Sashe 159
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Duka akwatin da aka mata yana wajen yasauketa yashiga bayi ya kunna ruwa saiya fito ya tsaya agabanta kayan jikinsa yahau cirewa kawai saitaji tsigan jikinta na tashi yirrrr sosai akwai pad ajikinta saitaji kaman she’s bleeding more, karasa cire kayansa yayi today is the first time dayaga Asmeey bata cire ido ba kallonsa take tahowa yayi yadan duko yace “you’re bleeding I would’ve sex u” runtse idanu yayi ya dauketa yacire mata riga suka wuce bayi he helped her with everything sukayo wanka he still press press her suka fito ya taimaka mata ta shirya tasaka wani simple gown sukahau gado sai kissing juna suke yana jagwalgala mata boobs kafin yafara sha ahaka sukai bacci yayi nisa a bacci wayansa yahau ringing hakan yasa yabude idanu yadauki wayan yana sauka daga gadon ganin caretaker nan ne yarufe Asmeey yafito nan falon sama yakirasu ahankali Matar tace “Alhaji wai Salima ce zatai magana dakai” anatse yace “okay” ba Mom akayi, muryan Mom chan kasa tace “Hamad” anatse yace “na’am” ahankali Mom muryanta ba karfi tace “alfarma nake nema Hamadi” saita rushe da kuka tace “likita yace karfe tara za’a shiga dani aiki, banso nashiga dakin tiyatan nan ban nemi gafaran yarana da Babansu ba, Aya Aysha Asmeey da Munir, nasan Asmeey taganni matsala ce amman katayani mata magana ko awayane tai magana da ni Hamad baisan ko zan fito daga tiyatan nan ko da gawata za’a fito ba, kaine last hope dina ka kaimakamin Hamadi!”
Bakaramin tausayin Mom yaji ba ahankali yace “okay I will try my best” ya katse wayan Mamie yakira tacemai karya damu she can handle su Aya, Abba kuma will speak to Baba zasuzo asibitin da safe, tace shi he should find how to handle Asmeey da Munir yacemata toh katse wayan yayi yakira number Munir na Egypt ringing daya yadaga yace “Ya Hamadi ina yini” ahankali Hamad yace “ya school I want to talk to you” somehow he knows maganan me za’amai cus su Aya told him everything tun jiya ahankali yace “Yaya kaga ina bala’in sonka and I listen to you but please karkamin maganan Mom” shiru Hamad yayi chan yace “for my sake Munir! Talk to your Mom gobe kafin ashiga da ita operation room” shiru Munir yayi chan yace “operation room”? Hamad yace “yes za’a mata aiki a kafan” “waya kaita asibiti?” Munir ya tambaya asanyaye ahankali Hamad yace “I did” Munir yayi shiru after everything datamai but he still took her to hospital anatse yace “I bought a small house for her anan Kano bayan aiki she will stay there ko bazata dinga shiga cikinmu ba atleast zaku dinga dubata, na dauka mata caretaker, let’s forget the past Munir, komi yawuce, I want Asmeey to talk to her also but I will not take her to the hospital seeing Mom affects her mental state” anatse Munir yace “hakane! I hope she will take d magana likely” ahankali yace “Ameen I will call you around 8 something in the morning gobe, take care if u need anything always tell me” Munir yace “okay Yaya Hamadi nagode” ya katse wayan.
