Sashe 161
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Asmeey cried, cried kaman ba gobe saitaji kaman she lost a part of her wlh wlh, but she’s happy tayafe mata duk sun yafe mata, and in Allah ya yarda laifinta datama Allah shima zai yafemata, Allah gafurrur raheem! Kai wato babu komi aduniya, kaita girman kai kana shuka tsiya Allah yaga dama take yanke zai amsa rayuwanka, shima Alhaji Mahmoud yayi nadaman abinda yamata but Allah yasani yana son kanwarsa kawai he acted like that cus he was bittered and hurt game da halayyanta, and yakirata yamata wa’azi but tamaidashi shashasha, hakadai duk aka tafi kaita makwancinta na gaskiya, har mazajen yaranta sunzo Munir ne kawai bashi on ground.
Sai gaisuwa ake musu Asmeey is very sad abu yatokare mata wuya kawai ta kwanta lamoo a dogon kujera a falon, ga Ya Hamadi shima baya gansa ba, nobody is saying anything to her, bude kofan falo akayi Munir yashigo idanunsa straight akanta goye da jaka abaya idanunsa sunyi jaa kana gani kasan yasha kuka shima Uwa ai bawasa ba,Ya Hamad abayansa rikeda car key kaman shiya daukosa daga airport, wani tashi Asmeey tayi tawani fashe da kuka Munir shima yataho wajenta kawai tayi hugging nasa kaman sunfi kowajin mutuwan Mom, sunbama kowa tausayi adakin, ahankali Munir yarike nasa kukan yace “ya isa stop crying I’m still here! I will take care of you, ke ba marainiya bace kinji” gyadamai kai tayi tace “I will take care of you kaji, I won’t let you be lonely kaji kanina” gyadamata kai Munir yayi yakai hannu yana sharemata fuska, kowa na kallonsu bond dinta da Munir daban ne kawai, yazaunar da ita kan kujera shima ya zauna yakara share mata fuska sai ijiyan zuciya take tarike masa hannu gam gam tausayinsa takeji cus shine autansu shima tausayinta yakeji cus itane auta anasa idanun cus he’s way stronger than Asmeey kai har su Ya Aya ma, yace “don’t cry again” gyadamai kai tayi.
Rannan agidan Mamie ta kwana!
Kwanan su 5 Hamad yace gobe zasu tafi cus daman 7days zasuyi, aka shirya mata komi, washegarin rannan 12na rana ne flight nasu suka tafi DC, Munir yakoma school shima, this is the first time take tafiya tare da mijinta tana cikin hayyacinta, rasuwan Mom ya tsaya mata arai but zuciyanta yarage nauyi, she promise kanta kullum zata mata addu’a, Ya Hamad na kulawa da ita sosai bai nemeta ba banda bedrest she needs the space tai mourning mahaifiyarta, sukakai mota yazo ya daukesu tai hugging Ya Hamadi kawai natsuwa takeso, sai kawai ta dago tadauki wayanta tai typing.
“Can you please sex me today Yaya? Inaso naji na natsu! My heart is heavy” tana danna sending saita kifa kanta akafa Hamad yaji wayansa yayi kara yaduba ganin abinda Asmeey ta turo mikewa gabansa yayi da kyar ya saita kansa sukakai gida suka shiga da luggage yana rufe kofa zata wuce yakamata ya manna da bango Asmeey tayi murmushi akunyace tace “ba yanzu ba Yaya sainayi wanka” kaman wani dan daba yace “Wlh bazan iyaba! Kin kunnani!” Zatai magana yahada bakinsa da nata yafara murzata kaman wani mayunwaci he sex her sooo goood they ended up akan gado.
****
Hamad and Asmeey builds wani irin strong relationship dakowannensu belongs to one another, Asmeey is his everything, for Asmeey too Hamadi is her everything, kullum saitai waya da Munir, tasan Ya Hamadi na turamai kudi itama haka take turamai kudi akai akai kudi is not her problem tanada card nata na account na Ya Hamadi kome takeso batada limit, bayan 9month anan DC ta haifi yarta mace mai bala’in kama da Hamad kaman tamacen Hamad, rannan Hamadi yakusan haukacewa, Mamie tazo jego dudda 2weeks zasuyi su koma naija harda Hamad achan za’ayi suna yanada 1month Hutu yasama yarsa suna Airah!
Bayan 2weeks suka tafi Nigeria, Zee itama nada ciki, while Matar Faisal tasami ciki, kowa nata murna, agidansu suka sauka dudda Mamie taso Asmeey ta sauka gidanta, nan aka fara shirye shiryen suna money is not the problem, company su sai booming yake while Hamad is working on wani robotics program dazai maidasa partner Microsoft forever he will not be like worker nasu sai partner.
Ana gobe zasu koma DC yadauki Asmeey zuwa bada taimako a hospital nan Asmeey take ganin Fawaz a bangaren yan HIV ya tsotse ya komade yakoma wani iri fuskansa duk kuraje ya lalace yana ganin Asmeey yaboye sabida kunya bata kara kallonsa ba tawuce abinta batason tama tuna past nata but Allah yayi maganinsa ahaka zai kare dama makomar dan iska kenan.
Book business inta suprisnly ya karbu ansan Asma’u M Hamad and they live happily ever after while Munir yazama successful Doctor Pediatrician likitan yara yazama party on party Asmeey is his best friend, ya auri Nana dayake so dan Mama ta gyara halinta itama taroki yafiya Kawu yadawo da ita.
