Sashe 54
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Dakinta Mom tawuce tazauna kaman zata kama da wuta rabon dataji kalan bacin rai haka in her life wallahi ta manta, ita Baban su Aya zai mara agaban kowa? Ita? Ita da in the next at most ake shirin amaidata Chef of justice na Bauchi state gabaki daya ita zai mara? Ita Baban su Aya zai dauki yarta ya aurar batare daya shawarce ta ba? Bamata sani ba, did Baban Aya have any idea who she is kuwa? Barrister Salima AKA Mrs Saraki! Ita zai mara! This is an insult to her profession! Her dignity! Her worth! Shaking tafara tadaga waya, Yayanta ta shiga kira kusan 3miss calls ta mishi ana hudu ya dauka cikin kumfan zuciya tace “Yaya kaga abinda Baban su Aya yamini ya aurar mini da yarinya batare dana sani ba”? “Hakan shine daidai, niko ya kirani cikin mutunci da girmamawa kuma nazo har gidan nan har masallaci na shaida daurin auren Asmeey kuma nasa albarka, remember rannan danazo miki fada kin tuna amsoshin da kika bani? Salima kin dauka duk zafinki da fadin ranki da girman kai da sauransu kinfi karfin Allah ne? Kin dauka u own ur kids? Forget mu uba bamu cika zama da yaranmu ba sabida zuwa kasuwa da fita aiki but we own our children, mahaifi ba abin wasa bane, but ke gani kike kaman kece mai yaranki ke kadai, just take this as Allah ne ke sakama yarinyarki, zaluntarta dakike yayi yawa Allah ya dauketa yacireta daga hannunki”muryan Mom nawani irin shaking ganin ita kawai Baban su Aya ya maida mara daraja, kaskantacciya, sannan yaranta da yan uwanta duka sun munafunceta tace “Yaya so yanzu kasani, ka yarda that jobless boy mara abinyi ya auri y’ata? Ka bari mahaifinta ya aura mata shi?” Alhaji Mahmood yace “sanda kika auri naki mijin he was jobless too da yar secondary school dinsa but mun hanaki? Mun kirasa jobless? Look at him today he’s among the few best businessmen we have here a Bauchi, that Hamad is better than mijinki asanda kikai aure, shi at least yanada kwali har masters garesa, kuma yana aiki so many abubuwa na online, gashi hafizin Al Qur’ani, ga ilimi ga natsuwa, so don’t be suprise idan yara kalansu becomes president tommorow Salima! Dan hakin daka raina shiyafi tsole idanu” muryan Mom na shaking but ta hana kanta kuka cus she’s a strong woman, and Baba is too small to hurt her saidai ita tai hurting wannan mara ilimin tace “Yaya hardakai aka yaudareni yanzu? This is unbelievable” cikin zafi Alhaji Mahmood yace “kika yaudari kanki dai and lemme tell you this as a brother tun wuri ki maidama mutanen nan gidansu, zunubanki da hakkin kanki are way too much that you’ve already started paying for them ina gujemiki ki kara dana gado, dan haka return that gidan gado to them” yadanyi shiru saikuma yace “Salimah” dadan takaici yakira sunanta saikuma ahankali yace “Salima wat is wrong with you? Open your eyes mana and look at mutumin dakikema all this rashin mutunci? Muhammadu Sani ne fa? Mutumin nan supported you all through career naki, he sponsored your education, wace kasa ne bawan Allah nan bai kaikiba? He loved you regardless of yanda bakison yan uwansa da basu miki komiba, saisa ya karo miki aure, I don’t want to see you kin rasa komi, ni kadai kikeda shi we are orphans bamuda Mama ba Baba kar zuciyan nan naki da girman kai yakaiki kirasa komi miji da yaranki please Salima kinji, me kikeso ne haka? Shaidan sai kada miki ganga yake yana taka rawa, Salimah” Alhaji Mahmood yayi maganan cikeda lallashi yace “Salimeme” yakirata da sunan tsokana, ijiyan zuciya Mom ta sauke tace “all this things dakake gayamin daga baya kenan, tunda har za’a kiraka a sanar dakai batun aure u will not call me and tell me ina sister ka and katako kazo gidan nan ayi komi agabanka you didn’t give me hint yanzu kazo kanamin Salameme kaman kana sona, Yaya do you know how painful it is a aurar da yarka kana mahaifiyanta baka sani ba? I’m highly disappointed in you Yaya ka nunamin waye naka, I am not your sister kaje ka nemi wata” zata zare wayan daga kunnenta Alhaji Mahmood yace “Salima wai kin dauka tsoronki koko shakkan ki akeji?” Dakatawa Mom tayi bata katse wayan ba Alhaji Mahmood yace “sabida kowa na miki shiru shiru ana kyaleki kina yanda kikaga
