Sashe 110
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Mom na zaune cikin gidan Fawaz dan yanzu kusan kullum saitazo dudda rabonta dashi tun a kano but coming there is now her new therapy, wayanta ne yahau ringing da sauri ta daga wayan Mama ce wayan takai kunnenta Mom tace “Ya akayi?” Cikeda kwarema a munafinci tace “ya gajiya hala kina kotu ko nakira ne na tambaya ko ke an aiko miki da taki ankon? Gashinan na karbi nawa na iyaye ganasu Nana kyauta ina gayamiki Maman su Aya ko sisin mu babu ciki” Anatse Mom tace “ankon wa?” Dan shiru Mama tayi chan tace “wlh abin nan namin ciwo yanda mutanen nan suke nuna u are nobody, ke gaki mara daraja akan yarki, keya kamata ki turo mana anko fa ke mai y’a amman sai masu danda ke aiko mana” Mom jitayi zuciyanta yafara radadi gane kan zancen, Mama tace “kinsan ance dashi da Asmeey zasu dawo daga kasan waje January, ga anko nan za’a hada bikinsu dana Hameed on 20th ayi, ga anko nan na manya lashe iya leshi da atampa embellish, ina mai tabbata miki Ammi Maman su Ramla itama ta amsa nata dana yaranta kecedai wacce batakaiba, gaki banza kin haifa musu bakisan da auren yarki ba yanzu biki yazo shima baki sani ba” Mom bata tabajin abu ya tsaya mata arai ba irin na yau, Mama cikeda watsa fetur a wuta tace “hmmm na manta fa yanzu Hamadi yasha karfin mu indai kudine, wai kinsan Umara da mijinki yaje da nawa duk Hamad din yabiya kuwa? Rannan Baban su Nana Allah ya matsi bakinsa yake gayamin ke kinga zafafan motocin daya siya musu agidan nan, kinga yanda aka gyara gidan, kinga estate din dasuka gina su yaran, to yanzu haka Mustapa na China kampani zasu gina anan Nigeria kampani iya kampani kaman dangote fa, ai wlh Hamad yasha karfinki Maman Aya! Baki isa kirabasa da matarsa yanzu ba! Yanada kudi da capacity daureki if u try nonsense” Mama tai maganan da gayya dan itama Mom batada mutunci, wani abu Mom taji ya soki kirjinta ta daure tace “hmmm in yasan wata baisan wata ba, ko duka kudin duniya ya mallaka kafin Hamad yasan dukiya ni nake cikinta nakuma dandana nayi wanka ciki!”Mom tai maganan cikeda girman kai tace “Allah dawo dasu zan gwada muku cewa saidai ayi koni ko shi! Dolene dayanmu baya duniya shine za’ayi bikin nan! Sannan y’ata zata cigaba da zama dasu! Barikiji y’ata saina karbeta wallahi! Biki dai saidai ayi na Hameed namiki alkawarin nan inhar nice Salima Mrs Muhammadu Sani Turaki!” Ta buga kirji tana kashe wayan.
SEE YHUU SATURDAY 💃
EPISODE 7️⃣7️⃣
KANO!
She doesn’t really know abinda ke damunta but somehow she understood kaman ciki gareta, Mamie kaman kunya takeji takasa mata maganan cikin, su Ya Hameed ma haka to ai su maza ne, but matan Yayyin dasuka zo gaisheta sai mata Allah sauketa lpy suke, Matar Ya Faisal Anty Nana harda dan kuka dan har yanzu ita batada ciki.