Wajajen yamma Asmeey ta tashi lokacin yatafi mosque she’s hungry sai kawai tafito tana kallon gidan tasauka kasa taga abinci dayawa a dinning zama tayi ta zuba taci tai knack tawuce sama tashiga bayi ganin jinin ya tsaya tai wankan tsarki tafito tashirya tasa hijab tai salla tadauki magungunan ta sha sanin yana mosque yaşa bata kirashi ba akai isha tayi sannan ta tashi tafito nan falon sama ta kunna tv tana kallo taji shigowanshi wani dadi ya lullubeta dasauri ta mike yaja hayowa sama tai yunkurin gudu yace “stopppp” sai kawai shi yazo da gudu ya rungumeta dariya abin yabata sannan suka zauna yace “kinci abinci ne?” Gyadamai kai tayi tace “harda magani nasha” murmushi yayi yasake hugging nata sukai shiru chan yace “Husnahhhh” dan juyowa tayi takalleshi tace “uhmmm” asanyaye yace “can u do anything for me”? Gyadamai kai tayi tace “anything” ijiyan zuciya ya sauke yasa hannunsa yakama nata yace “nasan rayuwanki da kalan rayuwan dakikayi better than anyone, I understood pain naki better than kowa and I know wat ur Mom did to u” yayi shiru sai chan cike da ilmantarwa yace “Annabi Muhammad SAW emphasis on how importance mothers are in a child’s life no matter yanda suke ko yaya suke ko waye su ko mesukayi, idan sun bakanta maka hukuncin su na wajen Allah kai as d’a bakada wannan karfin kace zaka hukuntasu or you will take revenge, iyaye nada hakkoki da dama akan yaransu ciki akwai kyautatawa biyayya madaman ba cewa sukayi ka kaucema Allah ba, darajawa da sauransu!”
My Asma’u! Jikin Asmeey yayi sanyi sosai tace “uhmmm” hannunta yakama yakai baki ya manna ma kiss yace “I know she hurts you! She hurts my heart wife soo baddddd….” Wani irin fashewa da kuka Asmeey tayi mai tsuma jiki ahankali Hamad yace “but let it all go kodan sabida tukuicin da Allah yamana yakara bamu wani baby, if Allah is this Merciful why can’t we be this merciful towards one another eh?”
Cikin wani heart melting voice Hamad yace “Asmeey forgive your Mom! Kiyi hakuri! Innallaha Ma’a Sabira Allah is with those who have patient, forgive her my baby, and talk to her tommorow zan kiraki awaya za’a mata operation za’a yanke mata kafa gobe, talk to her for the sake of Allah forgive her and talk to her, remember her as that Mom dakike so and you’ve always loved”.
EPISODE 1️⃣4️⃣8️⃣
Image na sanda take bala’in son Mom ne yazo ranta tawani rushe da kuka Wanda yafi nada tashige jikin Hamad, tadade tana kuka ahaka yace “will you speak to her gobe?” Gyadamai kai tayi ahankali still crying Hamad ya kankameta kawai yace “it’s okay komi yawuce, no body will ever hurt u again, I will never leave you! Jibi ma zamubar garin nan okay” Gyadamai Kai yayi ganin takasa dena kuka kawai saiyahau kissing nata ya matseta sosai but baimata sex ba ahaka suka dade daga baya suka koma daki sukai bacci dasafe yatashi sukaje masallaci suka dawo around 7 Hameed yazo yayi knocking Hamad yafito Zee tamusu breakfast ya karba yace “thanks Zee for me” hararansa Hameed yayi Hamad yashiga ciki he make sure Asmeey taci abinci tayi wanka ya shiryata tsaf sannan yacemata yatafi flat din Anty Asiya yaje yagaya mata yanaso suje wajen Asmeey ta gyadamai kai sannan yawuce yabar gidan.
Kusan tare suka shigo Asibitin dasu Mamie dasu Aya da Aysha da duk sukai wani iri wajajen 8:15 na safe Baba ma fuskansa ba yabo ba fallasa shi baiso yazo ba ya yafe mata he don’t want anything to do with her but Abba insisted saiyazo Hamad yayi gaba duk suka bisa abaya shita fara knocking Karima sunan caretaker kenan tabude kofa Mom na zaune har an bata wani green riga na surgery tasaka da net akai idanunta sun kumbura sosai lips dinta sun bushe condition nata looking very worse ta kalli Hamad daya shigo sai Mamie biye da shi sai Abba kafin Aya da Aysha su shigo sai Baba.
