Sashe 39
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Mom babban Barrister ce da ansan da zamanta a Bauchi, and police station waje ne da take zuwa every now and then saidai idan any of her client is not in trouble, and she made good friends and connections da alot of people a police it takes her just one call to wani babban dan sanda tagano wani police station aka kai Fawaz tana shiga headquarter nan da nan tai magana tayi some paper works tawuce office na babban su suna magana sai gashi an shigo da Fawaz daya daku sosai hannun Hamad, Mom ta tsayar da maganan tabishi da kallo kaman yanda Fawaz din ya kalleta yadauke kai ya zauna Mom tajaye kanta da kyar ta kalli ISP tace “as I was saying ISP Kamal is just misunderstanding yarinyar y’ata ce and har gida yazo ya dauketa nina bada izini baban baisani bane, please I want the case closed and gone nobody need to know no trace no record” shafa kansa ISP yayi yace “Hajiya Salami ahhhm Mrs Turaki ai ke kinsan Hajjaju kome kikace ya zauna” murmushi tayi tasa hannu a jaka taciro bandur ma 1k guda biyu ta ijiye agabansa tace “godiya nake ga wannan akaiwa yara barka da salla” cikeda jin dadi yaja kudin yasa a drawer yace “godiya nake bari nakira boys su kawomai belongings dinsa” yamike yafice daga office din yarage daga Mom sai Fawaz, juyowa tayi ta kallesa tace “ka kira Hajiya Ramatu ne?” Dago idanu yayi yamata wani kalan kallo sannan ya watsar chan yace “I know you would come” yayi shiru kafin agajiye yace “I didn’t call anyone” ijiyan zuciya tasauke tana kallonsa tayi wani karamin smile daidai ISP yashigo da takalminsa agogonsa da wayansa duka yabasa fizgewa Fawaz yayi very rudely ISP yakalli Mom dasauri tace “amana afuwa Yallabai” Fawaz yamike yafice abinsa Mom tamike tasakemai godiya sannan tafito wajen motanta taga Fawaz din tsaye yana mata wani kallo ahankali takarasa ta bude side nata ta shiga ta zauna shima yabude gefe agaban yashiga yazauna Mom ta tada motan ana kiran magrib suka fito daga asibitin tace “I’m taking you to the hospital you look terrible” cikeda rashin mutunci Fawaz ya buga dashboard da karfi yace “I am not going to any hospital kinjini” kallonsa Mom tayi yanda yake huci ahankali tace “kayakuri” kaman badashi tayi magana ba ya lumshe idanu yana fuzar da iska gaban wani big pharmacy tayi parking takalleshi tace “lemme get drugs for you toh” ko kallonta baiyiba Mom tabude kofa tafice tashiga cikin kusan 15mins tabata sannan tafito da ledan magunguna ta ijiye abaya tadawo gaban ta zauna ta kunna motan taja tadan sake kallonsa har lokacin idanunsa a kulle tace “kaci abinci”? “Banjin yunwa” yafada da kyar, Mom bata sake magana ba har saida sukakai cikin GRA gaban wani gida da kanta ta sauko tawuce tasa key tabude gate din key shiga cikin gidan tabude gate din tadawo ta shiga motan taja motar ciki sannan ta sauko tashiga maida gate din tana rufewa, saukowa Fawaz yayi yawuce flat din gidan yasa key dinsa yabude kofa yashiga, Mom tadawo motan tabude baya tadauki magungunan tabar handbag nata da komi a motan ta taho tabude kofa tashiga, hadadden gida ne mai kyau dublex, baya falon stairs tawuce sama wani daki tabude zaune tagansa kan gado yacire rigan dagashi sai dogon wandon shadda da farin singlet jikinsa duk ciwo ijiye ledan tayi sai kawai tajuya tawuce bayi bata wani jimaba tafito da ruwan dumi da towel aciki ta dawo tsayawa tayi agabansa tafito ijiye bowl din a gefensa ahankali kaman wacce ke tsoron karta batamai rai tace “please allow me to treat you” ganin baice komiba yasa ta dauki towel din ta matse ruwan tadago tashiga sharemai jinin daya bata kanshi da fuskanshi ta duka tana share jinin kirjinsa tana kallon fuskansa ganin yaki kallonta, murya