Sashe 115
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Tana kwance a falo babu dankwali akanta da aka mata kitso kanana jiya masu kyau fuskan nata yayi kyau tarame but tayi wani irin kyau bana wasaba hannunta rikeda cube din sugar guda biyu wanda yanzu shine abinda take masifan so yana hanata tara miyau abaki ga cartoon tana kallo a Tv Ya Mustapa yashigo gidan tareda Faisal yunkurawa tayi da kyar zata tashi zaune Ya Faisal yace “yi kwanciyarki Asmeey” dudda haka tashi tayi zaune taja dankwalin atampanta tasa asaman kai shi kansa Ya Mustapa is not happy da ramanta but he knows harda ciki da kewan miji she will change, zatai kiba cikinta yasoma fitowa, ahankali tace “Yaya ina yininku” atare suka amsa, Ya Mustapa yace “ya jiki meke miki ciwo yanzu?” Girgiza kai tayi tace “bakomi yau” Ya Faisal yace “ba dole Babynki na hanya zai dawo” akunyace tarufe fuskanta da dan kwali Ya Mustapa ya ijiye mata keda kusada ita dasauri ta ijiye two sugars na hannunta duk suna kallonta ta shiga bude ledan tace “thank you Yaya” aya mai sugar ne, da gyara mai gishiri na leda da kantin gana, da tsami gaye, wani murmushi tayi sosai tace “thank you Yaya” Ya Faisal yace “laaaa kaga she likes it Ya Dr daman kace masu zuwa Anti nanta a asibitin ku rushing abin nan sukeyi, wai Yaya haka zanta fama idan Nana tai ciki”? Tashi Asmeey tayi akunyace zata tafi Ya Musty yace “yi zaman ki ba kallo kikeba wajen Mamie zamu” Ya musty yayi sama Faisal na binsa abaya waya ta dauka tai snapping abubuwan ta turama Ya Hamad ta Snapchat tace “Ya Doctor yakawo min”
Around 1 Ya Hameed yakawo Ammi daya dauko daga airport Mama ita jirgin yamma ne Asmeey na kasa Ammi ta shigo dawani gudu ta tashi ta rungume Ammi, Ammi tariketa tace “Asmeey yaushe kuka shigo garin? Amarya wow” Mamie tazo wajen suna murmushi Asmeey tasaki Ammi dake kallonta sosai aka shiga gaisawa duk aka tafi falo Asmeey da kanta taje kitchen takawo ruwa Mamie tace “neman amai kike saisa kiketa shiga kitchen ko” akunyace tai murmushi, tazo ta zauna tanacin ayanta Ammi na kallonta danhar ta gane ciki ne da Asmeey ohh Allah kenan yarinya har tayi ciki abinta.
Around 6 Mama itama ta iso itama batazo da yara ba sabida school Asmeey bata wani rungumeta ba kaman yanda tama Ammi ba bawai she hates Mama bane kawai tasan Mama yar fadan Mom ce so she’s kind of scared of Mama sabida Mom, Gwaggo tace “saura nafara jin zancen gidan nan awani waje sa’idawa an diro, Mama tai banza da Gwaggo tanabin gidan da kallo tace “gida ya chanza gabaki daya kaman kasan waje na kirga motoci sunfi akirga sababbi a tsakar gidan” Mamie tace “an gode Allah” sulalewa Asmeey tayi ta kwashe abubuwanta tawuce sama mijinta by 9 zai sauka akano na dare around 7 zata sauko tamasa girki, da magrib taje tai salla sannan tafito tashiga saukowa kasa a dinning taga Mamie na magana da Mama tazo wajen tadan tsaya Mamie ta kalleta tace “Yaya akayi Asma’u?” Kin magana Asmeey tayi Mama tace “uhnn nidai na wuce” takoma kitchen da sauri Asmeey tazo kusada Mamie kanta akasa tashiga wasa da hannunta Mamie tace “ina jinki” ahankali Asmeey tace “uhmmm…..Mamie….d….dama so nake nai girki” sarai Mamie tagane sotake tama mijinta girki dudda Mamie tama Hamadi abinci da dama yanzu hakama akwai some a wuta amman sai anatse tace “zaki iya?” Gyadama Mamie kai tayi Mamie tace “tom muje kiyi sai atayaki rage ayyuka me zaki dafamai?” Ahankali tace “taliya” Mamie tace “okay” shiga kitchen din sukayi Mama na soya kifi a pan, kifin Asmeey takalla ga kamshin na dukan hancinta kawia taji cikinta ya hatsine, tun aman brush na safe yau batai wani ba she was very happy hartana cewa ta warke sai yanzu hannunta tadaura abaki tai wani