Itakuma duk kunyansu takeji balle ta tambayesu, dakinta taje dan sallan la’asar tai shiru tadauki wayanta ta duba batada any miss call ko chats from Ya Hamad she knows ba’a gayamai tana rashin lafiya ba even last time sabida ansan zai damu same with now ko itama bazata so ya damu ba but kuma she wants him to call her ijiye wayan tayi tashiga bayi tayi salla tana zaune kan dadduma Anty Asiya Matar Ya Musty tabude kofan tace “oya muje an gama girki” juyawa tayi zata wuce dasauri Asmeey tace “Anty”
Dan dakatawa Anty Asiya tayi ganin Asmeey na kokarin mikewa tsaye saita shigo tareda maida kofan tarufe tace “na’am menene Asmeey?” Dan kallonta Asmeey tayi saita rasa yanda zatai maganan saita shiga wasa da yatsunta tarasa mezatace Anty Asiya tace “menene Asmeey wani abu na damun kine?” Gyadamata kai tayi sai kuma ahankali tace “mesa Mamie kaman tanajin kunyana?” Tadanyi shiru Asiya tai wani murmushi Asmeey tace “rashin lafiyan menayi a hospital?” Dariya saida ya kufcema Anty Asiya tace “laaaaaa aini nasan Mamie bazata taba bude baki ta sanar dake ciki gareki ba akwai wannan kunyan bafulatanan tareda Mamie saidai likita ya gayamiki but zata kula dake, nima nan Dr yagayamin nakira su Nana na gayamusu, ciki ne dake Asmeey har wata biyu, su Ya Hamadi an raya sunna” wani irin kunya yakama Asmeey batasan sanda tajuya tarufe fuskanta da hijabi ba Asiya tadinga dariya tace “ahhh kajita aikin gama yagama munsan komi ustazan munafukai keda mijin naki” dukawa Asmeey tayi tana rufe fuska sosai Asiya tace “nidai sauko natafi” tafice abinta kai Asmeey saitaji tanajin kunyan kowa yanzu ciki gareta? She’s going to be a Mom? Ita da Ya Hamadi are going to be parents? Hannunta takai ta taba cikin sai kawai taji wani dadi da sanyi ya lullubeta no wonder Mamie ke nan nan da ita hawa gado tayi ta kwanta tayi shiru tadaga yatsunta tana kallo dama haka ake ciki da wuri sau uku sukayi fa ko? Rannan farko da kaman baiyiba sai da safe ya karasayi, yayi da daddare na biyu daganan aka karbeta takoma wajen Mamie, bai karayiba sai rannan dazaiyi tafiya da daddare sau uku but hartayi ciki? Tai shiru saita sake murmushi tawani rufe fuska yanzu shikenan kowa yasan abinda sukayi the only person dataji tanason gayamawa is Munir dasauri tabude waya taciro numbersa zata kirasa tagaya masa amman sai kunya duk ya kamata, tayaya zata wani gayama Munir tanada ciki she’s very shy, sai kuma ta shafa cikin tadan dage riganta takalli flat tummy tace “Abee will be very happy if he finds out about u” saikuma tasake murmushi takulle fuskanta duk kunya ya isheta wasa wasa haka bacci yayi awon gaba da ita, bacci take yawan yi gaskiya bata taba amai ba sai dai rashin son warin abinci, Mamie ta shigo dakin da magrib ta tadata tace “jeki salla bari nakawo miki abinci” tashi tayi ahankali duk sai taji tanajin kunyan Mamie tawuce bayi tai salla taci abinci bada wani yawa ba tana zaune awajen akai knocking.
Mikewa tayi taje kofa Ya Hameed ne kallo daya yamata yace “ya jikin akwai abinda ke damunki?” Girgizamai kai tayi tace “babu” ice cream dinta yanata yace “gashi” murmushi tayi tace “thank you” ywuace ta maida kofan tarufe takoma tazauna tadauki wayanta tana dubawa shiru tana calculating yanzu karfe nawa wajensu tunda Nigeria nagaba dasu da awanni shida and this is 7:30 probably wajensu karfe daya ko sha biyu na rana ne yana wajen aiki, ahankali ta ijiye wayan tashiga shan ice cream din tass ta shanye tawuce tayo alwala tai sallan isha’i sai kawai ta tashi tazauna kan desk dinshi ta kunna MacBook nata tacigaba da rubuta wani write up datake rubutawa datamai suna THE JOURNEY…..
EPISODE 7️⃣8️⃣
Wajejen 11 tafara hamma takoma gado ta kwanta ahankali ta rungume pillow tai shiru saiga hawaye ya gangaro daga idanunta takai bayan hannu ta share, is not like she’s complaining she’s happy here Mamie da Abba da Gwaggo dasu Ya Faisal suna kula da ita wlh sosai but deep down she’s lonely, fita waje ma fa wani Rahama ne, bata zuwa ko’ina ko saloon baya bari taje da kanta saidai yasa akaita, bata fita compound sabida aiki and shi baya kiranta, she miss him, she misses him alot daurewa kawai take nothing is funny. Takai kusan 12 nadare kuka take kafin bacci ya dauketa.
SEE YHUU SATURDAY 💃
EPISODE 7️⃣7️⃣
KANO!
She doesn’t really know abinda ke damunta but somehow she understood kaman ciki gareta, Mamie kaman kunya takeji takasa mata maganan cikin, su Ya Hameed ma haka to ai su maza ne, but matan Yayyin dasuka zo gaisheta sai mata Allah sauketa lpy suke, Matar Ya Faisal Anty Nana harda dan kuka dan har yanzu ita batada ciki.
