← Book details Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 49 OF 161

Sashe 49

Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

Hakanan gaban Asmeey yawani fadi ganin Ya Hamad yashigo dakin yamaida kofan yarufe kawai yau saitaga Ya Hamad yafi koda yaushe mata girma, saitaga yamafi Ya Mustapa tsayi da cika, maida kanta kasa tayi dasauri ganin zai juyo, juyowa yayi yadan kalleta tana zaune bakin gadon kanta akasa, yatako yafara zuwa sai kawai Asmeey tafara wasa da fingers nata she’s just so nervous and tense jikinta namata wani iri harya karaso gaban gadon ya ijiye gora daya kan side drawer hannunta Asmeey ta mika dakedan rawa zata karbi dayan bottle dake hannunsa sai taji shiru bai bata ba. Dan daga kanta tayi kadan ganin bai bata ruwan ba, budemata goran ruwan yake idanunsa nakan ruwan da fararen hannunsa kumbunansa agyare gwanin ban sha’awa, maida kanta kasa tayi ahankali, bude ruwan Hamadi yayi yakalleta tareda mika mata calmly kaman wanda baisan yanda ake daga murya ba yace “take” hakanan kawai saitaji hannunta na rawa she’s trying to control it takasa tashiga mikamai hannun yana kallon hannun samata bottle din yayi a hannun ta karba tadawo dashi jikinta still hannun rawa yake tadaura kan cinya tarike trying tadan natsu cus she’s shaking too much and she doesn’t know why, kusan 3secs tayi ahaka kafin ahankali takai ruwan baki tasha da dan yawa sannan tacire abakinta tamikamai hannu yakawo zai karba ta dauka ya amsa kawai tasaki, goran yafadi akasa dasauri ta kalla tace “sorry bansan bak….” Ta sauko daga gadon zatai tafiya ruwan yajata zata zamiye tai baya dawani irin sauri Ya Hamad yariketa ta hanyar kama waist nata da kafadanta tadan shigo jikinsa bawani sosai ba yana kallon floor din batare dayama lurada abinda yayi ba kawai tashi tsigan jikinshi yayi sosai dasauri ya kalleta itama Asmesy ta kalleshi gabanta na faduwa asanyaye eyes nawa nawani shinning, her body is so warm da yanajin warmth din a hannunsa dake waist nashi ga idanunwanta tana kallonshi dayaji cikinsa yafara juyawa da sauri yacire hannunsa daga waist nashi dana shoulder nata atare dukansu suka sauke idanunsu Hamad yadan koma baya kadan,
dasauri takoma baya adan daburce tajuya zara wuce, murya kasa kasa yace “ina zaki”? Asanyaye tace “mop zan dauko” juyawa yayi yace “don’t worry” wucewa yayi yabude kofa yafita bai jimaba yadawo da mop, Asmeey tamikamai hannu zata amsa sai kawai yawuceta yashiga gabanta yafara goge ruwan Asmeey ta tsaya tana kallonsa adan sace takasa denawa, he’s so calm! He’s kind, and yanada good heart, gashi da tausayi, and he’s respectful! Dago da kansa yayi suka hada ido dasauri ta sauke kanta kasa kaman wata munafuka, jingina mop din yayi abango ahankali yasa hannunsa yadanja zanin gadon ya gyara yasa hannu yayi dusting dudda babu any dirt agadon sannan yadan matsa gefe batare daya kalleta ba ahankali yace “zoki kwanta” gyadamai kai tayi ta taho ahankali ta shiga kwanciya da kyar yadan tsaya yana kallonta saikuma ya matso gadon dasauri ta kalleshi kallonta shima yayi right in the eyes dawani irin sauri ta lumshe ido, bargon yadauka yana rufa mata saiya sauke gaze nasa kasa yajuya dasauri yadauki mop daya jingina a bango kafin chan kasa kasa yace “good night Husnah!” Wani kalan runtse idanu Asmeey tayi da karfi tanajin wani iri ajikinta, the way he called that name Husnah sai kawai taji no one does it better than him, saitaji tafison ana kiranta Husna than Asmeey ma, bude kofa taji yayi hakan yasa tadan bude idanunta kadan daidai yana fita juyoda kansa yakarayi da gudu ta runtse idanun sai taji yafice ya maido kofan yarufe ahankali. Bude idanunta tayi tana sauke wani irin ijiyan zuciya she’s feeling some wired movement ajikinta especially her tummy kaman butterflies na tashi, murya chan kasa tace “yanzu ni Matar Ya Hamad ce? Matarshi Matarshi?” Sai kawai tawani kankame bargon murmushi takejinyi but saitakiyi, wani dan karamin waje in her heart is happy she’s his wife batamasan mesa hakan ba ko menene dalilin ba, but the rest of her heart is just fear tana mamakin tayaya Mom ta yarda da aurensu da Ya Hamad cus batason mutanen kokuma Mom bata yarda ba Baba yamata auren? Or maybe Mom ta yarda sabida abinda Fawaz yamata? Sai saka take tana warwara ahaka bacci yayi awon gaba da ita.
*
Chapter 49 · 0% Book details