kakarin amai da sauri daga Mamie har Mama suka kalleta Mamie tace “you see ba” tashiga bude mata kofan backyard dasauri tafita kafin takai wajen grass ma tafara amai ba kakkautawa duka abincin da Asmeey taci yau taketa murna ya zauna saida ta amayar, Mama takashe gas tafito tana kallon ikon Allah itama tana mata sannu Mamie na bubbuga mata baya tace “sannu, yau baki amai ba inata murna amman kalli yanzu” fitowa Gwaggo tayi dan ta window tajisu cikeda fada yace “mema yakaita kitchen din iyye? Ke wai bazaki rufama kanki asiri ki lallaba wannan cikin naki me mugun laulayi ba!”Faduwa gaban Mama yayi cikinta har wani kyarma yake no wonder taga yarinya tai fara kal kaman zata koma zabiya tayi kyau jikina ne dai babu ashe ciki ne da ita, wankewa mata fuska Mamie tayi Asmeey ta kuskure baki ta mike tace “bari na wanke aman chan” Mamie tace “nasaki? Oya zagaya ki koma compound ki shiga ciki kiwuce sama” Gwaggo tace “barta sotake ta fiffige kamin Hamadi ya iso” Ammi data fito tace “ba shuwaka ne idan zuciyanta na tashi taci yanamin aiki lokacin” Mamie tace “banda shuwaka shine kawai abinda ban shuka agarden ba nama manta, Ammi ko zaki dan tayani kaita daki ba karfi jikin nata” dasauri Ammi takama Asmeey suka zagaya suka shigo sukai sama har dakinsu Ammi ta kaita ta kwantar da ita ta zauna gefen gadon tace “sannu kinji haka ciki yake Allah saukeki lpy, the journey is not easy”hawaye ne yataru a idanunta ahankali tace “Ammi nagaji da wahala, inaso nayi girki amman koyaya naji kamshi sai cikina ya rikice” dariya Ammi tayi tace “hakanan zaki saba kuma yanzu kika fara kuwa zaki saba ne sabida na farko ne saisa kikejin wani iri” ahankali Asmeey tace “Ammi ina Mom?” Dan shiru Ammi tayi tana kallonta Allahu Akbar she just pity this girl yabda takeson mahaifiyarta, murmushi tayi tace “tana Abuja za’a maidata Chief Judge na Bauchi taje tai paper work” murmushi Asmeey tayi cikeda jin dadi tace “finally! Mom tadade tanason that position I am so happy wlh Allah sa albarka” ahankali Ammi tace “Ameen bari naje” ta tashi tafito gama soya kifin Mama tayi jikinta har kyarma yake daidai wayanta na ringing Ammi ce kadai a kitchen din tace “bari nai waya da yaran nan suke kirana” Ammi tace “agaidasu” ficewa Mama tayi ta kofar baya tai backyard din tama bar wajen duka tana rejecting call na Nana tashiga kiran Mom ta zaga chan hanyan dazai bullo dakai asalin compound yanda babu wanda zai ganta tashiga kiran Mom, is as if Mom has been waiting for her call yana ringing ta daga tace “ke Maman Aya kinsan meke faruwa kuwa? Da zafi zafinsa nakira na baki update” dan ijiyan zuciya Mom tasauke cikeda gadara tace “ina jinki” dan juyawa Mama tayi tai kalle kalle dan kara tabbatarwa babu wanda yabiyota tace “kin kosan Asmeey nada ciki!”? Wani durum news din yadaki kan Mom, wallahi wallahi to some extend bata tabajin dar na yaron nan zai kwanta mata da diyaba sabida she believe abubuwan data gayama yarinyar nan ko Asmeey na hauka bazata yarda tabudema mahaukacin nan kafafu ba, yanzu Asmeey ta tsallake tsinuwanta ta aminta da mahaukacin nan kutumar uba, Asmeey bata tsoronta kuma? Kasa yarda Mom tayi tasan Baba forced the girl a aure she can stay ba yanda zatayi but budema yaron kafa after everything she told her is very impossible, no she don’t think ciki Asmeey ke dashi, tace “anya Maman Nana!? Anya Asmeey nada ciki”? Dasauri Maman Nana tace “na rantse miki da girman Allah ciki ne da Asmeey kumama irin cikin nan dakaman tana shigowa ta sameshi ayanda take laulayi da kyarne idan bata cikin wata na uku to duka duka bikin nasu ai wata uku ne da yan kwanaki yanzu, that means ana musu auren basu wani bata lokaci ba sukai tarayya!”.
