Sashe 116
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Jikin Mom harwani kyarma da zabura yake sabida bacinrai tama kasa magana ita Asmeey zata watsama kasa a idanu? Ita Asmeey zara yarda ta amincewa mahaukacin nan bayan duk abubuwan data gayamata? Asmeey dares sleep with that imbecile? Mama cikin exaggerating abu tace “ciki dai dakika sani shi Asmeey ke da shi sai uban laulayi ta……..” katse wayan tayi da sauri jin sahun tafiya tajuyo afirgice, Mamie tagani Mamie tahada rai sosai, murmushi Mama tayi tace “Mamie kece wlh nida su Nana ne kinsan yara” ba kunya ko shakka dan enough is enough strictly Mamie tace “idan gulman yarana kikazo yi Maimuna ki tattara inaki inaki yanzun nan nasaka amaidake airport kinemi jirgin Gombe kitafi” dasauri Mama tace “laaa Mamie? Meya faru? Wannan maganan fa maiya kawota?”Cikin tsananin bacin rai Mamie tace “kul Maimuna karki rainamin wayau ni ba tsaran wasanki bane, danayi aure dawuri zan iya haihuwarki wlh da kadan kika darama Mustapa na ashekaru! Nasan dawa kikai waya, I know duka abubuwan dakikayi tun a Bauchi nasan ke kika sanar da ita zancen auren in the first place, daga zuwanki harkin kirata kina sanar da ita zancen cikin Asma’u, cikin shege tayi dakika kai gulma? Koko an gayamiki cikin baida uba ne? Ke uwace kin haifa yara mata bazaki daina wannan halin haddasana ba? Da ace dan alkhairi kika bada sanarwan cikin nan bazanji haushi ba amman kinfi kowa sanin waye Salima wani fitinan kikazo shiryamin agida? Ko ko so kike kada ayi bikin yarana lafiya iyye?” Sunnar da kanta kasa Mama tayi kunyan duniya yagama lullubeta, Mamie tace “Allah yakaimu gobe da safe ki tattara kibarmin gida nagaji da halinki zumunci ba dole bane inhar abin yakai ga haddasa bala’i da fitina, daga zuwanki kin farakai gulman yarana har kina lissafin sanda yarinya tai ciki, yar cikinki fa shame on you Maimuna! Shame on you!” Mamie tajuya zata tafi dasauri Mama tariketa tace “dan Allah ki yakuri Mamie, wallahi na rantse miki da Allah badan haddasa bala’i kowani abun na gayamata ba” cikin fushi Mamie tace “amman kinsan waye Salima? Baki tausayin yar yarinyar nan dake fama da laulayi tarasa inda zatasa kanta taji dadi? Haba Maimuna ke mace ce kin haifa fa kinada yara mata, kema u were once in Asmeey’s shoe kowa yasan ya cikin farko yake, banda haka shi d’a nakowa ne, baki tausayin Asma’u? Idan matar nan tazo tamata jina jina fa? Mezakice? Kinada alhaki da kamasho a zunubin, U are a mother u should protect Asmeey at all cost not expose her to mutum kaman Salima, kibarmin gida I am very serious nagaji da munafuncinki Maimuna nagaji, bikin nayafe miki kitafi, ban bukatar ki wlh har abada”ran Mamie yayi tsananin baci is not like ta tsani Mom but kawai tasan matan ta tsani yarta taji zancen cikin nan she can do the unthinkable, saita iya kashe yarinyar nan, tunda har tabata maganin bera she can kill Asmeey har lahira tsaf, Allah kadai yasan mata dalilin dayasa ta tsani yarta and now look at wat this witch munafukar is doing, sumazo ayi bikin Alhamdulillah an gama komi na Asmeey tare zasu koma DC yanzu, Mama na bata hakuri tawuce tashiga kitchen Ammi tabi Mamie da kallo da ranta yake a bace danta jisu ita daman tasan tunda har Mama tafita munafinci zatayi.
Sanda Mamie ta shigo kitchen ta tambaya ina Mama cemata tayi tafita tayi waya da yara taga Mamie tabita abaya cus Mamie tasan hali.
Chan saiga Mama tashigo duk hankalinta tashe takalli Ammi dan yanzu harga Allah tafi damuwa da fushin su Mamie cus yanzu sune masu kudi ga Hamadi bai riga yabasu komi ba su har yanzu yaron nan zai iya yabasu miliyan goma goma fa itada Ammi kuma yabasu kujeran makka dasauri tace “wlh Ammi ba gulma bace kawai hira ne ina shiri da Salima kowa yasani tace na barmata gidanta so take ta bata zumunci” Ammi tace “zumunci or not ba huruminki bane ki sanar da Salima zancen cikin Asmeey ba kibar diyarta ta sanar da ita ko mijin diyarta ko ita Mamie ko Abba ko Baba koni banda hurumin gaya mata balle ke mesa kike haka ne? Daga zuwanki da yamman nan harkin fara halin, idan an girma asan an girma”.
Cikeda rashin jin dadi Mama tace “dan Allah kiyakuri hakan bazai kara faruwa ba” Ammi kawai tawuce abinta.
