← Book details Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 53 OF 161

Sashe 53

Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

TOM JAMA’A ANAN NAKAWO KARSHEN FREE PAGES 🤗

THANK YOU FOR READING MY STORY!

SHIN WAKUKE GANI YA MARI THE ALMIGHTY BOSSY MOM??

ANYA TAFIYAN ASMEEY KANO ZAI YUWU??

YAZATAYI DA TSINUWAN MAHAIFIYANTA??

AGANINKU TSAKANIN MOM DA BABA WA ASMEEY TAFISO???

KUNA GANIN ASMEEY NA SON HAMAD???

ZATA IYA TAKE TSINUWAN MOM TAYI XAMAN AURE DA HAMAD??

KUNA GANIN MOM ZATABAR SU SUYI ZAMAN AURE??

SO MOM TA IYA LALLABA YARA HAKA HARDA KIRAN ASMEEY AUTAR MATA NA! MY BABY! MY PRINCESS 👸

GROUP DAZAKI IYA SHIGA

EXCLUSIVE 5K (Email update)
VIP 2k (Telegram group)
GGM 1K (Telegram group)
GM 500 (Telegram group)

KINDLY PAY INTO
6353995766 M SHAKUR WORLD MONIEPOINT
OR
7032934950 AISHAT MUHAMMAD OPAY
OR
3107021073 AISHA MUHAMMAD FIRST BANK
CHAT ME UP DA EVIDENCE OF PAYMENY
wa.me/+2347012181461
PLEASE SUPPORT ME BY SUBSCRIBING ❤️❤️❤️

POSTING CONTINUES ON SATURDAY ❤️❤️
*UWA KO UKUBA*

2️⃣5️⃣

EPISODE

YA ALLAH NA KAGA ZUCIYANA GA HAKKINA NAN DUK WACCE TAKARANTA MINI BATARE DATA BIYABA BAN YAFE MATA BA!

JOIN OUR PAID GROUP AKWAI NA 500, 1k, 2k, 5k OR AREWABOOKS @mshakur

SUPPORT ME PLEASE 🙏
THANK YOU
PAY HERE AND WATSAPP ME
PAY INTO
6353995766 M SHAKUR WORLD MONIEPOINT
OR
7032934950 AISHAT MUHAMMAD OPAY
OR
0895672695 AISHAT MUHAMMAD GT BANK
wa.me/+2347012181461