chan kasa tace “Asmeey ne tamaka dukan nan”? Kaman bazai kulata ba yayi huci yace “no ita kawai fasamin kai tayi da wannan ciwon na kirji na, it’s that guy that beat me wani maisaka bakin kwalli I don’t know him” ran Mom a masifan bace tace “Hamad!” Ahankali yace “I will kill him wallahi shi Hamad din! I will waste his life baisan dawa yayi messing ba I’ve marked him” tashi Mom tayi bayan ta gama goge komi tadauki ledan ta bude taciro auduga da spirit tai treating duka ciwon sannan ta ijiye maganin da zai sha tace “bari naje kitchen namaka fixing abinda zakaci sai kasha magani” tana maganan tadauki bowl na ruwan zata wuce wani fizgota yayi yasa hannu ya kabar da ruwan dasauri Mom ta kalli ruwan tace “Fawaz zaka jika dakin ne?”Authoritatively yace “nagama dake saiki gyara dakin” ya fizgota ya zaunar da ita akan gado kawai saiya shige jikinta yadaura kansa akan kirjinta yayi lamooo, ahankali Mom takai hannu tazare farin glasses dinta dagakan idanunta ta ijiye kan side drawer tadaura hannayenta abayansa tana shafawa cike da kulawa da affection tace “kayakuri Fawaz i promise you those that hurt you like this will not go scout free” cikeda takaici da masifa yace “I wanted yarki so bad but the stupid girl tahanani gashi tafiki komi! For how long ina jiranta? Tun tana yar karama da Aya ke kawota gidanmu nake maitanta kin hanani ita, jira nake, kinsan sabida Asmeey nake tareda ke wlh idan bazan sameta ba zan barki ne, kinga boobs dinta kaman balambalam ba kalan naki da duk sun kwanta ba babu tissue cikinsu” wani iri Mom taji zuciyanta na mata zafi kaman ya zubamata acid, dago kansa yayi daga jikinta yana kallonta yace “tashi dalla kicire kayanki” ahankali kaman ba Mom ba tace “Fawaz not now please is after 7 I need to go home” wani kallo yama Mom kaman ba Fawaz dake ma Momy sup sup ranan nan a kotu ba da hannu yanunata kaman zai daketa yace “wlh ranki zai baci” ahankali tace “Allah ya huci zuciyanka” tashi Mom tayi ahankali tashiga cire abayan jikinta Fawaz na kallonta yakai hannunsa yana warware gaban wandonsa yana kama gabansa daya tashi Mom tashiga cire bra yace “mtswww I wish irin nonon Asmeey kikeda shi kingansu kuwa sainaci yarinyar nan wlh Salima, i love Asmeey na rantse saina aureta wlh ni nafasa jiran tagama law school I want aurenmu nan da 1month kinji” gyadamai kai Mom tayi tana hadiye abu a wuyanta da kyar tace “toh” banzan kallo yamata yace “better make it happens or u loose me kirasani” pant Mom tacire tahayo gadon tana danne zuciyanta karyayi fushi da ita, ya kalleta yace “me kika saba min idan kinhau gado?” Yanda yake magana da Mom kaman ubanta, kanshi takama tace “yakuri dena fushin rayuwata” daga kansa tayi tadaura kan hannunta takama boobs nata takai bakinshi, jikinta duk yayi sanyi sabida yanda yake maganan Asmeey tace “ungo toh” kallon boobs din yayi yaja tsaki. “Mtswww dalla jibi wani jakin nono dakikeda shi kaman na tinkiya” sai kawai yasa bakinsa akai yawani ciza saida Mom ta runtse idanu sannan yashiga shaa da sauri yana sauke ijiyan zuciya kallonsa Mom tayi da ciwukan da akajimai dake mata ciwo sosai arai Allah baitaba dauramata son abu kaman yanda takeson Fawaz ba dudda rashin kunyan dayake mata is like batada zuciya awajensa, ahankali takai hannunwanta tashiga shafa kansa wani gyara kwanciya yayi yana wasa da dayan boobs din murya chan kasa cikin lallashi tace “I will never allow anybody to hurt you ever again, I’m sorry sabida ni you got hurt Rayuwata kayakuri kaji” ijiyan zuciya yasauke yashiga juyawa yahau jikinta still yanashan boobs din yaturamata gindinsa cikinta tana shafa kanshi har lokacin idanunsa a lumshe sosai ya shiga sex da Momy yana mata wasu irin kuka na iskanci dukta rude.