Itakuma duk kunyansu takeji balle ta tambayesu, dakinta taje dan sallan la’asar tai shiru tadauki wayanta ta duba batada any miss call ko chats from Ya Hamad she knows ba’a gayamai tana rashin lafiya ba even last time sabida ansan zai damu same with now ko itama bazata so ya damu ba but kuma she wants him to call her ijiye wayan tayi tashiga bayi tayi salla tana zaune kan dadduma Anty Asiya Matar Ya Musty tabude kofan tace “oya muje an gama girki” juyawa tayi zata wuce dasauri Asmeey tace “Anty”
Dan dakatawa Anty Asiya tayi ganin Asmeey na kokarin mikewa tsaye saita shigo tareda maida kofan tarufe tace “na’am menene Asmeey?” Dan kallonta Asmeey tayi saita rasa yanda zatai maganan saita shiga wasa da yatsunta tarasa mezatace Anty Asiya tace “menene Asmeey wani abu na damun kine?” Gyadamata kai tayi sai kuma ahankali tace “mesa Mamie kaman tanajin kunyana?” Tadanyi shiru Asiya tai wani murmushi Asmeey tace “rashin lafiyan menayi a hospital?” Dariya saida ya kufcema Anty Asiya tace “laaaaaa aini nasan Mamie bazata taba bude baki ta sanar dake ciki gareki ba akwai wannan kunyan bafulatanan tareda Mamie saidai likita ya gayamiki but zata kula dake, nima nan Dr yagayamin nakira su Nana na gayamusu, ciki ne dake Asmeey har wata biyu, su Ya Hamadi an raya sunna” wani irin kunya yakama Asmeey batasan sanda tajuya tarufe fuskanta da hijabi ba Asiya tadinga dariya tace “ahhh kajita aikin gama yagama munsan komi ustazan munafukai keda mijin naki” dukawa Asmeey tayi tana rufe fuska sosai Asiya tace “nidai sauko natafi” tafice abinta kai Asmeey saitaji tanajin kunyan kowa yanzu ciki gareta? She’s going to be a Mom? Ita da Ya Hamadi are going to be parents? Hannunta takai ta taba cikin sai kawai taji wani dadi da sanyi ya lullubeta no wonder Mamie ke nan nan da ita hawa gado tayi ta kwanta tayi shiru tadaga yatsunta tana kallo dama haka ake ciki da wuri sau uku sukayi fa ko? Rannan farko da kaman baiyiba sai da safe ya karasayi, yayi da daddare na biyu daganan aka karbeta takoma wajen Mamie, bai karayiba sai rannan dazaiyi tafiya da daddare sau uku but hartayi ciki? Tai shiru saita sake murmushi tawani rufe fuska yanzu shikenan kowa yasan abinda sukayi the only person dataji tanason gayamawa is Munir dasauri tabude waya taciro numbersa zata kirasa tagaya masa amman sai kunya duk ya kamata, tayaya zata wani gayama Munir tanada ciki she’s very shy, sai kuma ta shafa cikin tadan dage riganta takalli flat tummy tace “Abee will be very happy if he finds out about u” saikuma tasake murmushi takulle fuskanta duk kunya ya isheta wasa wasa haka bacci yayi awon gaba da ita, bacci take yawan yi gaskiya bata taba amai ba sai dai rashin son warin abinci, Mamie ta shigo dakin da magrib ta tadata tace “jeki salla bari nakawo miki abinci” tashi tayi ahankali duk sai taji tanajin kunyan Mamie tawuce bayi tai salla taci abinci bada wani yawa ba tana zaune awajen akai knocking.
Mikewa tayi taje kofa Ya Hameed ne kallo daya yamata yace “ya jikin akwai abinda ke damunki?” Girgizamai kai tayi tace “babu” ice cream dinta yanata yace “gashi” murmushi tayi tace “thank you” ywuace ta maida kofan tarufe takoma tazauna tadauki wayanta tana dubawa shiru tana calculating yanzu karfe nawa wajensu tunda Nigeria nagaba dasu da awanni shida and this is 7:30 probably wajensu karfe daya ko sha biyu na rana ne yana wajen aiki, ahankali ta ijiye wayan tashiga shan ice cream din tass ta shanye tawuce tayo alwala tai sallan isha’i sai kawai ta tashi tazauna kan desk dinshi ta kunna MacBook nata tacigaba da rubuta wani write up datake rubutawa datamai suna THE JOURNEY…..
EPISODE 7️⃣8️⃣
Wajejen 11 tafara hamma takoma gado ta kwanta ahankali ta rungume pillow tai shiru saiga hawaye ya gangaro daga idanunta takai bayan hannu ta share, is not like she’s complaining she’s happy here Mamie da Abba da Gwaggo dasu Ya Faisal suna kula da ita wlh sosai but deep down she’s lonely, fita waje ma fa wani Rahama ne, bata zuwa ko’ina ko saloon baya bari taje da kanta saidai yasa akaita, bata fita compound sabida aiki and shi baya kiranta, she miss him, she misses him alot daurewa kawai take nothing is funny. Takai kusan 12 nadare kuka take kafin bacci ya dauketa.