Duka yayyins tundaga kan Ya Mustapa down to Hameed dukansu na airport sunzo daukan Hamad tun 8:30 dan 9 jirginsu zai sauka but andan sami delay sai 10 suka sauka kafin yafito 10:35 sabida immagration.
Ahankali yake tafiya yana sanye dawani long pant black mai bala’in kyau, ya sanya wata Rapl Lauren polo shirt fara sai kuma wani jacket na sanyi haka leather black asama dayake a bude yana goye da bagpack dinsa abaya na laptop sai LV box nasa guda daya tak yana gungurawa yana tafiya anatse dayake darene ba glasses a idanunsa yawani kara kyau fatarsa na kyalli sosai, yana sheki gashin kansa da gemunsa sun kara yawa cus all this while baitaba aski agarin ba, sai yawani kara girma wlh looking damn matured sama da Hameed ma and looking very rich yana sanye dawani Rolex wristwatch a hannunsa, kagansa saika kara kallonsa sabida yanda yayi kyau dukansu kallonsa suke babu motsi, shi baima lurada su ba kaman ba Hamad ba, Faisal yace “Hamad ne yawani kara balaga haka?” Hameed yace “yafini girma yanzu Innalillahi yaci abincin turawa” Ya Abdullahi yace “kai my brother is looking very expensive wallahi Tubarkallah” Hameed yakasa daurewa kaman wani mace yayi ihu Hamadi dasauri Hamad ya tsaya ya waigo ya gansu Hameed yataho da gudu baiyi wata wataba yawani rungume dan uwansa Awani irin kunyace Hamad ya sauke kansa duk yaji kunya su Faisal suka taho suka rungumesa duka yace “Welldone da dirkama Yar Mutane ciki ka gudu kasan waje ka barmu da raino ciki kaman zai kasheta koma me kasamata acikin nan akwai fitina kaman kai” Ya Abdullahi yace “Hamadi when did you even sleep with that girl harka mata ciki ni dannan”?.
EPISODE 8️⃣4️⃣
Sanda Mamie ta shigo kitchen ta tambaya ina Mama cemata tayi tafita tayi waya da yara taga Mamie tabita abaya cus Mamie tasan hali.
Chan saiga Mama tashigo duk hankalinta tashe takalli Ammi dan yanzu harga Allah tafi damuwa da fushin su Mamie cus yanzu sune masu kudi ga Hamadi bai riga yabasu komi ba su har yanzu yaron nan zai iya yabasu miliyan goma goma fa itada Ammi kuma yabasu kujeran makka dasauri tace “wlh Ammi ba gulma bace kawai hira ne ina shiri da Salima kowa yasani tace na barmata gidanta so take ta bata zumunci” Ammi tace “zumunci or not ba huruminki bane ki sanar da Salima zancen cikin Asmeey ba kibar diyarta ta sanar da ita ko mijin diyarta ko ita Mamie ko Abba ko Baba koni banda hurumin gaya mata balle ke mesa kike haka ne? Daga zuwanki da yamman nan harkin fara halin, idan an girma asan an girma”.
Cikeda rashin jin dadi Mama tace “dan Allah kiyakuri hakan bazai kara faruwa ba” Ammi kawai tawuce abinta.
Duka yayyins tundaga kan Ya Mustapa down to Hameed dukansu na airport sunzo daukan Hamad tun 8:30 dan 9 jirginsu zai sauka but andan sami delay sai 10 suka sauka kafin yafito 10:35 sabida immagration.
Ahankali yake tafiya yana sanye dawani long pant black mai bala’in kyau, ya sanya wata Rapl Lauren polo shirt fara sai kuma wani jacket na sanyi haka leather black asama dayake a bude yana goye da bagpack dinsa abaya na laptop sai LV box nasa guda daya tak yana gungurawa yana tafiya anatse dayake darene ba glasses a idanunsa yawani kara kyau fatarsa na kyalli sosai, yana sheki gashin kansa da gemunsa sun kara yawa cus all this while baitaba aski agarin ba, sai yawani kara girma wlh looking damn matured sama da Hameed ma and looking very rich yana sanye dawani Rolex wristwatch a hannunsa, kagansa saika kara kallonsa sabida yanda yayi kyau dukansu kallonsa suke babu motsi, shi baima lurada su ba kaman ba Hamad ba, Faisal yace “Hamad ne yawani kara balaga haka?” Hameed yace “yafini girma yanzu Innalillahi yaci abincin turawa” Ya Abdullahi yace “kai my brother is looking very expensive wallahi Tubarkallah” Hameed yakasa daurewa kaman wani mace yayi ihu Hamadi dasauri Hamad ya tsaya ya waigo ya gansu Hameed yataho da gudu baiyi wata wataba yawani rungume dan uwansa Awani irin kunyace Hamad ya sauke kansa duk yaji kunya su Faisal suka taho suka rungumesa duka yace “Welldone da dirkama Yar Mutane ciki ka gudu kasan waje ka barmu da raino ciki kaman zai kasheta koma me kasamata acikin nan akwai fitina kaman kai” Ya Abdullahi yace “Hamadi when did you even sleep with that girl harka mata ciki ni dannan”?.
EPISODE 8️⃣4️⃣