dama baya nufin ana tsoronki and lemme tell you this, yes ban fadamiki ba sabida ni kaina I was happy inaso Asmeey tafita daga hannunki, tayaya zaki hada yarinya da wannan yaron Fawaz waye baisansa anan Bauchi ba? Wlh wlh da ko Babansu ya yarda ya aurama Fawaz ita ni saina hanasa wat nonsense is something wrong with you sabida kinga ina lallabaki? Me Asma’u tamiki dazaki iya hadata da kasurgumin dan iska suje wani wuri? Salima yarda kika haifa fa da cikinki kin tsana konine saina aurar da diyar for peace kuma kice ba’a İsa a gwada miki kinyi ba daidaiba, this is the problem of girman kai yafara shiga brain dinka, you feel kinfi karfin amiki fada, yaron nan saida ya karya Asma’u he almost raped her Allah ya takaita but still he traumatized that poor girl akan me mahaifinta bazai aurar da itaba? Gwara daya hadata da cousin dinta so just shut up ki dauki takardun gidansu ki kaimusu inba hakaba nan gaba idan karma ya cimmiki don’t come running to me for help you are 47 not 27, ke ba yarinya bace go and ask mijinki for forgiveness ki basa gidansa ku shirya, he still loves you tunda saki daya yamiki da nine da uku zan danna miki” Alhaji Mhamood yakatse wayan Mom takara kamawa da wuta wani zuciya na ingizata taje tama Baba rashin mutunci tama koresa ya tattara matarsa da yaransa subar gidan but kuma she feels bazata iya zaman gidan just she kaman mayya ba kuma tasan tana koransa abin zaimai ciwo dan gidan nan means alot to Baba but kuna yanada wasu gidan da zai maidasu abinda taketa contemplating kenan.
Ta zauna tai shiru tana saka da warwara sai kawai ta daga waya number Asmeey tai dialing amman baya shiga ta ijiye wayan tanajin wani takunkumin bakın ciki awuyanta data rasa yanda zatai dashi tana kara cewa “ni Babansu Aya zai aurar da Asmeey batare daya sanar dani ba”.
WAYYOOO MOM BABA YA KYAUTA DA MARIN NAN?
💫UWA KO UKUBA?💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 2️⃣6️⃣
dama baya nufin ana tsoronki and lemme tell you this, yes ban fadamiki ba sabida ni kaina I was happy inaso Asmeey tafita daga hannunki, tayaya zaki hada yarinya da wannan yaron Fawaz waye baisansa anan Bauchi ba? Wlh wlh da ko Babansu ya yarda ya aurama Fawaz ita ni saina hanasa wat nonsense is something wrong with you sabida kinga ina lallabaki? Me Asma’u tamiki dazaki iya hadata da kasurgumin dan iska suje wani wuri? Salima yarda kika haifa fa da cikinki kin tsana konine saina aurar da diyar for peace kuma kice ba’a İsa a gwada miki kinyi ba daidaiba, this is the problem of girman kai yafara shiga brain dinka, you feel kinfi karfin amiki fada, yaron nan saida ya karya Asma’u he almost raped her Allah ya takaita but still he traumatized that poor girl akan me mahaifinta bazai aurar da itaba? Gwara daya hadata da cousin dinta so just shut up ki dauki takardun gidansu ki kaimusu inba hakaba nan gaba idan karma ya cimmiki don’t come running to me for help you are 47 not 27, ke ba yarinya bace go and ask mijinki for forgiveness ki basa gidansa ku shirya, he still loves you tunda saki daya yamiki da nine da uku zan danna miki” Alhaji Mhamood yakatse wayan Mom takara kamawa da wuta wani zuciya na ingizata taje tama Baba rashin mutunci tama koresa ya tattara matarsa da yaransa subar gidan but kuma she feels bazata iya zaman gidan just she kaman mayya ba kuma tasan tana koransa abin zaimai ciwo dan gidan nan means alot to Baba but kuna yanada wasu gidan da zai maidasu abinda taketa contemplating kenan.
Ta zauna tai shiru tana saka da warwara sai kawai ta daga waya number Asmeey tai dialing amman baya shiga ta ijiye wayan tanajin wani takunkumin bakın ciki awuyanta data rasa yanda zatai dashi tana kara cewa “ni Babansu Aya zai aurar da Asmeey batare daya sanar dani ba”.
WAYYOOO MOM BABA YA KYAUTA DA MARIN NAN?
💫UWA KO UKUBA?💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 2️⃣6️⃣