EPISODE 8️⃣3️⃣
Around 1 Ya Hameed yakawo Ammi daya dauko daga airport Mama ita jirgin yamma ne Asmeey na kasa Ammi ta shigo dawani gudu ta tashi ta rungume Ammi, Ammi tariketa tace “Asmeey yaushe kuka shigo garin? Amarya wow” Mamie tazo wajen suna murmushi Asmeey tasaki Ammi dake kallonta sosai aka shiga gaisawa duk aka tafi falo Asmeey da kanta taje kitchen takawo ruwa Mamie tace “neman amai kike saisa kiketa shiga kitchen ko” akunyace tai murmushi, tazo ta zauna tanacin ayanta Ammi na kallonta danhar ta gane ciki ne da Asmeey ohh Allah kenan yarinya har tayi ciki abinta.
Around 6 Mama itama ta iso itama batazo da yara ba sabida school Asmeey bata wani rungumeta ba kaman yanda tama Ammi ba bawai she hates Mama bane kawai tasan Mama yar fadan Mom ce so she’s kind of scared of Mama sabida Mom, Gwaggo tace “saura nafara jin zancen gidan nan awani waje sa’idawa an diro, Mama tai banza da Gwaggo tanabin gidan da kallo tace “gida ya chanza gabaki daya kaman kasan waje na kirga motoci sunfi akirga sababbi a tsakar gidan” Mamie tace “an gode Allah” sulalewa Asmeey tayi ta kwashe abubuwanta tawuce sama mijinta by 9 zai sauka akano na dare around 7 zata sauko tamasa girki, da magrib taje tai salla sannan tafito tashiga saukowa kasa a dinning taga Mamie na magana da Mama tazo wajen tadan tsaya Mamie ta kalleta tace “Yaya akayi Asma’u?” Kin magana Asmeey tayi Mama tace “uhnn nidai na wuce” takoma kitchen da sauri Asmeey tazo kusada Mamie kanta akasa tashiga wasa da hannunta Mamie tace “ina jinki” ahankali Asmeey tace “uhmmm…..Mamie….d….dama so nake nai girki” sarai Mamie tagane sotake tama mijinta girki dudda Mamie tama Hamadi abinci da dama yanzu hakama akwai some a wuta amman sai anatse tace “zaki iya?” Gyadama Mamie kai tayi Mamie tace “tom muje kiyi sai atayaki rage ayyuka me zaki dafamai?” Ahankali tace “taliya” Mamie tace “okay” shiga kitchen din sukayi Mama na soya kifi a pan, kifin Asmeey takalla ga kamshin na dukan hancinta kawia taji cikinta ya hatsine, tun aman brush na safe yau batai wani ba she was very happy hartana cewa ta warke sai yanzu hannunta tadaura abaki tai wani kakarin amai da sauri daga Mamie har Mama suka kalleta Mamie tace “you see ba” tashiga bude mata kofan backyard dasauri tafita kafin takai wajen grass ma tafara amai ba kakkautawa duka abincin da Asmeey taci yau taketa murna ya zauna saida ta amayar, Mama takashe gas tafito tana kallon ikon Allah itama tana mata sannu Mamie na bubbuga mata baya tace “sannu, yau baki amai ba inata murna amman kalli yanzu” fitowa Gwaggo tayi dan ta window tajisu cikeda fada yace “mema yakaita kitchen din iyye? Ke wai bazaki rufama kanki asiri ki lallaba wannan cikin naki me mugun laulayi ba!”Faduwa gaban Mama yayi cikinta har wani kyarma yake no wonder taga yarinya tai fara kal kaman zata koma zabiya tayi kyau jikina ne dai babu ashe ciki ne da ita, wankewa mata fuska Mamie tayi Asmeey