Asmeey felt every pain na slap din Mom a fuskanta har wani runtse idanunta tayi cus gani tayi looking at mahaifiyanta da Baba ya mara agabanta is taboo tayi wani ihu kaman mara lafiya zatabi mahaifiyarta kasa ahaka Baba yafizgota, Asmeey takara juyawa tabude idanunta tana wani irin kuka tamikama Mom hannu tace “Mommmmy” Baba yajuyo da ita dan ya bala’in zuciya yadaga hannu zai kaimata mari Asmeey ta kankare a bala’in tsorace dan Baba baitaba dukanta ba hannun Baba daya daha sama looks like kaman wani big rock is about to fall akanta yanda ta sankare in fear sai kawai Baba ya dakata he can’t hurt yaransa especially yaro mai tsoro haka irin Asmeey, ya daka mata mummunan tsawa yace “is something wrong with you Asma’u?” Girgizama Baba kai tayi tama daburce duka, Baba kaman zai rufeta da duka, Baba yace “kin dauka yanzu wannan matan nada authority akanki ne? I do not have any authority on you nor your mother this is addininmu, are you a small girl? Tun kina karaman ko kinje islamiyya har gida ana koyarda ku, bakisan menene aure ba? You are Hussain responsibility and right! Karkashin mijinki Hussain kike! Aljannarki na karkashin kafansa! Idan kikamin wani hauka anan zan saba miki ainun!” Ashe iyayen da basa masifa basa dukan yaro ashe idan sukayi abin baya kyau, Asmeey har wani fitsari fitsari taji tanaji, tunda ta taso bata taba ganin Baba this angry ba, bata taba ganin Baba shouted at any one of them like this ba, sai yau, bata taba ganin Baba yay zuciya hakaba sai yau, tsakar gidan tsit hatta ita Mom kanta takasa motsi daga kasan kafafu sun rike, Baba yakalli Mom dake kallonsa yace “who do you think you are Salima? Wacece ke? Sabida I respected you nabaki freedom, na daura miki ragaman handling makarantan yarana doesn’t mean ke ce ke iko dani, yarnan!” Yanuna Asmeey dake kuka tana shaking yace “y’ata ce! Nina haifeta! Hakki ne akaina na aurar da ita ga miji na gari, idan kin isa naga kin hana yarinyar nan bin mijinta zuwa gidansu yau saina gwadamiki ke ba kowan kowa bace face turbaya!” Baba ya yajuya azuciye yace “Hamad! Hussain come here!” Bude kofar mota Hamadi yayi yafito kansa akasa, Mom na kasa dafe da kuncinta tana kallon ikon Allah dan Baba yagama disgata yau yacimata mutunci na bugawa a jarida gashi takasa tashi cus kafafun sun rike kam tazubama Hamad ido tanaji kaman ta tashi ta chakamai wuka, zuwa wajen Hamad yayi, Baba kawai yasa hannu yakama hannunsa yasa na Asmeey aciki, cikin kakkausan murya yace “ga Matar ka ku barmin gidana immediately!” Yanuna musu mota da hannu, yakalli Asmeey dake kuka yace “idan you try any nonsense bayan kinje Kano you will see abinda zan miki” kankame hannun Ya Hamad Asmeey tayi tana kuka sabida yanda ta tsorata da Baba, Baba yace “nace kuwuce ku barmin gidana!” Kan Hamad akasa yajuya rike da hannun Asmeey yafara tafiya Asmeey na binsa tana kuka sosai but still holding him tana kallon Mom dake binta da ido tana mamakin Asmeey dataga tafijin tsoron ubanta akanta, she thought babu wanda Asmeey ke tsoro aduniya sama da ita? How can this girl be afraid of Babanta sama da ita how? She thought after fadan Baba still bazata tafi ba especially with all abubuwan data gayamata but yarinyar nan ta bi yaron.
Suna kaiwa wajen Abba da kansa yabude musu bayan motan tasa yace “ku shiga nan” Asmeey yadan kalla ganin Mamanta take still shaking dakuma Baba bamatasan ina sukeba sai kawai yadaure da kyar yariketa zai sata a motan tasake fashewa da kuka tana kallon Mom, Baba yataho azuciye yace “Au bazaki shiga ba” da gudu ta shiga tawani kama Ya Hamad tace “Ya Hamad! Ya Hammad! Baba wayyoooo Allah na!” Dasauri Abba yatare Baba yace “Muhammadu Sani calm down” rai abace Baba yace “Yaya this girl tasaba da duka that’s the only language take fahimta nakega kabanni na cimata” shiga motan Hamadi yayi dawani irin sauri ta shige jikansa ta kwakumeshi tana kuka sosai! Abba yace “Faisal zoka jasu” ba musu Faisal yafito yashiga mazaunin driver, sai Abba yabudema Mamie gaba yace “zauna” zama Mamie tayi Abba yarufe motan Faisal ya kunna yaja yabar gidan, Munir yawani sauke ijiyan zuciya, Abba yace “suntafi toh wuce kaje dakinka calm down please Kawu go with him” Kawu yazo yawuce da Baba, Gwaggo tace “an dauka shiru shiru haukane makira kawai” Abba yabude mata mota yace “shiga” shiga tayi sannan yawuce yashiga mota shima duk suka fice su Kawu suka wuce flat dinsu da Baba, yaran kowa ya koma ciki har Munir ko ajikinsa Mom na kasa, Mama tazo wajen Mom takamata ta daga Mom tamike da kyar, Mom tace “ni Baban su Aya zai mara ni? Ni Salima”? Mama tace “kiyakuri Maman Aya muje” fizge hannunta Mom tayi tawuce flat nasu zuwa dakinta tana tafiya da kyar, rabon dataji bakin ciki irin kalan na yau ta manta arayuwanta yau Baba ya guma mata, ya chusa mata sosai.
Chapter 53 · 0% Book details