END🫠❤️
ALHAMDULILLAH KUSKUREN DANAYI CIKIN THIS BOOK ALLAH YA YAFEMIN!
I HOPE YOU ENJOY THIS BOOK❤️
WANI LABARI ZAKUSO KUGA MSHAKUR TA KAWO MUKU NEXT? BAYAN SALLA?
TELL MEEEE❤️
Sai gaisuwa ake musu Asmeey is very sad abu yatokare mata wuya kawai ta kwanta lamoo a dogon kujera a falon, ga Ya Hamadi shima baya gansa ba, nobody is saying anything to her, bude kofan falo akayi Munir yashigo idanunsa straight akanta goye da jaka abaya idanunsa sunyi jaa kana gani kasan yasha kuka shima Uwa ai bawasa ba,Ya Hamad abayansa rikeda car key kaman shiya daukosa daga airport, wani tashi Asmeey tayi tawani fashe da kuka Munir shima yataho wajenta kawai tayi hugging nasa kaman sunfi kowajin mutuwan Mom, sunbama kowa tausayi adakin, ahankali Munir yarike nasa kukan yace “ya isa stop crying I’m still here! I will take care of you, ke ba marainiya bace kinji” gyadamai kai tayi tace “I will take care of you kaji, I won’t let you be lonely kaji kanina” gyadamata kai Munir yayi yakai hannu yana sharemata fuska, kowa na kallonsu bond dinta da Munir daban ne kawai, yazaunar da ita kan kujera shima ya zauna yakara share mata fuska sai ijiyan zuciya take tarike masa hannu gam gam tausayinsa takeji cus shine autansu shima tausayinta yakeji cus itane auta anasa idanun cus he’s way stronger than Asmeey kai har su Ya Aya ma, yace “don’t cry again” gyadamai kai tayi.
Rannan agidan Mamie ta kwana!
Kwanan su 5 Hamad yace gobe zasu tafi cus daman 7days zasuyi, aka shirya mata komi, washegarin rannan 12na rana ne flight nasu suka tafi DC, Munir yakoma school shima, this is the first time take tafiya tare da mijinta tana cikin hayyacinta, rasuwan Mom ya tsaya mata arai but zuciyanta yarage nauyi, she promise kanta kullum zata mata addu’a, Ya Hamad na kulawa da ita sosai bai nemeta ba banda bedrest she needs the space tai mourning mahaifiyarta, sukakai mota yazo ya daukesu tai hugging Ya Hamadi kawai natsuwa takeso, sai kawai ta dago tadauki wayanta tai typing.
“Can you please sex me today Yaya? Inaso naji na natsu! My heart is heavy” tana danna sending saita kifa kanta akafa Hamad yaji wayansa yayi kara yaduba ganin abinda Asmeey ta turo mikewa gabansa yayi da kyar ya saita kansa sukakai gida suka shiga da luggage yana rufe kofa zata wuce yakamata ya manna da bango Asmeey tayi murmushi akunyace tace “ba yanzu ba Yaya sainayi wanka” kaman wani dan daba yace “Wlh bazan iyaba! Kin kunnani!” Zatai magana yahada bakinsa da nata yafara murzata kaman wani mayunwaci he sex her sooo goood they ended up akan gado.
****
Hamad and Asmeey builds wani irin strong relationship dakowannensu belongs to one another, Asmeey is his everything, for Asmeey too Hamadi is her everything, kullum saitai waya da Munir, tasan Ya Hamadi na turamai kudi itama haka take turamai kudi akai akai kudi is not her problem tanada card nata na account na Ya Hamadi kome takeso batada limit, bayan 9month anan DC ta haifi yarta mace mai bala’in kama da Hamad kaman tamacen Hamad, rannan Hamadi yakusan haukacewa, Mamie tazo jego dudda 2weeks zasuyi su koma naija harda Hamad achan za’ayi suna yanada 1month Hutu yasama yarsa suna Airah!
Bayan 2weeks suka tafi Nigeria, Zee itama nada ciki, while Matar Faisal tasami ciki, kowa nata murna, agidansu suka sauka dudda Mamie taso Asmeey ta sauka gidanta, nan aka fara shirye shiryen suna money is not the problem, company su sai booming yake while Hamad is working on wani robotics program dazai maidasa partner Microsoft forever he will not be like worker nasu sai partner.
Ana gobe zasu koma DC yadauki Asmeey zuwa bada taimako a hospital nan Asmeey take ganin Fawaz a bangaren yan HIV ya tsotse ya komade yakoma wani iri fuskansa duk kuraje ya lalace yana ganin Asmeey yaboye sabida kunya bata kara kallonsa ba tawuce abinta batason tama tuna past nata but Allah yayi maganinsa ahaka zai kare dama makomar dan iska kenan.
Book business inta suprisnly ya karbu ansan Asma’u M Hamad and they live happily ever after while Munir yazama successful Doctor Pediatrician likitan yara yazama party on party Asmeey is his best friend, ya auri Nana dayake so dan Mama ta gyara halinta itama taroki yafiya Kawu yadawo da ita.
END🫠❤️
ALHAMDULILLAH KUSKUREN DANAYI CIKIN THIS BOOK ALLAH YA YAFEMIN!
I HOPE YOU ENJOY THIS BOOK❤️
WANI LABARI ZAKUSO KUGA MSHAKUR TA KAWO MUKU NEXT? BAYAN SALLA?
TELL MEEEE❤️