Aya da Aysha sunji wani iri ganin Mom duk suka tsaya daga wajajen kofa harda Baba Abba da Mamie da Hamad ne suka karaso wajen gadon Mamie tace “ya karfin jikin Salima” hannunta Mom tasa takama Mamie tarike ta kalli Abba tace “dan girman Allah kuyafemin” dasauri Abba yace “nayafe miki Salima duk wani kalamai dana fadamiki rannan na janyesu, kidena damuwa aiki za’a miki kar jikinki yahau” ijiyan zuciya tasauke ta kalli Baba daya dauke kai ahankali tace “Baban Aya duk kalan wahalan dana shiga ban saida gidan gadon ba nasaida kayan dakuna nayi magani, akwai sanda kuma nataba karya da Munir ba danka bane” dasauri Baba yakalleta ahankali tace “duk karya nayi lokacin I was looking for money duka yaranmu hudu naka ne halak malak wlh, na kuntata maka da yan uwanka kayafemin dan darajan ubangijin mu Allah” juyawa Baba yayi yace “natafe miki Salima Allah yabaki lpy, one last favor dazan miki shine zan kira Alhaji Mahmoud na sanar dashi gashi za’a miki aiki Allah yasa ayi a sa’a” gyadamai kai tayi tace “tom nagode” Baba yabude kofa yafice yaranta Mom ta kalla da hannu tamusu alamun suzo Aya idanunta sunyi ja ta taho Aysha takasa motsi cikin wani nauyin murya tace “Aysha kizo dan Allah” hannu Aysha tadaura akan fuskanta kawai tafashe da kuka sosai Mom tace “I hurt all of you, I remember yanda nai fada dake sabida kinje kin duba Asmeey bayan aure I’m sorry Aysha! Kuyafemin Aya tayani bama Aysha hakuri” tahowa wajen Ya Aysha tayi tana wani irin kuka tace “look at you Mom! Kalli abinda kikama kanki, look at wat you’ve become, yanzu ina wanda kikai all this haukan sabida shi! Mom kinsan gift din Allah yabaka yara? A islamiyya an gaya mana rannan tashin alkiyama Allah yanajin kunyan wayanda bai basu haihuwa ba, but ke Allah yabaki kin wulakantar, Asmeey can never be okay because of u, jibi yanda Allah ya maidaki, it hurts my heart seeing u like this Mom! It hurts sabida you are my mother” tafashe da kuka chan tadago tace “na yafe miki har raina” Mom tace “nagode Aysha and Aya nima na yafe muku kome kukamin wanda nasani da wanda ban sani ba” Hamad yakira Munir yasa wayan a speaker Aysha ta karba tarike mata Munir na dauka yace “Hello Yaya” Mom asanyaye yace “Munir!” Shiru Munir yayi baice komiba jikinsa nawani irin sanyi, murya chan kasa tace “rannan dana haifeka I looked at you nagayama Babanka this boy will protect and support all sisters nashi and that is exactly how you grow up to be! Munir Mom hurts you! Yarona dakeda zuciyan maza mai son respect I kept on disgracing you cikin kanninka” tadan fuzar da iska tace “I am sorry for everything Munir can you find a place a zuciyanka kayafema Mom?”
EPISODE 1️⃣4️⃣9️⃣
Bakaramin tausayin Mom yaji ba ahankali yace “okay I will try my best” ya katse wayan Mamie yakira tacemai karya damu she can handle su Aya, Abba kuma will speak to Baba zasuzo asibitin da safe, tace shi he should find how to handle Asmeey da Munir yacemata toh katse wayan yayi yakira number Munir na Egypt ringing daya yadaga yace “Ya Hamadi ina yini” ahankali Hamad yace “ya school I want to talk to you” somehow he knows maganan me za’amai cus su Aya told him everything tun jiya ahankali yace “Yaya kaga ina bala’in sonka and I listen to you but please karkamin maganan Mom” shiru Hamad yayi chan yace “for my sake Munir! Talk to your Mom gobe kafin ashiga da ita operation room” shiru Munir yayi chan yace “operation room”? Hamad yace “yes za’a mata aiki a kafan” “waya kaita asibiti?” Munir ya tambaya asanyaye ahankali Hamad yace “I did” Munir yayi shiru after everything datamai but he still took her to hospital anatse yace “I bought a small house for her anan Kano bayan aiki she will stay there ko bazata dinga shiga cikinmu ba atleast zaku dinga dubata, na dauka mata caretaker, let’s forget the past Munir, komi yawuce, I want Asmeey to talk to her also but I will not take her to the hospital seeing Mom affects her mental state” anatse Munir yace “hakane! I hope she will take d magana likely” ahankali yace “Ameen I will call you around 8 something in the morning gobe, take care if u need anything always tell me” Munir yace “okay Yaya Hamadi nagode” ya katse wayan.
