganan tagama wahala Mom takoma gidan duka wani funityres daya rage na sauran flats din dana dakintama kawai katifa ta ijiyema kanta akasa ta saida tahada 5m takoma akai admitting nata akai aiki bayan 3days tadawo gida tana recovering ba bacci just 2days wani ruwan yauki me wari yafara fitowa daga aikin takoma asibitin sukace ita ke wanka tana bari ruwa yashiga sai an sake chanza skin din 5m again zata kara biya this time komi daya rage na gidan ta sauda harda kayayyakin kitchen da katifan data barma kanta da motan data saya kap tahada 5m da kyar takoma aka sake aiki sunfaga kashin yarube but sunki fada mata sai patch patch suke mata kawai Mom tasake dawowa gida praying wannan ne karshe cus bata da anything left again, rannan takira number Aya wayan ya shiga Aya bata dagaba, ana biyu bata dagaba ana uku Aya tadaga kafin Mom tai magana Aya tace “duk wani relationship dake tsakanin mu da ke mun yanke Mom! Ke kika fara nuna you hate us! You killed our sister and her baby all sabida dadironki Fawaz, u make your choice muma we make ours shine mun barki dashi! Har abada Mom nagama jin tsoronki ko shakkan ki cus kinriga kinyi loosing every respect we have for you! Wlh I wish and wish and wish da bakene mahaifiyata ba! I wish inama Mamie ko Ammi ce mahaifiyata, you don’t deserve to be called my mother! The only reason nake daukan wayanki is because someone has to say it to you, Ayasha da Munir sun fini zafi ko fuskanki basuso su gani dan haka na barki lafiya!” Ya Aya takatse wayan Mom tai wani mutuwan zaune rayuwa kenan! Wato ko duk wanda bai yarda Allah shine above everything and everyone ba yaci baya, is this not Aya da idan tai tsawa saitahau kuka tarude? Yau Aya ce ke gasamata magana haka? Sauran yaran sunmayi blocking nata? Duk tsoron nan da shakka da fargabanta babu shi ko daya aransu ita Mom dake tunkaho tana alfahari da yanda yaranta ke tsoro ta yau yaranta sun nunamata she’s a nobody! Zuciyanta yayi wani iri Asmeey na fado mata arai the only person datasan da ace tana raye zata tausayamata is Asmeey and takashe ta, Asmeey ce kadai yarta dake mata wani kalan mugun so! Ita tasan da ace Asmeey nada rai taganta in this condition she will hugged her cry and tell her Mom I love you! You are the most beautiful Mom….. Mom tawani rushe da kuka wani nadaman abubuwan datama Asmeey na zuwan mata cus Asmeey tafi duka sauran yaranta sonta! Asmey tafisu tausayi! Tafisu soft heart! Tafisu shakuwa da mahaifiyarta! Why did she do all of those things to Asmeey because of a man dagashi nan yau yajuya mata baya? Ita the almighty boss lady Mom ce haka yau? Where is the barristerness? Where’s the connection and her elite contacts yan presidency? She learnt all this elite people datama case sukaci are only using her, idan bakada amfani u are no one to them babu Wanda ya tai maketa and most of them knows she’s sick ta aikama abokan aikinta hotunan kafanta but nobody gave her one kobo not all called sef, she knows Allah is punishing her, tashi daya yasa Fawaz yarabu da ita, yaranta haka, mijinta haka, is time ta nemi gafara, dudda batasan inda Baba yakoma ba ai tasan shagunan sa gobe zataje Allah sa tagansa, zataje gidan Yayanta ta nemi gafaransa shima, zata hada kudi taje Bauchi ta nemi gafaransu, ta nemi yanda zata sami Hamad ta nemi gafaransa takashemai dan ciki da mata.
EPISODE 1️⃣3️⃣9️⃣