ta kuskure baki ta mike tace “bari na wanke aman chan” Mamie tace “nasaki? Oya zagaya ki koma compound ki shiga ciki kiwuce sama” Gwaggo tace “barta sotake ta fiffige kamin Hamadi ya iso” Ammi data fito tace “ba shuwaka ne idan zuciyanta na tashi taci yanamin aiki lokacin” Mamie tace “banda shuwaka shine kawai abinda ban shuka agarden ba nama manta, Ammi ko zaki dan tayani kaita daki ba karfi jikin nata” dasauri Ammi takama Asmeey suka zagaya suka shigo sukai sama har dakinsu Ammi ta kaita ta kwantar da ita ta zauna gefen gadon tace “sannu kinji haka ciki yake Allah saukeki lpy, the journey is not easy”hawaye ne yataru a idanunta ahankali tace “Ammi nagaji da wahala, inaso nayi girki amman koyaya naji kamshi sai cikina ya rikice” dariya Ammi tayi tace “hakanan zaki saba kuma yanzu kika fara kuwa zaki saba ne sabida na farko ne saisa kikejin wani iri” ahankali Asmeey tace “Ammi ina Mom?” Dan shiru Ammi tayi tana kallonta Allahu Akbar she just pity this girl yabda takeson mahaifiyarta, murmushi tayi tace “tana Abuja za’a maidata Chief Judge na Bauchi taje tai paper work” murmushi Asmeey tayi cikeda jin dadi tace “finally! Mom tadade tanason that position I am so happy wlh Allah sa albarka” ahankali Ammi tace “Ameen bari naje” ta tashi tafito gama soya kifin Mama tayi jikinta har kyarma yake daidai wayanta na ringing Ammi ce kadai a kitchen din tace “bari nai waya da yaran nan suke kirana” Ammi tace “agaidasu” ficewa Mama tayi ta kofar baya tai backyard din tama bar wajen duka tana rejecting call na Nana tashiga kiran Mom ta zaga chan hanyan dazai bullo dakai asalin compound yanda babu wanda zai ganta tashiga kiran Mom, is as if Mom has been waiting for her call yana ringing ta daga tace “ke Maman Aya kinsan meke faruwa kuwa? Da zafi zafinsa nakira na baki update” dan ijiyan zuciya Mom tasauke cikeda gadara tace “ina jinki” dan juyawa Mama tayi tai kalle kalle dan kara tabbatarwa babu wanda yabiyota tace “kin kosan Asmeey nada ciki!”? Wani durum news din yadaki kan Mom, wallahi wallahi to some extend bata tabajin dar na yaron nan zai kwanta mata da diyaba sabida she believe abubuwan data gayama yarinyar nan ko Asmeey na hauka bazata yarda tabudema mahaukacin nan kafafu ba, yanzu Asmeey ta tsallake tsinuwanta ta aminta da mahaukacin nan kutumar uba, Asmeey bata tsoronta kuma? Kasa yarda Mom tayi tasan Baba forced the girl a aure she can stay ba yanda zatayi but budema yaron kafa after everything she told her is very impossible, no she don’t think ciki Asmeey ke dashi, tace “anya Maman Nana!? Anya Asmeey nada ciki”? Dasauri Maman Nana tace “na rantse miki da girman Allah ciki ne da Asmeey kumama irin cikin nan dakaman tana shigowa ta sameshi ayanda take laulayi da kyarne idan bata cikin wata na uku to duka duka bikin nasu ai wata uku ne da yan kwanaki yanzu, that means ana musu auren basu wani bata lokaci ba sukai tarayya!”.
EPISODE 8️⃣3️⃣