Wajajen yamma Asmeey ta tashi lokacin yatafi mosque she’s hungry sai kawai tafito tana kallon gidan tasauka kasa taga abinci dayawa a dinning zama tayi ta zuba taci tai knack tawuce sama tashiga bayi ganin jinin ya tsaya tai wankan tsarki tafito tashirya tasa hijab tai salla tadauki magungunan ta sha sanin yana mosque yaşa bata kirashi ba akai isha tayi sannan ta tashi tafito nan falon sama ta kunna tv tana kallo taji shigowanshi wani dadi ya lullubeta dasauri ta mike yaja hayowa sama tai yunkurin gudu yace “stopppp” sai kawai shi yazo da gudu ya rungumeta dariya abin yabata sannan suka zauna yace “kinci abinci ne?” Gyadamai kai tayi tace “harda magani nasha” murmushi yayi yasake hugging nata sukai shiru chan yace “Husnahhhh” dan juyowa tayi takalleshi tace “uhmmm” asanyaye yace “can u do anything for me”? Gyadamai kai tayi tace “anything” ijiyan zuciya ya sauke yasa hannunsa yakama nata yace “nasan rayuwanki da kalan rayuwan dakikayi better than anyone, I understood pain naki better than kowa and I know wat ur Mom did to u” yayi shiru sai chan cike da ilmantarwa yace “Annabi Muhammad SAW emphasis on how importance mothers are in a child’s life no matter yanda suke ko yaya suke ko waye su ko mesukayi, idan sun bakanta maka hukuncin su na wajen Allah kai as d’a bakada wannan karfin kace zaka hukuntasu or you will take revenge, iyaye nada hakkoki da dama akan yaransu ciki akwai kyautatawa biyayya madaman ba cewa sukayi ka kaucema Allah ba, darajawa da sauransu!”
My Asma’u! Jikin Asmeey yayi sanyi sosai tace “uhmmm” hannunta yakama yakai baki ya manna ma kiss yace “I know she hurts you! She hurts my heart wife soo baddddd….” Wani irin fashewa da kuka Asmeey tayi mai tsuma jiki ahankali Hamad yace “but let it all go kodan sabida tukuicin da Allah yamana yakara bamu wani baby, if Allah is this Merciful why can’t we be this merciful towards one another eh?”
Cikin wani heart melting voice Hamad yace “Asmeey forgive your Mom! Kiyi hakuri! Innallaha Ma’a Sabira Allah is with those who have patient, forgive her my baby, and talk to her tommorow zan kiraki awaya za’a mata operation za’a yanke mata kafa gobe, talk to her for the sake of Allah forgive her and talk to her, remember her as that Mom dakike so and you’ve always loved”.
EPISODE 1️⃣4️⃣8️⃣
Image na sanda take bala’in son Mom ne yazo ranta tawani rushe da kuka Wanda yafi nada tashige jikin Hamad, tadade tana kuka ahaka yace “will you speak to her gobe?” Gyadamai kai tayi ahankali still crying Hamad ya kankameta kawai yace “it’s okay komi yawuce, no body will ever hurt u again, I will never leave you! Jibi ma zamubar garin nan okay” Gyadamai Kai yayi ganin takasa dena kuka kawai saiyahau kissing nata ya matseta sosai but baimata sex ba ahaka suka dade daga baya suka koma daki sukai bacci dasafe yatashi sukaje masallaci suka dawo around 7 Hameed yazo yayi knocking Hamad yafito Zee tamusu breakfast ya karba yace “thanks Zee for me” hararansa Hameed yayi Hamad yashiga ciki he make sure Asmeey taci abinci tayi wanka ya shiryata tsaf sannan yacemata yatafi flat din Anty Asiya yaje yagaya mata yanaso suje wajen Asmeey ta gyadamai kai sannan yawuce yabar gidan.
Kusan tare suka shigo Asibitin dasu Mamie dasu Aya da Aysha da duk sukai wani iri wajajen 8:15 na safe Baba ma fuskansa ba yabo ba fallasa shi baiso yazo ba ya yafe mata he don’t want anything to do with her but Abba insisted saiyazo Hamad yayi gaba duk suka bisa abaya shita fara knocking Karima sunan caretaker kenan tabude kofa Mom na zaune har an bata wani green riga na surgery tasaka da net akai idanunta sun kumbura sosai lips dinta sun bushe condition nata looking very worse ta kalli Hamad daya shigo sai Mamie biye da shi sai Abba kafin Aya da Aysha su shigo sai Baba.
Aya da Aysha sunji wani iri ganin Mom duk suka tsaya daga wajajen kofa harda Baba Abba da Mamie da Hamad ne suka karaso wajen gadon Mamie tace “ya karfin jikin Salima” hannunta Mom tasa takama Mamie tarike ta kalli Abba tace “dan girman Allah kuyafemin” dasauri Abba yace “nayafe miki Salima duk wani kalamai dana fadamiki rannan na janyesu, kidena damuwa aiki za’a miki kar jikinki yahau” ijiyan zuciya tasauke ta kalli Baba daya dauke kai ahankali tace “Baban Aya duk kalan wahalan dana shiga ban saida gidan gadon ba nasaida kayan dakuna nayi magani, akwai sanda kuma nataba karya da Munir ba danka bane” dasauri Baba yakalleta ahankali tace “duk karya nayi lokacin I was looking for money duka yaranmu hudu naka ne halak malak wlh, na kuntata maka da yan uwanka kayafemin dan darajan ubangijin mu Allah” juyawa Baba yayi yace “natafe miki Salima Allah yabaki lpy, one last favor dazan miki shine zan kira Alhaji Mahmoud na sanar dashi gashi za’a miki aiki Allah yasa ayi a sa’a” gyadamai kai tayi tace “tom nagode” Baba yabude kofa yafice yaranta Mom ta kalla da hannu tamusu alamun suzo Aya idanunta sunyi ja ta taho Aysha takasa motsi cikin wani nauyin murya tace “Aysha kizo dan Allah” hannu Aysha tadaura akan fuskanta kawai tafashe da kuka sosai Mom tace “I hurt all of you, I remember yanda nai fada dake sabida kinje kin duba Asmeey bayan aure I’m sorry Aysha! Kuyafemin Aya tayani bama Aysha hakuri” tahowa wajen Ya Aysha tayi tana wani irin kuka tace “look at you Mom! Kalli abinda kikama kanki, look at wat you’ve become, yanzu ina wanda kikai all this haukan sabida shi! Mom kinsan gift din Allah yabaka yara? A islamiyya an gaya mana rannan tashin alkiyama Allah yanajin kunyan wayanda bai basu haihuwa ba, but ke Allah yabaki kin wulakantar, Asmeey can never be okay because of u, jibi yanda Allah ya maidaki, it hurts my heart seeing u like this Mom! It hurts sabida you are my mother” tafashe da kuka chan tadago tace “na yafe miki har raina” Mom tace “nagode Aysha and Aya nima na yafe muku kome kukamin wanda nasani da wanda ban sani ba” Hamad yakira Munir yasa wayan a speaker Aysha ta karba tarike mata Munir na dauka yace “Hello Yaya” Mom asanyaye yace “Munir!” Shiru Munir yayi baice komiba jikinsa nawani irin sanyi, murya chan kasa tace “rannan dana haifeka I looked at you nagayama Babanka this boy will protect and support all sisters nashi and that is exactly how you grow up to be! Munir Mom hurts you! Yarona dakeda zuciyan maza mai son respect I kept on disgracing you cikin kanninka” tadan fuzar da iska tace “I am sorry for everything Munir can you find a place a zuciyanka kayafema Mom?”
EPISODE 1️⃣4️⃣9️⃣